← Book details Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 38 OF 66

Sashe 38

Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ina zaka kaini? Can zamuje tare " tab wurin barayin? "Ba muna tareba noting will happen mijin ki nq nan , har saida Asuba tayi sukayi sallama domin yin salla tareda fada mata zai zo ta fadawa mama zaisha kokon ta da kosai, tace tom, taji dad in yanda hajiya ta saka baki a lamarin da yanzu ya sungumeta ya gudu again,

Karfe goma tayiwa baban zango a gidan domin tattauna biki "to yanzu me za a siya Saude? Ya tanbayi mama "Aa ai maganar kuce ko ka nemi hindatu itace uwar ya, to nidai. ga kudin nan asan nayi yarinya dai dole mufitar da ita kunya, baba ya zubawa tulin kudin da ya juyesu cikin gari yayi zafi ya zaro idanu "ina kasamu kudi mamuda? "Ai jiya muna gama magana dakai na kira dillalai mukayi cinikin filayen nan da na wurin gwaggon mu da kuma na wurinka muka kammala komai tunda safe kudi suka shigo hannu na don haka musan nayi ayi a wuce wurin,

"Amma dai mamuda kagama dani ni nafada maka inason sayarda filina filin da zaiyi miliyan uku kasayar kuma namu na wurin gwaggon mu da yayi miliyan da rabi nawa kasayarda su duka? Yanzu kai yazaka dauki gadon mu nidakai kasa a kasuwa su sauran yarafa ga ismail gasu hajara duk suna cikin gadon mu sai a kashe su akan mutum guda,

"Yaya nidai na siyar kuma filinka tsakani da Allah nawa ka sayeshi? Lokacin can"dubu Dari biyar da hamsin' " to ka godewa Allah ansiya miliyan daya kaci ribar hudu da biyar sai na wurin gwaggon mu Dari tara kaga nawa kenan, kace fa bakada kudi me kakeson muyi munada kadara basai tamana rana ba, don haka gado da kujeru Y'an yayi nake so a sakawa y'ata, mama daki ta shiga tana dariyar wa innan Y'an Uwa biyu da kullum dramar su bata karewa tana mutunta mamuda kodan zumuncin shi da fadar gaskiya yi yake da zuciya daya ba algus a zuciyar bawan Allah, su biyu kadai Amma sunada fahimtar junan su,

Yasmin ma tanajin su tayi dariya tareda kara kaunar kanin mahaifin nata nan ya kara jin kunyar rashin Auren jinin shi da basuyi ba ga matar shi ma dai dai da halinshi itakam sai godiya, ita ta fito sanye cikin doguwar Riga baka mai stone tana sheki ta yafa karamin gyalenta ta tsuguna tareda gaishe da baban zango yace 'Allah ya miki Albarka mamana ina soja? Dukar da kanta kawai tayi takasa Amsawa saboda kunya, ta hado mai kari don tasan idan yazo gidan to sai ya ci Karin mama yake tafiya,

Karfe goma sha daya MA ya iso tareda Ahmed suka shigo wannan karon suka zauna a kaci gaba da hirar Rayuwa kafin suyi maganar da ta kawo baban " to yanzu mudai mun shirya zuwa sati mai zuwa sai ayi bikin tarewar ko me kuka ce? "Eh gaskiya naso da yau ta koma ne don zanyi tafiya gobe, yafada musu kuma bazasu dawoba sai karshen wata,, baba yace to in haka ne sai a bari idan kadawo sai Ayi bikin ta tare zsifi cikin natsuwa, ba haka yasoba gsky Amma yazaiyi hajiya ko yau saida ta gargadeshi da zancen tsaurin idon nan na rashin kunya, dole ya hakura tareda fada musu za akawo lefe jibi,

Wayar shi ya ciro tareda tura mata text "baby kina ina? Ta bashi Amsa da "dakina kawai, ya mike yana sosa keya ya nufi kofar dakin "Ahmad kamar ya nutse kasa gaskiya Oga karshen rashin kunya ne, shikuwa gaskiya ya matsu ya ganta he can't take it anymore, ta mugun firgita jin sallamar shi a kofar dakin ta zabura cikeda tsoro "na shiga uku wani irin kallo yake kare mata tundaga kasa har sama cikeda kewar ganin ta na kwana daya ya nufeta cikin sauri kafin tace wani Abu ya rungume ta tareda hade bakinsu wuri daya ya kuma tura hannun shi ta saman kirjinta,

"Ahh yaja mugun numfashi tareda wani irin gurnanin fitina "babyyyy yaja sunan bayan ya cire bakinshi da a nata "ya zanyi am in need very badly touch me and feel my body is getting hotter, am going tomorrow gashi wai tarewarki sai nadawo bazan iyaba baby Allah I can't, tausayinshi taji duk da irin shigoma matan da yayi ta raba jikinsu tareda ciro hannun shi a jikinta tace "me yasa ka shigo? "You are my wife now I have the right, shiru tayi tareda cewa "bari inkawo ma breakfast din ko Kayi? "No bring it, to kafito waje mana, "no ki kalli jikina inna fita su baba zasu gani yafada tareda nuna mata wandonshi tayi saurin fita tana jinjina Rayuwar MA,

Baba shiru kawai yayi daga baya ma mikewa yayi yace "muje ko mamuda muga baba liman don dole mu nemi shawarr shi, don bayason ganin wata rashin kunyar sukabar Ahmed dake rikeda yaron shi yana mishi wasa don ya gujesu yazama Dan gidan mama, daga karshe ma fitar su sukayi ya sakashi a mota yace muje insiya maka sweet,

Zubewa MA yayi akan katifar ta tareda sauke gurnani yana danne marar shi cikeda tsananin feelings ina he can't bazai yarda ba gaskiya,

Koda ta fito duk sun fice mama dama baccin ta takoma yi batama san shigowar su ba, saida ta kawomai komai yana kife yana jin marar shi ta mugun daurewa saida ta Ajiye tayi Mai magana "gashi nakawo, juyowa yayi idanun shi gaba daya sun kankance ya kalleta cikeda fitina "ina Ahmad? Baya nan yafita, ta bashi Amsa "su baba fa? Suma bangansu ba, "mama bata gidan ne? "Bacci takeyi tundazu, good ya fada tareda mikewa yana hada hanya ta zuba mai ido tareda binshi da kallon me zaiyi, ganin ya garkame mata kofa yasa ta zaro idanun ta "Meye haka kakeyi Meye na kulle min kofa? Idan wani yayi tunanin wani Abu mike... Maganar ta kafewa tayi ganin yayi wurgi da kayan jikinshi tareda barin guntun wando kawai yana nufota yakeyin komai cikin zafi zafi,

"Ki daina min taibayoyi kawai kimatso kiji dani Aike kikaja koma Meye don haka wallahi kisan nayi,...... 🖊

Na boni wannan shawar Ummu jidda ce don na lura itama uwar dakin MA ce don haka nayi nan,

*Matar Soja*
[9/10, 9:26 PM] Asli Smasher 💕: 🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻

Written by FENERH

*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby

*Addu a agareku tareda dumbin godiya zuwa ga fan's din BARIKI Auren Soja ina matukar jinjinawq kokarin ku na bani goyon baya ta hanyar zafafan Addu oin ku ina matukar godiya Allah ya karo kauna mai yawa masoya*

45&46

Ja da baya tayi tareda fitoda kyawawan idanun ta "please mana MUHM'D Meye haka don girman Allah a gidan mu kake shirin jamun wani Abin kunyar bayan Wanda Kayi a baya? Fisgota yayi cikin karfi "come on my friend karki bata min lokaci harsu baba su dawo, wurgata kawai yayi kan katifar batareda ya bata damar kuma furta komai ba ya hade bakin su tuni na gudu nabar dakin ganin da gaske yi zaiyi a cikin gidan surukai,

Saida ya murjeta na minti talatin kafin ya barta ya koma gefe yana maida numfashi tareda riko hannun ta cike da gamsuwa ya bata kiss itadai kallon shi tayi tareda cewa "tunda Kayi son ranka ka tashi kamayar da kayan ka kafita don Allah kafin mama ko su baba sudawo, "munyi son ranmu dai baby kema fa kinaso banason gulma kitashi muje muyi wanka kafin intafi, zabura tayi tana mai wani irin kallo "in wasa kakeyi kadaina please katashi don Allah, "kinsan dai banason zama da najasa ko kaje gida Kayi wanka nidai katashi ta mike tareda janyo zanin gadon ta domin rufe jikinta ya fisge tareda zubawa kirjinta ido "kinsan banason kina min boyon kayana ko Meye na rufe min jikin ki bayan har ciki na shiga nayi iyo,

Itadai kokarin take taga yatashi kafin yakaita ga kunya kayan shi ta mikamai ya tashi zaune tareda zuba ma jikinshi da ya baci da sparm ido, ya yatsine fuska, "kizo ki goge min wannan Abin baby, yafada yana mata wani irin salon kallo, batada da zabi don haka towel dinta ta janyo tareda gogemai yana runtse idanun shi "Allah ban koshiba baby zan dawo da dare in kara kafin in tafi gobe, Kinga zanyi kewarki fa sosai zanyi sati kafin inshigo ko sati biyu, idan nadawo zaki tare gidana so you have to be ready baby kinsan waye mijinki me yasa zaki daga hankalin ki akan wata y'ar iska no matter what kece matata kece na Aura su bakya ganin bakin ciki suke miki, and so what idan Kinga wata da ciki tace nawa ne baki yarda da mijinkiba baby that's why,

"any way nasan dama kallon d'an iska mai kwaso mata kike min ko yes inada Y'an mata Kala Kala Wasu ni keneman su Wasu suke nema na and don't blame me for that kaddara tace hakan but believe in me duk Abinda nayi baya I want repeat it again insha Allah, Amma inaso kizama strong woman be like a soldier wife ki zama jaruma yanda nasanki now you are weak because of my love, yafada yana janyota dakyau zuwa jikinshi,
Zaki fara koyan mota fa na sa ayi miki booking a driving school don haka zan Ajiye miki driver da zai rika kaiki banason matana a motar haya, "wait a minutes a me kika dawo gida jiya? Yafada tareda zuba mata ido cike da tuhuma, "mashin ta fada kai tsaye, ya bata rai tareda mata mugun kallon da bai taba yimata shiba, "matana a bayan wani kato how dare you yanzu haka kika hau bayan wani kazaki kirjinki na gogar. bayan shi kina matsayin matata, impact let me make it clear to you daga yau idan zaki fita idan baki iya mota ba ki jira duk inda driver yake yazo in ba hakaba Allah bazan yafe miki ba, ya fada cike da kishi tareda rufewar idanu ya zura kayanshi ya fita,
Chapter 38 · 0% Book details