Sashe 28
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Karka damu zankula da Yasmin bazan taba wulakanta ta ba ina son ta sosai Ahmad sorry for not comfesing my love earlier to you wallahi komai ya faru a lokacin da nikaina ban shirya ba, "oh my god ya fada tareda dafe kanshi cikin so much excitement "gobe zata zama tawa zan mallake ta zata zama mallaki na karkashin iko na, she is going to be my queen my princess,
Mamaki ya cika Ahmad sosai don shi bai taba tunanin MA zai taba son wata ya' mace ba saigashi yau yanayi wa Yasmin so mai zafi da har zaka iya gani a idanun shi,
Ranar yaranshi sunsha kyauta don saida ya rabawa duk Wanda ke office din dubu Ashirin Ashirin Ahmad kuwa transfer kawai Yamai na one million yace ya Kara Yama iyali hidima,
Arziki kashi ta sanadin Matar Auren shi yasamu ci gaba lallai dole yakara rike maryam gam domin ita din Alkhairi ce a rayuwar shi,
Ranar barin office kawai yayi ya nufi gidan Hajiya, itama taga sambatu ranar Wanda ita tafi kowa farin ciki, "baba na kana son Yasmin sosai na ga Alama duk ka firgice haka, saidai magana daya bazata tare ba gobe sai An shirya,
Tuni ya gimtse fuska "haba wane irin shiri kuma? Mu kammu muna bukatar lokaci a hado mata lefe kamar kowace mace y'ar Gata karka manta yayyinka mata sunci burin Aurenka jiya nakirasu duk nafada musu, Halima zataje Dubai dama nace zanyi mata transfer ta hado mana lefe a can,
Ajiyar zuciya kawai yayi duk da baiso haka ba Amma Shima zaiso a san zaiyi Aure dole a shirya grand wedding
Duk da yaso su tare goben Amma no problem andai daura ai tazama tashi to ai ba damuwa,
Yasmin dai Abin yazo mata a bazata Auren ta da MA gobe? Kutumar uba lallai ta kade har buzunta, duk da tana son shi Amma bata shirya Auren shi ba yanzu taso sai ta gyara kayanta kafin ta shiga don tasan akwai matsala da Y'an matan shi musamman zuby,
Tana cikin tunani ya kirata ta kalli wayar takasa dauka domin jikinta yayi mugun sanyi saida ya Kira kusan Sau uku kafin ta yi karfin halin dauka,
"Hmm AMARYA ta yanga ake mun? Kibari har a daura gobe kinga bakin ma sai nasiya zaki bude kimun magana,
"Wai baby gobe za abani ke baki daya zaki zama tawa komai naki zai zama mallaki na "wallahi daga gobe duk Abinda nace ina so kiyi kawai Inba haka ba kisha tsinuwar mala iku,
Ai tasani kuma sai y'anda Allah yayi da ita yanzu tunda za adaura musu Aure da sarkin naci,
Saidai baby Wai bazamu tare ba sai an gama shiri hmm zaki tare da tsohon ciki kuwa baby don wallahi ki shirya bazan y'arda ba gobe I must loose my virginity on you,
"Ko ba virginity ba shine zai wani Kira kanshi virgin bayan ya gama lalibe Y'an mata, wani daci taji a zuciyar ta data tuna da kalubalen da ke jiranta,
"Baby yakirata domin yaji tayi shiru, ta Amsa a hankali ya ce "yau inaso inzo Amma bazan samu zuwa ba saboda shirin daurin Aure akwai a lot of things da zanyi dole zanyi inviting a bokai na da kuma my god father, the you no burutai na sona like his son Nima I respect him like my on father,
Saidai muntare you will no a lot about me, ya katse kiran badon yagama fadar duk Abinda yakeso ba,
Jikinta yayi mugun sanyi sosai, wayarta ta dauka ta kira Amira nan take fada mata komai,
Ai wani ihu da tayi saida Yasmin ta to she kunne "Meye haka saikace wata yarinya, "wallahi Yasmin nayi farin ciki Oga Muhammad zaki Aura? Kinsan waye shi kuwa wane mataki ya taka? Mazajen mu duk a karkashin shi suke fa shine shugaban battalion guda, kwanan nan suka dawo daga kasar waje kinsan irin kudin da mazajen mu suka kwaso kuwa? Bare shi Oga kwata kwata, Yasmin kin haye wallahi kin more,
Amira kenan bakya tausayamin da Y'an matan shi? Sunci kutumar ubansu kece Matar gida wallahi kishiga ki shinfida iko duk tsinanniyar da ta tako ki hada ta da kuratan sojojin kofar gidan shi sumiki waje da ita,
Dariya Yasmin tayi sosai jin Amira ta zage sai d'ura musu zaki take "ke jirani ma gani nan zuwa dole inzo Ayi dani wannan Abin arziki ai dole inshigo daga ciki Nima ko nasamu nawa,
***************
Kafin shabiyu gida yayi makil da mutanen zango Y'an Uwa ne makil kana gani kaga yan dangi Mama hindatu maman ismail dai tace ita tazo domin y'ar ta don tana zuwa ta kulle daki ta fara dirka mata kayan harka tareda dilke ta da wata irin dilka irin tasu ta gargajiya mai hadi da lallae,
Aunty maryam itama tace ina sai anyi mata ganin. nan da nan yasmin takara ja ga Amira ma itama tuni ta baje tace dole ayi da ita,
Sunkulle kansu sai hira sukeyi manya nata Dora tukwanen miya da girke girken daurin Aure gobe,
Mama kuwa ai batada natsuwa Auren Yasmin gobe ga NA ismail duk da yayi fushi dasu sosai ko gidan yaki y'ar da ya shigo,
Biki fa ya kankama gefen MA oda kawai suka bada a wani lafiyayyan hotel na Abincin daurin Aure Ahmad yaron Oga kai yayi zafi, kowa mamaki yakeyi Wai Oga MA zaiyi Aure har cikin barikin sunji Abin a bazata,
Duk da daurin Aure kawai za ayi gobe event sai Anshirya Amma kudi ake kashewa Abinki da masu Abun tunda kudi ke komai don haka a wuni guda komai An kammala,
Bai samu kanshi ba sai karfe goma ya shigo gidan shi, zuby ya tarar tayi kuka har taba uku lada tana zaune a falon ga Emanuel agefen ta yana matsar ido tareda bata hakuri,
Wani irin tsawa ya buga mai ya tashi da gudu ya bar falon ta taso idanun ta sun kunbura saboda kuka,
Zama yayi tareda Dora kafa daya kan daya ya yi mata wani irin mugun kallo tareda shirya Rashin mutunci, "Lafiya kike mun kuka a gida?
"Abinda zaka mun kenan MA yanzu wata zaka Aura kabarni? Don Allah me na Gaza yimaka dazaka yimun irin wannan wulakanci bayan ka gama lalata min Rayuwa,
"Kin gama? Ya tanbayeta, tayi shiru "let go ya fada tareda nufar dakin shi ta biyo shi jiki na rawa ta, tube rigar jikin shi yayi tareda wandon ya rage daga shi sai boxer yace full your cloth, ba bata lokaci jiki na rawa ta fara cire matsatsun kayan jikinta,
Saida ta cire har pant ta Yar ya kalli kirjin ta da kyau da suka rankwafa bakyan gani tareda sauke idanun shi ta kasanta yace ki kwanta ina son ganinki da kyau ne yau,
Shegiya tuni ta baje mai kafafu ya kalla tareda watsa mata mugun kallo yana daga tsayen get up 'ya bata umarni ta mike don mugun tsoronshi takeyi,
Kayanta ya jefa mata yace ta mayar. Tayi saurin nufarshi ya dakatar da ita ki sa kayanki nace,
Mayarwa tayi ya zauna tareda fara magana' kifadamin who is your first man? Waye kika farawa budewa kafafun ki? Tafara in ina "kamar ya? "Waye yafara bude ki? Nifa bangane KO me kake nufi ba, "ok bari inyi miki dalla dalla,
"Kinsan ke ba virgin bace? Sannan nasan duk mazan da kikebi, kinsan dalilin da yasa ban taba ratsaki ba? Banason kazanta bazan taba cin gonarda wani yayi no ma ba look at your chest kamar na tsohuwa zuby in Aureki ince na Auri wa?
Da farko na dauka kinada kamun kai but am mistaken nasan duk Rayuwar da kikayi a UK ya janyo wayar shi tareda bude mata pics harma da nude video dinta da maza,
"I no you in and out, so bazan koreki ba if you like stay Matar gidan nan idan tazo zakuyi dai dai ita ba karuwa bace kamar ke Amma inkina takamar rawar kaine kinsanta Zaku hadu,
Goge fuskar ta tayi tareda kallon shi cikeda takaici, "naji MA yau nice karuwa saboda wata can "aaaaaaa karkice wata Matar so na Matar kwarai Matar da zan Aura gobe,
"Zatazo tasamu sauran mata domin ni nasan koda baka taba sex dani ba kasan Wasu matan don dariya kawai yayi, "eh kece bazan hada jiki dake ba saboda ke shaddar kasuwa ce,
"Ya isa MA zantafi Amma kasani ina sonka rabuwa dakai bazan taba yiba kome zaka kirani ka kira I don't care, ta fita fuu,
Dariya yayi sosai "zaki hadu da my mata kidawo y'ar iska, ya tashi tareda fadawa bathroom yayi wanka tareda kwanciya ya janyo waya don kiran Yasmin yajita akashe,
Yazata kashe mai waya bayan tundazu baiji taba, kasa bacci yayi ya mike tareda jero nafil fili da Addu o i na neman Albarkar Auren shi,
Yasmin dai ranar gidan wata makociyar su suka kwana kawar Aunty maryam ce tareda Y'an Uwan su Y'an mata dasukazo daga zango hira suka kwana yi ana raha kana ganin su kasan sun waye domin matan zango badai ilimi ba da wayewa, shiyasa ta kashe wayarta don kar ya hanata hira da Y'an uwanta,
Maryam ma dole Oga Ahmad ya barta kwana Amira dai tace sai da safe zata dawo,
Gefen Hajiyar MA kuwa gida ya cika da nasu dangi ka yayyin shi da yaransu Y'an mata makil kowa na murnar Auren Muhammed,
****************
Da safe ya aiko Ahmed da katuwar akwatin kayan da Yasmin zata saka na ranar Aunty maryam yakira ta shiga dashi gidan da suke suka bude Kala shida ne Y'an ubansu kayane da kana gani kasan dukiya ta koka English wax da kuma Holland sai tsadaddun code less da kuma dry less takalma deziners da pos dinsu Kala shida suma,
Sai ihu Y'an mata ke zubawa suna wannan angon d'an gaske ne gaskiya kowacce naso ta gan shi,
Mai gyara suka kira tazo ta mata gyaran kai ta zuba mata make up atanfa tafara sakawa aka mata dauri da dankwalin ga dinkunan kamar Angwada ta,
Maryam tace ni nabada measurements dinki jiyafa Ashe kayan na yaune, tab kudi kare zance dubi har an dinko,
Fadar kyan datayi bata bakine Abinki da asalin kyau,
Y'an mata suka fara rangada guda Amira ta iso itama aka farayi da ita,
Mamaki ya cika Ahmad sosai don shi bai taba tunanin MA zai taba son wata ya' mace ba saigashi yau yanayi wa Yasmin so mai zafi da har zaka iya gani a idanun shi,
Ranar yaranshi sunsha kyauta don saida ya rabawa duk Wanda ke office din dubu Ashirin Ashirin Ahmad kuwa transfer kawai Yamai na one million yace ya Kara Yama iyali hidima,
Arziki kashi ta sanadin Matar Auren shi yasamu ci gaba lallai dole yakara rike maryam gam domin ita din Alkhairi ce a rayuwar shi,
Ranar barin office kawai yayi ya nufi gidan Hajiya, itama taga sambatu ranar Wanda ita tafi kowa farin ciki, "baba na kana son Yasmin sosai na ga Alama duk ka firgice haka, saidai magana daya bazata tare ba gobe sai An shirya,
Tuni ya gimtse fuska "haba wane irin shiri kuma? Mu kammu muna bukatar lokaci a hado mata lefe kamar kowace mace y'ar Gata karka manta yayyinka mata sunci burin Aurenka jiya nakirasu duk nafada musu, Halima zataje Dubai dama nace zanyi mata transfer ta hado mana lefe a can,
Ajiyar zuciya kawai yayi duk da baiso haka ba Amma Shima zaiso a san zaiyi Aure dole a shirya grand wedding
Duk da yaso su tare goben Amma no problem andai daura ai tazama tashi to ai ba damuwa,
Yasmin dai Abin yazo mata a bazata Auren ta da MA gobe? Kutumar uba lallai ta kade har buzunta, duk da tana son shi Amma bata shirya Auren shi ba yanzu taso sai ta gyara kayanta kafin ta shiga don tasan akwai matsala da Y'an matan shi musamman zuby,
Tana cikin tunani ya kirata ta kalli wayar takasa dauka domin jikinta yayi mugun sanyi saida ya Kira kusan Sau uku kafin ta yi karfin halin dauka,
"Hmm AMARYA ta yanga ake mun? Kibari har a daura gobe kinga bakin ma sai nasiya zaki bude kimun magana,
"Wai baby gobe za abani ke baki daya zaki zama tawa komai naki zai zama mallaki na "wallahi daga gobe duk Abinda nace ina so kiyi kawai Inba haka ba kisha tsinuwar mala iku,
Ai tasani kuma sai y'anda Allah yayi da ita yanzu tunda za adaura musu Aure da sarkin naci,
Saidai baby Wai bazamu tare ba sai an gama shiri hmm zaki tare da tsohon ciki kuwa baby don wallahi ki shirya bazan y'arda ba gobe I must loose my virginity on you,
"Ko ba virginity ba shine zai wani Kira kanshi virgin bayan ya gama lalibe Y'an mata, wani daci taji a zuciyar ta data tuna da kalubalen da ke jiranta,
"Baby yakirata domin yaji tayi shiru, ta Amsa a hankali ya ce "yau inaso inzo Amma bazan samu zuwa ba saboda shirin daurin Aure akwai a lot of things da zanyi dole zanyi inviting a bokai na da kuma my god father, the you no burutai na sona like his son Nima I respect him like my on father,
Saidai muntare you will no a lot about me, ya katse kiran badon yagama fadar duk Abinda yakeso ba,
Jikinta yayi mugun sanyi sosai, wayarta ta dauka ta kira Amira nan take fada mata komai,
Ai wani ihu da tayi saida Yasmin ta to she kunne "Meye haka saikace wata yarinya, "wallahi Yasmin nayi farin ciki Oga Muhammad zaki Aura? Kinsan waye shi kuwa wane mataki ya taka? Mazajen mu duk a karkashin shi suke fa shine shugaban battalion guda, kwanan nan suka dawo daga kasar waje kinsan irin kudin da mazajen mu suka kwaso kuwa? Bare shi Oga kwata kwata, Yasmin kin haye wallahi kin more,
Amira kenan bakya tausayamin da Y'an matan shi? Sunci kutumar ubansu kece Matar gida wallahi kishiga ki shinfida iko duk tsinanniyar da ta tako ki hada ta da kuratan sojojin kofar gidan shi sumiki waje da ita,
Dariya Yasmin tayi sosai jin Amira ta zage sai d'ura musu zaki take "ke jirani ma gani nan zuwa dole inzo Ayi dani wannan Abin arziki ai dole inshigo daga ciki Nima ko nasamu nawa,
***************
Kafin shabiyu gida yayi makil da mutanen zango Y'an Uwa ne makil kana gani kaga yan dangi Mama hindatu maman ismail dai tace ita tazo domin y'ar ta don tana zuwa ta kulle daki ta fara dirka mata kayan harka tareda dilke ta da wata irin dilka irin tasu ta gargajiya mai hadi da lallae,
Aunty maryam itama tace ina sai anyi mata ganin. nan da nan yasmin takara ja ga Amira ma itama tuni ta baje tace dole ayi da ita,
Sunkulle kansu sai hira sukeyi manya nata Dora tukwanen miya da girke girken daurin Aure gobe,
Mama kuwa ai batada natsuwa Auren Yasmin gobe ga NA ismail duk da yayi fushi dasu sosai ko gidan yaki y'ar da ya shigo,
Biki fa ya kankama gefen MA oda kawai suka bada a wani lafiyayyan hotel na Abincin daurin Aure Ahmad yaron Oga kai yayi zafi, kowa mamaki yakeyi Wai Oga MA zaiyi Aure har cikin barikin sunji Abin a bazata,
Duk da daurin Aure kawai za ayi gobe event sai Anshirya Amma kudi ake kashewa Abinki da masu Abun tunda kudi ke komai don haka a wuni guda komai An kammala,
Bai samu kanshi ba sai karfe goma ya shigo gidan shi, zuby ya tarar tayi kuka har taba uku lada tana zaune a falon ga Emanuel agefen ta yana matsar ido tareda bata hakuri,
Wani irin tsawa ya buga mai ya tashi da gudu ya bar falon ta taso idanun ta sun kunbura saboda kuka,
Zama yayi tareda Dora kafa daya kan daya ya yi mata wani irin mugun kallo tareda shirya Rashin mutunci, "Lafiya kike mun kuka a gida?
"Abinda zaka mun kenan MA yanzu wata zaka Aura kabarni? Don Allah me na Gaza yimaka dazaka yimun irin wannan wulakanci bayan ka gama lalata min Rayuwa,
"Kin gama? Ya tanbayeta, tayi shiru "let go ya fada tareda nufar dakin shi ta biyo shi jiki na rawa ta, tube rigar jikin shi yayi tareda wandon ya rage daga shi sai boxer yace full your cloth, ba bata lokaci jiki na rawa ta fara cire matsatsun kayan jikinta,
Saida ta cire har pant ta Yar ya kalli kirjin ta da kyau da suka rankwafa bakyan gani tareda sauke idanun shi ta kasanta yace ki kwanta ina son ganinki da kyau ne yau,
Shegiya tuni ta baje mai kafafu ya kalla tareda watsa mata mugun kallo yana daga tsayen get up 'ya bata umarni ta mike don mugun tsoronshi takeyi,
Kayanta ya jefa mata yace ta mayar. Tayi saurin nufarshi ya dakatar da ita ki sa kayanki nace,
Mayarwa tayi ya zauna tareda fara magana' kifadamin who is your first man? Waye kika farawa budewa kafafun ki? Tafara in ina "kamar ya? "Waye yafara bude ki? Nifa bangane KO me kake nufi ba, "ok bari inyi miki dalla dalla,
"Kinsan ke ba virgin bace? Sannan nasan duk mazan da kikebi, kinsan dalilin da yasa ban taba ratsaki ba? Banason kazanta bazan taba cin gonarda wani yayi no ma ba look at your chest kamar na tsohuwa zuby in Aureki ince na Auri wa?
Da farko na dauka kinada kamun kai but am mistaken nasan duk Rayuwar da kikayi a UK ya janyo wayar shi tareda bude mata pics harma da nude video dinta da maza,
"I no you in and out, so bazan koreki ba if you like stay Matar gidan nan idan tazo zakuyi dai dai ita ba karuwa bace kamar ke Amma inkina takamar rawar kaine kinsanta Zaku hadu,
Goge fuskar ta tayi tareda kallon shi cikeda takaici, "naji MA yau nice karuwa saboda wata can "aaaaaaa karkice wata Matar so na Matar kwarai Matar da zan Aura gobe,
"Zatazo tasamu sauran mata domin ni nasan koda baka taba sex dani ba kasan Wasu matan don dariya kawai yayi, "eh kece bazan hada jiki dake ba saboda ke shaddar kasuwa ce,
"Ya isa MA zantafi Amma kasani ina sonka rabuwa dakai bazan taba yiba kome zaka kirani ka kira I don't care, ta fita fuu,
Dariya yayi sosai "zaki hadu da my mata kidawo y'ar iska, ya tashi tareda fadawa bathroom yayi wanka tareda kwanciya ya janyo waya don kiran Yasmin yajita akashe,
Yazata kashe mai waya bayan tundazu baiji taba, kasa bacci yayi ya mike tareda jero nafil fili da Addu o i na neman Albarkar Auren shi,
Yasmin dai ranar gidan wata makociyar su suka kwana kawar Aunty maryam ce tareda Y'an Uwan su Y'an mata dasukazo daga zango hira suka kwana yi ana raha kana ganin su kasan sun waye domin matan zango badai ilimi ba da wayewa, shiyasa ta kashe wayarta don kar ya hanata hira da Y'an uwanta,
Maryam ma dole Oga Ahmad ya barta kwana Amira dai tace sai da safe zata dawo,
Gefen Hajiyar MA kuwa gida ya cika da nasu dangi ka yayyin shi da yaransu Y'an mata makil kowa na murnar Auren Muhammed,
****************
Da safe ya aiko Ahmed da katuwar akwatin kayan da Yasmin zata saka na ranar Aunty maryam yakira ta shiga dashi gidan da suke suka bude Kala shida ne Y'an ubansu kayane da kana gani kasan dukiya ta koka English wax da kuma Holland sai tsadaddun code less da kuma dry less takalma deziners da pos dinsu Kala shida suma,
Sai ihu Y'an mata ke zubawa suna wannan angon d'an gaske ne gaskiya kowacce naso ta gan shi,
Mai gyara suka kira tazo ta mata gyaran kai ta zuba mata make up atanfa tafara sakawa aka mata dauri da dankwalin ga dinkunan kamar Angwada ta,
Maryam tace ni nabada measurements dinki jiyafa Ashe kayan na yaune, tab kudi kare zance dubi har an dinko,
Fadar kyan datayi bata bakine Abinki da asalin kyau,
Y'an mata suka fara rangada guda Amira ta iso itama aka farayi da ita,