Sashe 46
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta fada tareda mikewa saidai tana tashi jiri yafara kwasar ta ta koma ta zauna, gaba daya ya sarawa Aikin hankalin ta Yau, saurin zama yayi kusa da ita "kingani ko kishi zaija ki mun asarar baby na come on relaxed mana madam irin wannan kishi haka, buge hannun shi tayi yayi saurin tsugunawa a gaban ta, "listing bansan waye suke aiki a nan ba hajiya tasa aka nemo su KO fuskar su ni ban sani ba idan bakya bukatar su zaki iya sallamar su dama saboda su taimaka miki nace akawo su kuma in banda Abinki yasmin me zanyi da wata house help please am not that kind man da ke neman ko wace irin mace and believe me idan har zanyi wani Abu zan fada miki yakamata kisani bana boyo kuma bazan taba miki karyaba, I wanted to tell you something a bout zuby.... Saurin daga mai hannu tayi "please nasani tunfarko kafada min cewar bazaka iya rabuwa da itaba, to wallahi kasani nima bazan yarda da tarayyar ku ba kuma na shirya cin uban ko wace shegiya cikin gidan nan dama barikin baki daya kuma kana tafiya zan koma can inga tsinanniyar da ta isa ta kuma takomin gida, ta fada cikeda masifa tareda mikewa ta kwashi tray din Abincin tayi waje, dariya Abin yabashi sosai "my jealously wife,
Tana shiga kitchen din ta samesu su biyu suna hira a tsakanin su ba tsohuwar basu maga shigowar ta ba, dayar data kai musu Abinci kebawa dayar labari "ladi bakiga yanda naga gayen nan ba dagashi sai singlet da short wow wallahi gayen yakai karshen haduwa a gaskiya zan iya yin komai domin samun gayen nan a bed irin su akwai lasting a gado ga kyau ga kwarjini ga.... Watsar da tray din da tayi ya dawo dasu cikeda tsoro suka zuba mata ido tareda fara kame kame,
"Wallahi yanzu right away right at this moment I want you All out of my house before I open my eyes Inba haka ba zan illata ya' shegu matsiyata masu bin mazajen mutane ankawo ku ku nemi Abinci kuzo kuna neman bin mazajen mutane to kuyi gaba ba gidan Fatima ba, cikin rawar jiki suka fice da gudu ta bisu da harara, a tsaye yake yana kare mata kallo yana fitarda wani irin murmushi na farin ciki kafin ya karasa shiga ciki ji kawai tayi ya rungume ta ta baya "my madam Karfa kija wata rana a daureni inkin daki ya'yan jama a saboda kishi irin wannan kishi haka madam, tureshi tayi tafara kokarin dafa musu Abinci shaf shaf ya haye kan durowar kitchen din yana kallon yanda take komai cikin korewa,
Tsohuwar ce ta shigo cikin rawar jiki tafara tanbayar ta "hajiya ina fatan bamuyi kuskure ba naga ankori sauran yaran don Allah nidai Karku koreni ina neman Abinda zan rufawa yarana asiri inada marayu, juyowa yasmin tayi cikin sauri "aa baba baza akoreki ba kuma zaki tayani wanke wanke da kuma dafawa masu gadi Abinci idan Oga nanan ni zanrika dafawa da kaina Amma wa incan bana bukatar su na sallamesu a gidana, "to nagode hajiya Allah yakaro Arziki, ta fita yasmin ta ci gaba da Aikin ta wani irin burheshi yaji tana karayi gashi ta nuna cewar ita din matar shi ce mai kishin shi that's the best thing ever, cous cous ta hada musu da yaji kayan lambu tareda bushashen kifi ta hada musu lemon kwakwa saida ta gama hada komai ya sakko tareda daukar kayan Abincin yana mai kallon fuskar ta data hade tamau,
A katon falon ya Ajiye musu a tsakiyar carpet ta biyo shi rikeda plate da kanta ta zuba musu bayan ta kira matar tace ta dauki sauran idan zata tafi don bata kwana a gidan, janyota yayi zuwa tsakiyar kafafun shi yace "that's enough madam banason kina fushi akan abinda baida wani fa ida let us be happy for ever kinsani ina bakin aiki ne nabarshi na zo saboda ke kawai I have only two days to go back don haka banason wani Abu ya gitta mana na bacin rai, sakin fuskar ta tayi ita kanta ta rasa dalilin jin bacin ran nata sosai, sakin jikinta tayi yafara feeding dinta yana ba kanshi Shima saida suka cinye tas ya tsiyayo musu lemon kwakawr yakai mata bakin ta ta kawar da mai don ta mugun koshi batason ta kara wani Abu duk da Aman nata bakoda yaushe take yinshiba sai taci Abinda bai kwanta mata ba,
Shidai yasha sosai saida suka kammala suka kwashe komai suka kai kitchen kafin suyi sallar magrib data kawo jiki, tayi matukar gajiya bacci kawai take sonyi, wayar ta ta janyo domin kiran Auntyn ta, taga miss call dinta har uku, ta kirata back, "Yasmin yaushe zaki dawo gidan ki na BARIKI you have to live here nan ne wurin Aikin mijin ki hakura zakiyi da Rayuwar wannan gidan ki dawo nan kodan kare mutuncin gidan Aurenki tareda kore duk wasu kadan garun dake neman bata miki ruwa........ 🖊
"That is fact kowace matar soja tanada kalubale a Rayuwar ta ta BARIKI ko sharrin matan banza ko kuma sharrin shaye shaye duk macen da Allah ya kare mata mijinta a BARIKI ta godewa Allah duk da a kowace Rayuwar Aure ba matan soja kawai ba KO civilian din akwai kalubalen don haka Allah yabamu ikon cinye jarabawo yin mu baki daya,
*Matar Soja*
[9/18, 6:30 PM] Asli Smasher 💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
53&54
Shiru tayi tareda kallon shi, kafin tace meyake faruwa ne Aunty wani Abu ya faru ne? "Aa kawai ki dawo nan da zama zaifi miki nidai Abinda zanfada miki kenan, kashe wayar tayi kawai tarasa meke faruwa da yasa Aunty maryam tace ta dawo BARIKI, matsota yayi sosai tareda dora hannun shi saman kirjin ta dake tsokale mai ido, "ya akayine matar MA? "Meyake faruwa ne a gidan ka na BARIKI? Tafada tareda cire hannun shi a jikinta , d'an matsawa tayi kadan tana mai kallon tuhuma, "oh come on baby kidaina rigimar nan haka mana kece fa matata kibarsu da da shirmen su I will handle them in my way I just want you to believe me, wai what is going on? Kafada min,
"Tundazu naso inmiki magana akan zuby baki bani chance ba tun ranarda nadawo aka kirani tana son ta batamin suna a wurin aiki na last ta turomin wata da sunan tanada cikina this time A round ta dakko ciki da kanta ta dawo gidana bayan ta yi report a office din mu cewar tana dauke da ciki na nakuma koreta yanzu an bani umarnin dole in kula da ita har ta haihu, "but the truth is ba cikina bane bantaba Tarawa da kowace mace ba turmi da tabarya ni nasan ina tsayawa suyi romancing dina domin insamu relief saboda sha awar dake mun yawa Amma bantaba kusantar zina ba impact kyamar tsoma jikina nake a jikin kowace kazama, kece mace ta farko da nafara jin feelings irin haka a tareda ni tundaga ranarda na dora idanu akan ki naji a jikina you are the one for me , Yasmin ke kadai ce mace ta farko a Rayuwa ta and you are the last insha Allah, inkin lura tun ranarda na dawo ban samu kaina ba Abin ya dameni sosai ba komai nake tsoro ba sai banason Abinda zai daga miki hankali zuby ta bullo ta inda banda yanda zanyi da ita Amma nabata dama har zuwa lokacin da zata haihu muyi DNA test a lokacin zan mata nawa wulakancin,
Ajiyar zuciya ta sauke tareda shigewa jikinshi to yazatayi da kaddarar ta haka ta sameshi bata isa ta canja mai Rayuwar da yariga yayita Abaya ba dole zata taimaka ma mijinta har ya fita daga kaidin matan BARIKI, "oh baby nagode da kika fahimceni dama ina tsoron Abinda zaifaru ne nakasa miki bayani tunfarko am afraid of loosing you in my life, zame kayan jikinta yafarayi tayi saurin riko hannayen shi, ya bata fuska kamar yaro "why now? "Dazu fa munyi kuma kaga ana kiran sallah " yeah I no muje muyi sallah yau ba bacci sai kinbiya bashi Kinsan ni mayen ki ne bazan taba gajiya da keba,
A daren sai da taso guduwa domin ganin tayi ya kara like mata daya huta zai nemi kari saida tasa mishi kuka tareda pretending marar ta na ciwo ya sarara mata, washe gari basu tashiba sai karfe goma suka tashi tunda sukayi sallar Asuba kawai suka shige bargo, ita tafara tashi ta hada musu simple breakfast tareda taimakon baba jummai mai tayata aiki saida ta kammala ta nufo dakin nasu tayi wanka tareda gyara kanta ya zuba ado cikin Riga da zani na atanfa tayi matukar yin kyau saida ta feshe jikinta da kamshi kafin ta matsa kan gadon. Ta zubawa kyakkyawar fuskar shi ido ta yi murmushi tareda shafo saman kirjinshi mai daukar hankali da tafiya da hankalin mata, bai bude idanun shi ba ya Dora hannun shi a kan nata kafin ya bude idon shi ya sauke a kanta, kara ware idanun shi yayi ganin yanda tayi kyau sosai ya shafo marar ta tareda maida idon shi kan kirjinta dake kunbure har yana hango tsagun su ta sama, ya finciko ta ta fada kanshi, "a bani breakfast madam tunda antashe ni,
Tana shiga kitchen din ta samesu su biyu suna hira a tsakanin su ba tsohuwar basu maga shigowar ta ba, dayar data kai musu Abinci kebawa dayar labari "ladi bakiga yanda naga gayen nan ba dagashi sai singlet da short wow wallahi gayen yakai karshen haduwa a gaskiya zan iya yin komai domin samun gayen nan a bed irin su akwai lasting a gado ga kyau ga kwarjini ga.... Watsar da tray din da tayi ya dawo dasu cikeda tsoro suka zuba mata ido tareda fara kame kame,
"Wallahi yanzu right away right at this moment I want you All out of my house before I open my eyes Inba haka ba zan illata ya' shegu matsiyata masu bin mazajen mutane ankawo ku ku nemi Abinci kuzo kuna neman bin mazajen mutane to kuyi gaba ba gidan Fatima ba, cikin rawar jiki suka fice da gudu ta bisu da harara, a tsaye yake yana kare mata kallo yana fitarda wani irin murmushi na farin ciki kafin ya karasa shiga ciki ji kawai tayi ya rungume ta ta baya "my madam Karfa kija wata rana a daureni inkin daki ya'yan jama a saboda kishi irin wannan kishi haka madam, tureshi tayi tafara kokarin dafa musu Abinci shaf shaf ya haye kan durowar kitchen din yana kallon yanda take komai cikin korewa,
Tsohuwar ce ta shigo cikin rawar jiki tafara tanbayar ta "hajiya ina fatan bamuyi kuskure ba naga ankori sauran yaran don Allah nidai Karku koreni ina neman Abinda zan rufawa yarana asiri inada marayu, juyowa yasmin tayi cikin sauri "aa baba baza akoreki ba kuma zaki tayani wanke wanke da kuma dafawa masu gadi Abinci idan Oga nanan ni zanrika dafawa da kaina Amma wa incan bana bukatar su na sallamesu a gidana, "to nagode hajiya Allah yakaro Arziki, ta fita yasmin ta ci gaba da Aikin ta wani irin burheshi yaji tana karayi gashi ta nuna cewar ita din matar shi ce mai kishin shi that's the best thing ever, cous cous ta hada musu da yaji kayan lambu tareda bushashen kifi ta hada musu lemon kwakwa saida ta gama hada komai ya sakko tareda daukar kayan Abincin yana mai kallon fuskar ta data hade tamau,
A katon falon ya Ajiye musu a tsakiyar carpet ta biyo shi rikeda plate da kanta ta zuba musu bayan ta kira matar tace ta dauki sauran idan zata tafi don bata kwana a gidan, janyota yayi zuwa tsakiyar kafafun shi yace "that's enough madam banason kina fushi akan abinda baida wani fa ida let us be happy for ever kinsani ina bakin aiki ne nabarshi na zo saboda ke kawai I have only two days to go back don haka banason wani Abu ya gitta mana na bacin rai, sakin fuskar ta tayi ita kanta ta rasa dalilin jin bacin ran nata sosai, sakin jikinta tayi yafara feeding dinta yana ba kanshi Shima saida suka cinye tas ya tsiyayo musu lemon kwakawr yakai mata bakin ta ta kawar da mai don ta mugun koshi batason ta kara wani Abu duk da Aman nata bakoda yaushe take yinshiba sai taci Abinda bai kwanta mata ba,
Shidai yasha sosai saida suka kammala suka kwashe komai suka kai kitchen kafin suyi sallar magrib data kawo jiki, tayi matukar gajiya bacci kawai take sonyi, wayar ta ta janyo domin kiran Auntyn ta, taga miss call dinta har uku, ta kirata back, "Yasmin yaushe zaki dawo gidan ki na BARIKI you have to live here nan ne wurin Aikin mijin ki hakura zakiyi da Rayuwar wannan gidan ki dawo nan kodan kare mutuncin gidan Aurenki tareda kore duk wasu kadan garun dake neman bata miki ruwa........ 🖊
"That is fact kowace matar soja tanada kalubale a Rayuwar ta ta BARIKI ko sharrin matan banza ko kuma sharrin shaye shaye duk macen da Allah ya kare mata mijinta a BARIKI ta godewa Allah duk da a kowace Rayuwar Aure ba matan soja kawai ba KO civilian din akwai kalubalen don haka Allah yabamu ikon cinye jarabawo yin mu baki daya,
*Matar Soja*
[9/18, 6:30 PM] Asli Smasher 💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
53&54
Shiru tayi tareda kallon shi, kafin tace meyake faruwa ne Aunty wani Abu ya faru ne? "Aa kawai ki dawo nan da zama zaifi miki nidai Abinda zanfada miki kenan, kashe wayar tayi kawai tarasa meke faruwa da yasa Aunty maryam tace ta dawo BARIKI, matsota yayi sosai tareda dora hannun shi saman kirjin ta dake tsokale mai ido, "ya akayine matar MA? "Meyake faruwa ne a gidan ka na BARIKI? Tafada tareda cire hannun shi a jikinta , d'an matsawa tayi kadan tana mai kallon tuhuma, "oh come on baby kidaina rigimar nan haka mana kece fa matata kibarsu da da shirmen su I will handle them in my way I just want you to believe me, wai what is going on? Kafada min,
"Tundazu naso inmiki magana akan zuby baki bani chance ba tun ranarda nadawo aka kirani tana son ta batamin suna a wurin aiki na last ta turomin wata da sunan tanada cikina this time A round ta dakko ciki da kanta ta dawo gidana bayan ta yi report a office din mu cewar tana dauke da ciki na nakuma koreta yanzu an bani umarnin dole in kula da ita har ta haihu, "but the truth is ba cikina bane bantaba Tarawa da kowace mace ba turmi da tabarya ni nasan ina tsayawa suyi romancing dina domin insamu relief saboda sha awar dake mun yawa Amma bantaba kusantar zina ba impact kyamar tsoma jikina nake a jikin kowace kazama, kece mace ta farko da nafara jin feelings irin haka a tareda ni tundaga ranarda na dora idanu akan ki naji a jikina you are the one for me , Yasmin ke kadai ce mace ta farko a Rayuwa ta and you are the last insha Allah, inkin lura tun ranarda na dawo ban samu kaina ba Abin ya dameni sosai ba komai nake tsoro ba sai banason Abinda zai daga miki hankali zuby ta bullo ta inda banda yanda zanyi da ita Amma nabata dama har zuwa lokacin da zata haihu muyi DNA test a lokacin zan mata nawa wulakancin,
Ajiyar zuciya ta sauke tareda shigewa jikinshi to yazatayi da kaddarar ta haka ta sameshi bata isa ta canja mai Rayuwar da yariga yayita Abaya ba dole zata taimaka ma mijinta har ya fita daga kaidin matan BARIKI, "oh baby nagode da kika fahimceni dama ina tsoron Abinda zaifaru ne nakasa miki bayani tunfarko am afraid of loosing you in my life, zame kayan jikinta yafarayi tayi saurin riko hannayen shi, ya bata fuska kamar yaro "why now? "Dazu fa munyi kuma kaga ana kiran sallah " yeah I no muje muyi sallah yau ba bacci sai kinbiya bashi Kinsan ni mayen ki ne bazan taba gajiya da keba,
A daren sai da taso guduwa domin ganin tayi ya kara like mata daya huta zai nemi kari saida tasa mishi kuka tareda pretending marar ta na ciwo ya sarara mata, washe gari basu tashiba sai karfe goma suka tashi tunda sukayi sallar Asuba kawai suka shige bargo, ita tafara tashi ta hada musu simple breakfast tareda taimakon baba jummai mai tayata aiki saida ta kammala ta nufo dakin nasu tayi wanka tareda gyara kanta ya zuba ado cikin Riga da zani na atanfa tayi matukar yin kyau saida ta feshe jikinta da kamshi kafin ta matsa kan gadon. Ta zubawa kyakkyawar fuskar shi ido ta yi murmushi tareda shafo saman kirjinshi mai daukar hankali da tafiya da hankalin mata, bai bude idanun shi ba ya Dora hannun shi a kan nata kafin ya bude idon shi ya sauke a kanta, kara ware idanun shi yayi ganin yanda tayi kyau sosai ya shafo marar ta tareda maida idon shi kan kirjinta dake kunbure har yana hango tsagun su ta sama, ya finciko ta ta fada kanshi, "a bani breakfast madam tunda antashe ni,