Sashe 55
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shikuwa MA tuni yasa Anema musu masauki wani katon hotel a garin Ahmad Yamai booking shida ismail wa inda sun zama Abokai yanzu baba yasa an hada musu tuwon shinkafa miyar taushe lafiyayya da zabi gashin kauye suna diga ga zobon gargajiya duka aka jera musu sojojin shi ma anbasu nasu, yaci sosai ba kyama yana ci suna hira karfe sha biyu aka daura Auren baban zango ya ce shine zai wakilce su Yabada Auren Abin ya mugun burgeshi sun yi matukar bashi girman da bai taba tunanin zai samu ba don haka take ana gama wa yafara rabon kudi a wurin maroka sun rude sai zuba roko suke suna Allah ya baka shugaban sojoin Nigeria baki daya yana Amsawa saida kyar yasamu ya fita cikin mutanen da taimakon sojojin shi motar ya shiga ya zauna tareda bude Ac saboda zafi yaciro wayar shi ya kirata sai yaji wayar na ringing a cikin jaka a gefen shi, budewa yayi ya ciro tareda kallon cikin jakar yaga katuwar robar yajin ta ya ciroshi yana murmushi ya jefa cikin Aljihun motar , Ahmad ya kira yace ya bashi number Aunty Maryam, ya bashi yakirata lokacin wayar na ganin Yasmin tana daukar su hoto itada baby NANA taga number shi, dariya tayi don tasan kwanan zancen tace "hello zuma ba wani come out saboda kar inkiraki kika bar wayar a mota tom ki fito ko inshigo ciki yanzu, cutting yayi batareda ya jira Amsar taba tabi wayar da kallo tana dariya " ba inda zani zamuga karshen rashin kunya inbika ka kunya tani gaban su baba ga mutane a waje naki wayon.......🖊
"Allah mai iko mutum sai Allah, tom nidai ina rokon ku duk wadda ta siyamin wayar nan da nake typing tazo ta kwace indaina rubuta blue novel, ko kuma mai siyamin datar da nake posting ta daina saboda inasa batsa a littafina, don Allah inbaku karantaba ya kukayi kukasan ina rubuta batsa wa nsyima dole idan gyara zakumin ku yimin zan saurareku banda lokacin duk wadda zata zageni ni ba irin sauran writers bace da zan bata lokacina ina zage zage ko Allah ya isa ko wa yaji da zunubin da yake kwasa kullum bana bukatar karin wani, masoyan Asali ina godiya sosai naji na hakura zankarasa wannan littafin domin ku ina Alfahari daku masoya a duk inda kuke kuma blue novel yanzu ma zamu fara rubutawa wadda tafasa lalacewa Allah ya........ Nop bazan karasa ba masoyi kuci gaba da gashi nidin daice taku,
*Matar Soja*
[10/3, 9:49 AM] Asli Smasher 💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
61&62
*Aha masoyan korai kunayi inajin dadi kuna bari inajin haushi, a gaskiya comment dinku jiya ya zaburar dani fiye da tunanin ku naji dole in muku typing a yau naga masoyan Asali naga masu kaunar FENERH fisabillahi ina matukar godiya agareku Allah yabar kauna*
Gyara kwanciyar ta tayi dai dai tana wasa da nana akan gadon mama hindatu tayi haka ne don gujewa hayaniyar da tayi yawa a cikin gidan saboda taro shiyasa ta shige kuryar daki, ganin kusan minti goma bata fitoba ya tura mata text akwai tsarabar ki kizo ki sa a kwashe su zamu wuce masaukin mu yanzu inason inyi wanka, budewa tayi ta karanta ta goge tareda ci gaba da Abinda takeyi,
Fitowa yayi daga cikin motar cikeda tunanin mafita, da Sauri ya karasa wurin da baba suke zaune yace "baba bismillah, baba ya mike cikeda jin dadin kamar wannan babban mutum din mai matsayi yana bashi girma a baynar jama' a dole yayi farin cikin samun suruki nagari, wurin motar suka karasa ya bude boot din dake shake da kayan rabon da yazo dashi gefe daya kuma drinks ne a dayan motar dasu ruwan gora shake yasa aka fara fitar dasu ana jerawa dakin waje shaddodin baba ya kira baban zango yace yasan inda zasu ajiye wannan in angama taro a rabawa Y'an uwa, bayan hilux kuwa kayan Abinci ne shake irin su shinkafa taliya su jarkokin mai da sauran tarkace yace akaiwa Amarya gara, su baba sun rasa bakin godiya baban zango yafara share kwalla, "Allah ya kareka muhamdu Allah ya tsareka, kullum Alkhairin da kake mana baya karewa muna godiya Allah ya biya,
Wata jaka ya fitar katuwa ya kalli gefen su ismail ya daga mai hannu, cikin girma mawa ya matso yace " ranka ya dade gani Allah yasa ba laifi nayi ba? Koda yake aini akayiwa kulli ta kafa rike hannun shi yayi tareda daukar jakar gefe daya sukabar su baba nata godiya, " ai harda kafafu ma nayi maka idan ta kama har dungure zan iya maka akan my Yasmin, please muje ka rakani wurin ta inaso ma in gaida su mama inyi musu Allah sanya Alkhairi, dariya ismail yayi sosai tareda cewa " yanzu zaka iya shiga ciki kuwa akwai fa mata cike Koni na kasa shiga ciki tundazu, " me I can't nakirata taki fitowa bazan iya five minutes bangantaba muje ko inshiga ni Kadai, aa muje bari inkira Ahmad mu tafi baki daya,.
Ahmad ya matso tareda karbar jakar suka shiga cikin shine agaba kamar d'an gida su baba na ganin su Abin ya mugun burgesu ganin yanda ya dauki kanshi d'an gida ba girman kai, kamshin shi yafara sallama a tsakar gidan kafin suji sallamar shi , gaba daya matan ido suka zuba mishi don da yawa basu sanshiba, Aunty maryam ta matso cikin sauri suka fara gaisawa su mama sai kai da kawowa sukeyi, mama hindatu ce da tafito daki rikeda d'an bokiti a hannun ta tafara Maraba da surukaina ku iso, gaisawa yafarayi da matan kafin ayi musu jagora zuwa cikin falon mama hindatu dakin ba laifi don akwai kujeru harda kayan kallon ta gefe kuma katon deep freezer dinta ne datake sana ointa dakin duk da ana biki tsab yake domin duk yawancin mata na sauran dakunan gidan da kuma tsakar gidan,
Tana kuryar dakin taji muryar shi tayi saurin zabura ta mike zaune tareda dafe kirjin ta ya shigo? Ta fada a bayyane NANA ta kalla dake baccinta ta zuro kafa ta leka ta window tana kallon yanda yake gaisawa da matan har zuwa lokacin da aka shigo dasu ciki, komawa tayi ta zauna tana fargabar Abinda zai biyo baya, shikuwa yagama baza idanun shi a cikin gidan kaf bai gantaba, bayan sungaisa dasu mama hindatu itama mama ta shigo ya musu Allah sanya Alkhairi suka fara zubamai godiya domin baban zango ya fada musu komai, mama hindatu ta kalleshi tace "ka ciri tuta ba yanda yaya baiyi da shi ya koma cikin gari yaki Amma sanadinka ya Amince muna matukar godiya, "bakomai mama Addu ar ku nake nema kawai, mama ta fita ya ce " banga yasmin din ba? " ai tana ciki, Aka kira mama hindatu a waje ta mike tareda cewa Mama ki fito ga mai gidanki duk da nasan kina jin komai, Aunty maryam ta shigo musu da kayan motsa baki irin na biki dasu drinks Zainab ma ta shigo taga Wanda ya taimaketa yarabata da kishiya,
Yasmin kanta ya daure sosai jin godiyar dasu mama keyi kuma gazancen komawa gari da taji mama hindatu nayi to me hakan ke nufi? Ko shine godiyar da baba ya mata a waya,
Aunty maryam ta shigo ciki tace " malama kifito MA na kiranki kafin ya shigo, hijabinta ta mayar ta mike tareda fitowa cikin sanyin jiki, tunda ta fito ya zuba mata ido kamar ya hadiyeta ba ruwanshi da idanun su ismail da kuma yaronshi Ahmad, tashi yayi kawai ya nufeta ganin takasa karasowa yana isa ba westing time ya rungumota su Zainab dake gefen mijinta ta zaro ido tareda rufe wa da hannun ta, Ahmad dariya kawai yayi don yasan zaiyi Wanda yafi wannan, Aunty maryam ta fice Abinta saboda ita suruka ce ai, hannun shi ya dora saman cikin ta " how are you my baby momy ta hanani jin duminka tundazu ko sorry ya dan duka yayi kissing cikin ta zuba mai ido kawai don tasan baiyi ko kashi goma ba a cikin kashi Dari na rashin kunyar shi,
Dariya ismail yakewa Zainab dake rufe ido saboda kunyar Abinda MA keyi da mugun kishin Yasmin takeji don tasan komai akan su har maryam ma kishin ta takeji saidai yau ta yarda shirme kawai take zubawa domin taga mazajen su tasan ko maryam ta wuce da Ajin ismail bare kuma yasmin matar oga kwata kwata tana hango tsantsar soyayyar da MA yake wa yasmin tundaga yanda yake rawar jiki akanta duk ya wani makale mata kamar chewing gum, kokarin raba jikin su takeyi domin matsawa su gaisa da su Ahmad, ya kara kwakume ta a jikin shi suka zauna a kujera daya yana zura hannu ta cikin hijabin ta batareda sun ankareba ita tasan bata isa ta hanashi abinda yakeyi ba tasan ta na hanashi zaiyi Wanda yafi hakan, gaba daya ya gama takurata, gaisawa sukeyi cikeda kunya tace yaya ismail ya gida naga madam ai tundazu, Sannu yaya Ahmad, ranki ya dade ai kibari mu kwashi gaisuwa irin wannan yanga da akewa ogan mu ai dole muyi biyayya, "yazanyi ismail ai tana garani don taga bazan iya mata kishiya ba, fisge Hannun shi dake yawo tayi kan cikin ta ta watsa mai harara harda murguda baki ka auro uku who care? " I care couse nasan sai gidana yazaba filin wrestling don bazaki barsuba and the truth bazan iya hakura dake ko NA one day ba muna gida daya inje wajen wata ke Kadai nake raayin ajiyewa a gidana you are my one and only ba wata saike baby, wani irin dadi taji tareda rungume shi tana bashi kiss a baki gaba daya ta manta da mutane a dakin, dariya ismail ya kwashe da ita "sister irin wannan kishin haka? Ahmad kuwa cewa yayi " madam mudake kokarin karo muku Abokan zama kar aikin ya muku yawa, " kubarmu ya kashemu aikin zamu iya, Zainab tafada tana mikewa don itama badai kishiba,
"Allah mai iko mutum sai Allah, tom nidai ina rokon ku duk wadda ta siyamin wayar nan da nake typing tazo ta kwace indaina rubuta blue novel, ko kuma mai siyamin datar da nake posting ta daina saboda inasa batsa a littafina, don Allah inbaku karantaba ya kukayi kukasan ina rubuta batsa wa nsyima dole idan gyara zakumin ku yimin zan saurareku banda lokacin duk wadda zata zageni ni ba irin sauran writers bace da zan bata lokacina ina zage zage ko Allah ya isa ko wa yaji da zunubin da yake kwasa kullum bana bukatar karin wani, masoyan Asali ina godiya sosai naji na hakura zankarasa wannan littafin domin ku ina Alfahari daku masoya a duk inda kuke kuma blue novel yanzu ma zamu fara rubutawa wadda tafasa lalacewa Allah ya........ Nop bazan karasa ba masoyi kuci gaba da gashi nidin daice taku,
*Matar Soja*
[10/3, 9:49 AM] Asli Smasher 💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
61&62
*Aha masoyan korai kunayi inajin dadi kuna bari inajin haushi, a gaskiya comment dinku jiya ya zaburar dani fiye da tunanin ku naji dole in muku typing a yau naga masoyan Asali naga masu kaunar FENERH fisabillahi ina matukar godiya agareku Allah yabar kauna*
Gyara kwanciyar ta tayi dai dai tana wasa da nana akan gadon mama hindatu tayi haka ne don gujewa hayaniyar da tayi yawa a cikin gidan saboda taro shiyasa ta shige kuryar daki, ganin kusan minti goma bata fitoba ya tura mata text akwai tsarabar ki kizo ki sa a kwashe su zamu wuce masaukin mu yanzu inason inyi wanka, budewa tayi ta karanta ta goge tareda ci gaba da Abinda takeyi,
Fitowa yayi daga cikin motar cikeda tunanin mafita, da Sauri ya karasa wurin da baba suke zaune yace "baba bismillah, baba ya mike cikeda jin dadin kamar wannan babban mutum din mai matsayi yana bashi girma a baynar jama' a dole yayi farin cikin samun suruki nagari, wurin motar suka karasa ya bude boot din dake shake da kayan rabon da yazo dashi gefe daya kuma drinks ne a dayan motar dasu ruwan gora shake yasa aka fara fitar dasu ana jerawa dakin waje shaddodin baba ya kira baban zango yace yasan inda zasu ajiye wannan in angama taro a rabawa Y'an uwa, bayan hilux kuwa kayan Abinci ne shake irin su shinkafa taliya su jarkokin mai da sauran tarkace yace akaiwa Amarya gara, su baba sun rasa bakin godiya baban zango yafara share kwalla, "Allah ya kareka muhamdu Allah ya tsareka, kullum Alkhairin da kake mana baya karewa muna godiya Allah ya biya,
Wata jaka ya fitar katuwa ya kalli gefen su ismail ya daga mai hannu, cikin girma mawa ya matso yace " ranka ya dade gani Allah yasa ba laifi nayi ba? Koda yake aini akayiwa kulli ta kafa rike hannun shi yayi tareda daukar jakar gefe daya sukabar su baba nata godiya, " ai harda kafafu ma nayi maka idan ta kama har dungure zan iya maka akan my Yasmin, please muje ka rakani wurin ta inaso ma in gaida su mama inyi musu Allah sanya Alkhairi, dariya ismail yayi sosai tareda cewa " yanzu zaka iya shiga ciki kuwa akwai fa mata cike Koni na kasa shiga ciki tundazu, " me I can't nakirata taki fitowa bazan iya five minutes bangantaba muje ko inshiga ni Kadai, aa muje bari inkira Ahmad mu tafi baki daya,.
Ahmad ya matso tareda karbar jakar suka shiga cikin shine agaba kamar d'an gida su baba na ganin su Abin ya mugun burgesu ganin yanda ya dauki kanshi d'an gida ba girman kai, kamshin shi yafara sallama a tsakar gidan kafin suji sallamar shi , gaba daya matan ido suka zuba mishi don da yawa basu sanshiba, Aunty maryam ta matso cikin sauri suka fara gaisawa su mama sai kai da kawowa sukeyi, mama hindatu ce da tafito daki rikeda d'an bokiti a hannun ta tafara Maraba da surukaina ku iso, gaisawa yafarayi da matan kafin ayi musu jagora zuwa cikin falon mama hindatu dakin ba laifi don akwai kujeru harda kayan kallon ta gefe kuma katon deep freezer dinta ne datake sana ointa dakin duk da ana biki tsab yake domin duk yawancin mata na sauran dakunan gidan da kuma tsakar gidan,
Tana kuryar dakin taji muryar shi tayi saurin zabura ta mike zaune tareda dafe kirjin ta ya shigo? Ta fada a bayyane NANA ta kalla dake baccinta ta zuro kafa ta leka ta window tana kallon yanda yake gaisawa da matan har zuwa lokacin da aka shigo dasu ciki, komawa tayi ta zauna tana fargabar Abinda zai biyo baya, shikuwa yagama baza idanun shi a cikin gidan kaf bai gantaba, bayan sungaisa dasu mama hindatu itama mama ta shigo ya musu Allah sanya Alkhairi suka fara zubamai godiya domin baban zango ya fada musu komai, mama hindatu ta kalleshi tace "ka ciri tuta ba yanda yaya baiyi da shi ya koma cikin gari yaki Amma sanadinka ya Amince muna matukar godiya, "bakomai mama Addu ar ku nake nema kawai, mama ta fita ya ce " banga yasmin din ba? " ai tana ciki, Aka kira mama hindatu a waje ta mike tareda cewa Mama ki fito ga mai gidanki duk da nasan kina jin komai, Aunty maryam ta shigo musu da kayan motsa baki irin na biki dasu drinks Zainab ma ta shigo taga Wanda ya taimaketa yarabata da kishiya,
Yasmin kanta ya daure sosai jin godiyar dasu mama keyi kuma gazancen komawa gari da taji mama hindatu nayi to me hakan ke nufi? Ko shine godiyar da baba ya mata a waya,
Aunty maryam ta shigo ciki tace " malama kifito MA na kiranki kafin ya shigo, hijabinta ta mayar ta mike tareda fitowa cikin sanyin jiki, tunda ta fito ya zuba mata ido kamar ya hadiyeta ba ruwanshi da idanun su ismail da kuma yaronshi Ahmad, tashi yayi kawai ya nufeta ganin takasa karasowa yana isa ba westing time ya rungumota su Zainab dake gefen mijinta ta zaro ido tareda rufe wa da hannun ta, Ahmad dariya kawai yayi don yasan zaiyi Wanda yafi wannan, Aunty maryam ta fice Abinta saboda ita suruka ce ai, hannun shi ya dora saman cikin ta " how are you my baby momy ta hanani jin duminka tundazu ko sorry ya dan duka yayi kissing cikin ta zuba mai ido kawai don tasan baiyi ko kashi goma ba a cikin kashi Dari na rashin kunyar shi,
Dariya ismail yakewa Zainab dake rufe ido saboda kunyar Abinda MA keyi da mugun kishin Yasmin takeji don tasan komai akan su har maryam ma kishin ta takeji saidai yau ta yarda shirme kawai take zubawa domin taga mazajen su tasan ko maryam ta wuce da Ajin ismail bare kuma yasmin matar oga kwata kwata tana hango tsantsar soyayyar da MA yake wa yasmin tundaga yanda yake rawar jiki akanta duk ya wani makale mata kamar chewing gum, kokarin raba jikin su takeyi domin matsawa su gaisa da su Ahmad, ya kara kwakume ta a jikin shi suka zauna a kujera daya yana zura hannu ta cikin hijabin ta batareda sun ankareba ita tasan bata isa ta hanashi abinda yakeyi ba tasan ta na hanashi zaiyi Wanda yafi hakan, gaba daya ya gama takurata, gaisawa sukeyi cikeda kunya tace yaya ismail ya gida naga madam ai tundazu, Sannu yaya Ahmad, ranki ya dade ai kibari mu kwashi gaisuwa irin wannan yanga da akewa ogan mu ai dole muyi biyayya, "yazanyi ismail ai tana garani don taga bazan iya mata kishiya ba, fisge Hannun shi dake yawo tayi kan cikin ta ta watsa mai harara harda murguda baki ka auro uku who care? " I care couse nasan sai gidana yazaba filin wrestling don bazaki barsuba and the truth bazan iya hakura dake ko NA one day ba muna gida daya inje wajen wata ke Kadai nake raayin ajiyewa a gidana you are my one and only ba wata saike baby, wani irin dadi taji tareda rungume shi tana bashi kiss a baki gaba daya ta manta da mutane a dakin, dariya ismail ya kwashe da ita "sister irin wannan kishin haka? Ahmad kuwa cewa yayi " madam mudake kokarin karo muku Abokan zama kar aikin ya muku yawa, " kubarmu ya kashemu aikin zamu iya, Zainab tafada tana mikewa don itama badai kishiba,