Sashe 19
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda taji muryar shi gaba daya muryar ta ta fara rawa sai wani irin kuka ne ya zo mata mai zafi, tafara shashsheka,
"Subuhannallah baby Meye na kuka please ki daina karki jamun ciwon zuciya a nan,
"Kasa yin shiru tayi ya yi shiru tareda runtse idanun shi yakasa cewa komai saida ta dauki lokaci tana yi kafin tayi shiru,
"Hmm am Sory nakasa rike kaina dole saida nakiraki muryar ki nakeson ji kamar inyi hauka please inkiraki video call? Nayi kewarki da yawa,.......... 🖊️
*afuwan hannu na ya gaji ku biyoni domin jin ya zata kaya masoya ismail kuzo jaje YASMIN ta afka komar soja ko ya zata Kasan ce shin rabon waye YASMIN ya zakuyi da baba masoyan MA?*
*Matar soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*wow Fans kunyi ruwan comment yanda ya kamata Ina Alfahari daku agaskiya kun faranta min rai sosai da zafafan comment wann ya nunamin kuna biyeda wann littafi nawa 100pcnt godiya dubu agareku masoyan MA da Yasmin*
21&22
Datse kiran yayi batareda ya jira umarnin taba ya kirata kai tsaye, ba bata lokaci ta dauka domin zuciyar ta na mararin ganin kyakkyawar fuskar shi tayi kewar shi fiye da tunanin kanta,
Wata irin doguwar Ajiyar zuciya ta sauke ganin fuskar shi data bayyana ya zuba mata ida sai kare mata kallo yakeyi kamar ya janyota ta wayar yakeji,
Ita kanta tatafi da yawa don ganin tayi yayi mata mugun kyau yakara fresh sati daya kawai da bata ganshi ba, "baby haka kike daman Ashe bana ganin komai' yafada idanun shi kamar suyi aman wuta,
Nan tadawo hayyacinta tayi saurin kallon jikinta ta waro ido tareda kife wayar ta dafe kirji shikenan takarawa kananzir fetur dama ya lafiyar kura,
Best ce kawai ta mugun kamata pink gashi tamugun fitoda shape din kirjinta da kyau tasaman har ana hango fararen na shanun ta da suka kunburo kamar su fito,
Saida taji karar wayar ta tuna da abinda takeyi tayi saurin janyo hijabi tasaka kafin ta juyo fuskar wayar, wani irin huci yaja tareda jan numfashi ya ce,
"Why baby please kicire ingani don Allah karkiyi min rowa nariga na gama yawo kin tada abinda bazai taba kwanciya ta dad'i ba please do something kicire hijabin if possible ma harda rigar kicire mun pleas..... Kit ta datse tareda kashe wayar baki daya ta jefar,
Ta kife a gadon tana jan numfashi "ya Allah ka yayemin son bawan nan naka kar ya jefani ga halaka, Allah ka rage min kaifin soyayyar shi a zuciya ta kar inyi rauni ya Allah karka nufeni da fadawa halaka, "Astagfirullah tafara nanatawa har saida taji tasamu natsuwa kafin ta wuce ta dauro Alwala ta tada salla domin Addu ar neman sauki,
Shikuwa MA ai yau yayi mugun gani domin yau sai Allah shida lfy wani irin juyi yake akan gadon nashi yana hango irin romon dake kirjin YASMIN "wayyo ta karasa ni,
Sai faman rike ciki yakeyi ga wani gumi dake fesomai na wuya dakyar ya tashi ya nemi magani ya watsa ko ruwa bai iya dskko wa ba,
Saida ya dauki dogon lokaci kafin ya d'an samu natsuwa ya kuma gwada kiran ta Amma akashe haka ya hakura tareda jin matukar jin haushin kashe mai wayar da tayi,
YASMIN bata kunna wayar taba sai washe gari tana kunnawa kiran ismail ya shigo ta dauka ba bata lokaci "gimbiya nakira jiya busy daga baya kuma naji akashe Ina fatan wayar ba matsala?
"Bakomai caji na yayi Kasa shiyasa na kashe nasa caji, "OK idan kina bukatar wata kifada inkawo miki, "aa nagode yasu mama? "Lafiya lau suke,
"Kinsan me? "Aa. "Wallahi sai yanzu naji dama baba bai daga Auren mu ba NA k'osa sosai inganki a gidana,
Shiru tayi kawai tana sauraran shi ya mugun bata tausayi,
Tasan yanason ta fiyeda yadda yaso Aunty maryam don haka dole ta yaki zuciyar ta kodan gudun fadawar d'an uwanta cikin damuwa ta tallafeshi ta kuma cusa soyayyar shi koda ta karfi ne ta cire Wanda ba kaunar ta yakeba saidan Wasu Albarkatu na jikinta,
"YASMIN yakira sunan ta "Na am Yaya, "please Meye kuma na wani Yaya keda zaki zamo matata yakama ta abani wani sunan mai dad'i mana, "wane irin suna ne mai dad'i?
"Kice sweetheart ko darling ko my love ko habeebi kidai zaba min inji, dariya ya bata sosai har taji bata tareda duk wata damuwa cikin second kadan yasanyata cikin nishad'i "Yaya ka koyi surutu,
"Badole naba tunda ina tareda ke bazaki san irin tanadin da nakewa rayuwar Auren mu bane YASMIN ' wani irin faduwa gaban ta yayi don sai taji Sam bata son yin Auren kuma,
"Bakice komai ba kobakya dokin Auren ne YASMIN? "Inayi Yaya ai lokaci ne "hmm bazan boye mikiba Allah ina cikin wani hali kullum da ciwon ciki nake kwana, ina fada Lafiya kinsani dole inji abinda nakeji yanzu, tanajin y'anda yake mata nishi a kunne yana groaning, Amma ba abinda taji itada ke tareda MA karshen BARIKI ai ita bataga kuma namijin da zai daga mata hankaliba don duk wani d'an iska bayan Muhammad ne,
***********
Wasa wasa ta daina daukar wayar shi koda zai Kira Sau d'ari a rana ko yayi fushi zai kuma gwadawa a haka aka share kwanaki,
Duk ya firgice don ma jarumini ba Wanda zai gane yanada damuwa har Ahmed dasuke tare har yanzu baisan tsakanin shi da Yasmin ba,
Yakai kololuwar karshen hakuri yau ya tura mata text _rashin daukar wayata ba Abinda zai rage akan kuduri na koda bana nan Wallahi zantura gidanku baba yasan komai Abinda zanyi bazai taba yimiki dad'i ba don haka be careful_
Ya tura mata lokacin tana zaune da Aunty maryam ta ji karar shigowar msg ta kalli fuskar wayar da kamar karta daga Amma tasamu zuciyar ta da bude sakon,
Tsaki tayi bayan ta gama karantawa tana mai ayyana ba abinda zai iyayi, "Lafiya kike tsaki sis? "Bakomai Aunty, "nifa bangane miki bane Yasmin naga tun zuwanki kinki ko fita waje saikace bake ba nasan ko Emanuel baisan kina nan ba, "banason surutun shine Aunty kinsan shi da gulma, hhhh dariya tayi "kodai nasan ku ai duk daya keda shi to ai Oga baya gari gulmar me zai kawo miki? Koda yake ance budurwar shi kusan kullum saitazo gidan watarana har kwana take a ciki,
Wani irin takaici da kuma mugun kishine ya rufeta tasamu kanta da jin zafin Abin sosai saboda jaraba har da bai gari yana basu damar shiga gidansu, samun kanta kawai tayi da shigewa cikin dakin ta ta kwanta tareda runtse idanun ta Wasu irin hawaye masu zafi nabin kuncin ta
"Allah ka yaye min son wannan bawa zuciyata bakiyimin adalciba da zakisa inso wannan irin mutum, karar wayarta tasa ta mika hannu ta dauka batareda ta duba ba,
Jin muryar shi yasa ta bude idanu, cikin natsuwa yafara magana yau bai tsaya jan Ajiba, "inkika kuskura kika Ajiyemin waya billahillazi zaki ganni a 9ja idan nakuma Kira kika ki dagawa Wallahi zan bata miki rai, ki tsaya ki saurareni kawai azabtarwar ta isheni karki samin hawan jini,
Bude bakinta tayi tafara zazzaga mai ruwan bala'i "me zaka fadamin Wai kai wane irin namiji ne baka gari amma karuwai nayima zarya agida "oh who no ko kana zuwa Kayi ka koma ban saniba,
Tunda ko yanzu gashi kana kirarin zaka zo idan nayi kuskure Wallahi bantaba ganin mutum irinka ba ana cewa iskanci na BARIKI ai kaine ma barikin don iskancin ka yafi na Kowa don kaine jagora,
"Kingama koda saura? Shiru tayi kawai kafin yafara magana" su waye agidan nawa? Ya akayi kikasan da mace? Ina ruwanki da su? Koda ina gari zanyi abinda nakeso,
"Bantaba bin kowace y'a mace ba tamun wulakanci kuma inci gaba da binta saike wace yarinya ma ta isa inbita Sau biyu Wallahi bata a Nigeria amma ke kullum ina nacin ki kina min wulakanci ban fasa ba,
"So kike inkori masu son bani hutu da natsuwa in tare a gindinki kawai inci gaba da shan wahala, duk macen da kika gani Sau daya nake neman ta itake bibiyata sannan zuby da kike gani a gidana munyi kusan shekara bakwai is imposible murabu da ita koda kuwa kin bani kulawa bare har yanzu yanga kike famar yimun saboda kinga na mutu akan ki,
Wani irin kuka ne ya kufce mata mai ciwo yanzu wannan ne zuciyar ta keso? Shiru yayi yana mai jin zafin kukan nata har cikin ruhin shi "please stop crying karki hanani natsuwa Meye Abin kuka anan nafada miki sirrin zuciya ta ne bana karya bare infara akanki,
Katse kiran tayi saboda takaici ta manta da kashedin shi, tana kuka Mai shiga zuciya, kuma kiranta yayi, saida ya Kira Sau biyu kafin ta daga,
"You are testing my patience baby nafada miki idan ina magana don't cut my call zakisha mamaki nafada miki,
Rage murya yayi yafara magana "me yasaki kuka? Kinsan rashin dagamin waya kamar kina samun wuta a zuciya ne tun ranarda naganki da best baby kika Kara tafiya da tunani da natsuwata naji araina dole in mallake ki baby kinada kayan hutawa sosai "ahh ya fada yana mika mai karfi, "kinsan inason mace mai nonuwa ga naki kuma full chest kamar ballon baby sunada laushi ko nine zansa suyi laushi are still strong?
Karuwa kukan ta yakeyi don tarasa nayi gayen nan yanada digiri a harkar BARIKI gaskiya,
"Um baby bari inbarki sai anjima zamuyi video call please kisa bra kawai, bye, ya kashe wayar tabi wayar da kallo tarasa ma mezatayi,
Tunawa tayi da wata kawarta Amira da ya dade tana bata labarin tsakanin ta da surayinta dole ma ta nemi shawarar wani wannan karon dole tanemi mafita kafin lokaci ya kure mata,
"Subuhannallah baby Meye na kuka please ki daina karki jamun ciwon zuciya a nan,
"Kasa yin shiru tayi ya yi shiru tareda runtse idanun shi yakasa cewa komai saida ta dauki lokaci tana yi kafin tayi shiru,
"Hmm am Sory nakasa rike kaina dole saida nakiraki muryar ki nakeson ji kamar inyi hauka please inkiraki video call? Nayi kewarki da yawa,.......... 🖊️
*afuwan hannu na ya gaji ku biyoni domin jin ya zata kaya masoya ismail kuzo jaje YASMIN ta afka komar soja ko ya zata Kasan ce shin rabon waye YASMIN ya zakuyi da baba masoyan MA?*
*Matar soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*wow Fans kunyi ruwan comment yanda ya kamata Ina Alfahari daku agaskiya kun faranta min rai sosai da zafafan comment wann ya nunamin kuna biyeda wann littafi nawa 100pcnt godiya dubu agareku masoyan MA da Yasmin*
21&22
Datse kiran yayi batareda ya jira umarnin taba ya kirata kai tsaye, ba bata lokaci ta dauka domin zuciyar ta na mararin ganin kyakkyawar fuskar shi tayi kewar shi fiye da tunanin kanta,
Wata irin doguwar Ajiyar zuciya ta sauke ganin fuskar shi data bayyana ya zuba mata ida sai kare mata kallo yakeyi kamar ya janyota ta wayar yakeji,
Ita kanta tatafi da yawa don ganin tayi yayi mata mugun kyau yakara fresh sati daya kawai da bata ganshi ba, "baby haka kike daman Ashe bana ganin komai' yafada idanun shi kamar suyi aman wuta,
Nan tadawo hayyacinta tayi saurin kallon jikinta ta waro ido tareda kife wayar ta dafe kirji shikenan takarawa kananzir fetur dama ya lafiyar kura,
Best ce kawai ta mugun kamata pink gashi tamugun fitoda shape din kirjinta da kyau tasaman har ana hango fararen na shanun ta da suka kunburo kamar su fito,
Saida taji karar wayar ta tuna da abinda takeyi tayi saurin janyo hijabi tasaka kafin ta juyo fuskar wayar, wani irin huci yaja tareda jan numfashi ya ce,
"Why baby please kicire ingani don Allah karkiyi min rowa nariga na gama yawo kin tada abinda bazai taba kwanciya ta dad'i ba please do something kicire hijabin if possible ma harda rigar kicire mun pleas..... Kit ta datse tareda kashe wayar baki daya ta jefar,
Ta kife a gadon tana jan numfashi "ya Allah ka yayemin son bawan nan naka kar ya jefani ga halaka, Allah ka rage min kaifin soyayyar shi a zuciya ta kar inyi rauni ya Allah karka nufeni da fadawa halaka, "Astagfirullah tafara nanatawa har saida taji tasamu natsuwa kafin ta wuce ta dauro Alwala ta tada salla domin Addu ar neman sauki,
Shikuwa MA ai yau yayi mugun gani domin yau sai Allah shida lfy wani irin juyi yake akan gadon nashi yana hango irin romon dake kirjin YASMIN "wayyo ta karasa ni,
Sai faman rike ciki yakeyi ga wani gumi dake fesomai na wuya dakyar ya tashi ya nemi magani ya watsa ko ruwa bai iya dskko wa ba,
Saida ya dauki dogon lokaci kafin ya d'an samu natsuwa ya kuma gwada kiran ta Amma akashe haka ya hakura tareda jin matukar jin haushin kashe mai wayar da tayi,
YASMIN bata kunna wayar taba sai washe gari tana kunnawa kiran ismail ya shigo ta dauka ba bata lokaci "gimbiya nakira jiya busy daga baya kuma naji akashe Ina fatan wayar ba matsala?
"Bakomai caji na yayi Kasa shiyasa na kashe nasa caji, "OK idan kina bukatar wata kifada inkawo miki, "aa nagode yasu mama? "Lafiya lau suke,
"Kinsan me? "Aa. "Wallahi sai yanzu naji dama baba bai daga Auren mu ba NA k'osa sosai inganki a gidana,
Shiru tayi kawai tana sauraran shi ya mugun bata tausayi,
Tasan yanason ta fiyeda yadda yaso Aunty maryam don haka dole ta yaki zuciyar ta kodan gudun fadawar d'an uwanta cikin damuwa ta tallafeshi ta kuma cusa soyayyar shi koda ta karfi ne ta cire Wanda ba kaunar ta yakeba saidan Wasu Albarkatu na jikinta,
"YASMIN yakira sunan ta "Na am Yaya, "please Meye kuma na wani Yaya keda zaki zamo matata yakama ta abani wani sunan mai dad'i mana, "wane irin suna ne mai dad'i?
"Kice sweetheart ko darling ko my love ko habeebi kidai zaba min inji, dariya ya bata sosai har taji bata tareda duk wata damuwa cikin second kadan yasanyata cikin nishad'i "Yaya ka koyi surutu,
"Badole naba tunda ina tareda ke bazaki san irin tanadin da nakewa rayuwar Auren mu bane YASMIN ' wani irin faduwa gaban ta yayi don sai taji Sam bata son yin Auren kuma,
"Bakice komai ba kobakya dokin Auren ne YASMIN? "Inayi Yaya ai lokaci ne "hmm bazan boye mikiba Allah ina cikin wani hali kullum da ciwon ciki nake kwana, ina fada Lafiya kinsani dole inji abinda nakeji yanzu, tanajin y'anda yake mata nishi a kunne yana groaning, Amma ba abinda taji itada ke tareda MA karshen BARIKI ai ita bataga kuma namijin da zai daga mata hankaliba don duk wani d'an iska bayan Muhammad ne,
***********
Wasa wasa ta daina daukar wayar shi koda zai Kira Sau d'ari a rana ko yayi fushi zai kuma gwadawa a haka aka share kwanaki,
Duk ya firgice don ma jarumini ba Wanda zai gane yanada damuwa har Ahmed dasuke tare har yanzu baisan tsakanin shi da Yasmin ba,
Yakai kololuwar karshen hakuri yau ya tura mata text _rashin daukar wayata ba Abinda zai rage akan kuduri na koda bana nan Wallahi zantura gidanku baba yasan komai Abinda zanyi bazai taba yimiki dad'i ba don haka be careful_
Ya tura mata lokacin tana zaune da Aunty maryam ta ji karar shigowar msg ta kalli fuskar wayar da kamar karta daga Amma tasamu zuciyar ta da bude sakon,
Tsaki tayi bayan ta gama karantawa tana mai ayyana ba abinda zai iyayi, "Lafiya kike tsaki sis? "Bakomai Aunty, "nifa bangane miki bane Yasmin naga tun zuwanki kinki ko fita waje saikace bake ba nasan ko Emanuel baisan kina nan ba, "banason surutun shine Aunty kinsan shi da gulma, hhhh dariya tayi "kodai nasan ku ai duk daya keda shi to ai Oga baya gari gulmar me zai kawo miki? Koda yake ance budurwar shi kusan kullum saitazo gidan watarana har kwana take a ciki,
Wani irin takaici da kuma mugun kishine ya rufeta tasamu kanta da jin zafin Abin sosai saboda jaraba har da bai gari yana basu damar shiga gidansu, samun kanta kawai tayi da shigewa cikin dakin ta ta kwanta tareda runtse idanun ta Wasu irin hawaye masu zafi nabin kuncin ta
"Allah ka yaye min son wannan bawa zuciyata bakiyimin adalciba da zakisa inso wannan irin mutum, karar wayarta tasa ta mika hannu ta dauka batareda ta duba ba,
Jin muryar shi yasa ta bude idanu, cikin natsuwa yafara magana yau bai tsaya jan Ajiba, "inkika kuskura kika Ajiyemin waya billahillazi zaki ganni a 9ja idan nakuma Kira kika ki dagawa Wallahi zan bata miki rai, ki tsaya ki saurareni kawai azabtarwar ta isheni karki samin hawan jini,
Bude bakinta tayi tafara zazzaga mai ruwan bala'i "me zaka fadamin Wai kai wane irin namiji ne baka gari amma karuwai nayima zarya agida "oh who no ko kana zuwa Kayi ka koma ban saniba,
Tunda ko yanzu gashi kana kirarin zaka zo idan nayi kuskure Wallahi bantaba ganin mutum irinka ba ana cewa iskanci na BARIKI ai kaine ma barikin don iskancin ka yafi na Kowa don kaine jagora,
"Kingama koda saura? Shiru tayi kawai kafin yafara magana" su waye agidan nawa? Ya akayi kikasan da mace? Ina ruwanki da su? Koda ina gari zanyi abinda nakeso,
"Bantaba bin kowace y'a mace ba tamun wulakanci kuma inci gaba da binta saike wace yarinya ma ta isa inbita Sau biyu Wallahi bata a Nigeria amma ke kullum ina nacin ki kina min wulakanci ban fasa ba,
"So kike inkori masu son bani hutu da natsuwa in tare a gindinki kawai inci gaba da shan wahala, duk macen da kika gani Sau daya nake neman ta itake bibiyata sannan zuby da kike gani a gidana munyi kusan shekara bakwai is imposible murabu da ita koda kuwa kin bani kulawa bare har yanzu yanga kike famar yimun saboda kinga na mutu akan ki,
Wani irin kuka ne ya kufce mata mai ciwo yanzu wannan ne zuciyar ta keso? Shiru yayi yana mai jin zafin kukan nata har cikin ruhin shi "please stop crying karki hanani natsuwa Meye Abin kuka anan nafada miki sirrin zuciya ta ne bana karya bare infara akanki,
Katse kiran tayi saboda takaici ta manta da kashedin shi, tana kuka Mai shiga zuciya, kuma kiranta yayi, saida ya Kira Sau biyu kafin ta daga,
"You are testing my patience baby nafada miki idan ina magana don't cut my call zakisha mamaki nafada miki,
Rage murya yayi yafara magana "me yasaki kuka? Kinsan rashin dagamin waya kamar kina samun wuta a zuciya ne tun ranarda naganki da best baby kika Kara tafiya da tunani da natsuwata naji araina dole in mallake ki baby kinada kayan hutawa sosai "ahh ya fada yana mika mai karfi, "kinsan inason mace mai nonuwa ga naki kuma full chest kamar ballon baby sunada laushi ko nine zansa suyi laushi are still strong?
Karuwa kukan ta yakeyi don tarasa nayi gayen nan yanada digiri a harkar BARIKI gaskiya,
"Um baby bari inbarki sai anjima zamuyi video call please kisa bra kawai, bye, ya kashe wayar tabi wayar da kallo tarasa ma mezatayi,
Tunawa tayi da wata kawarta Amira da ya dade tana bata labarin tsakanin ta da surayinta dole ma ta nemi shawarar wani wannan karon dole tanemi mafita kafin lokaci ya kure mata,