Sashe 26
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hhhh yayi dariya sannan yace "tom idan bakyaso sai ki yi sadaka nidai nakawo kuma bazan koma dasu ba don kiji,
Matsowa yayi tareda riko hannun ta ya kashe mata ido, "baby kinfa dauki alhakina yau, kiri kiri Kinyi min kwalelen Abin kallo na inaji ina ganin su kin hana ni morewa,
"Tun fa shekaran jiya rabon da in rage ruwan Marana kinga yau Kim in wani Abu Inba hakaba yau bazan iya bacci ba,
Kallon nariga nasaba da halinka kawai takemai kafin tayi magana, "wannan ne soyayyar taka da kake fadar kanamun?
"Sosai baby da banasonki da na danne ki wallahi na rabaki da wannan y'anar dakike yanga da ita tuntuni, "dama kasaba yiwa yaran mutane '
"Point of correction, yaran dake ra ayi dai ko yanzu zuby najirana a gidana zanje ta ragemin wannan ruwan dole yau sai sun zuba zan iya bacci ya fada tareda shafo marar shi,
Cikin takaici ta bude motar ta fita, yana kiranta ta shige abinta Allah yagani tana tareda aiki don KO Auren MA tayi to sai tasamu hawan jini domin shi mutum ne mai yin Abinda yaga dama ba Wanda ya isa ya hanashi,
Fitowa yayi tareda rufe mata motar ya shigo gidan bai koma takanta ba ya ajiye key din akan akwatunan ganin karfe goma harda rabi yasa ya wuce gidan shi,
**********************
Tundosowar shi kofar gate din ya ga motar zuby a wurin ya matse fuska kafin ya shiga cikin gidan, tundaga falon yaci karo da Emanuel,
Yafara yimai ruwan bala'i akan yadawo zai fara barin mai gida kamar gidan karuwai ko, ya fara bashi hakuri jiki na rawa "Oga sory sir I no go do one again, ys fada yana sarawa kamar koda yaushe,
Dakin dake kasan falon ya nufa tareda kullewa gam da key ya fada kan katon gadon ya kife tareda runtse idanun yana tuno Abincin zuciyar shi Yasmin,
Kasa daurewa yayi ya kirata, lokacin tana kwance cike da kishin Kila yana can wurin karuwan nashi har Wasu hawaye takeyi na bakin ciki taga Kiran shi,
Ba jan Aji ta dauka domin tanason tasan halin da yake ciki, "babyyyyyy ya furta yana nishi "ad'aura min Aure zuwa jibi kar inkara lalacewa, I can't sleep Marana babyyy, ya fada cike da bukatuwa tareda sauke mata huci mai zafi a kunne,
Ajiyar zuciya kawai ta sauke tareda fara magana, "kana ina ne yanzu? "Ina gida na a BARIKI, "kaida waye agidan? "Nida zuby ne tana sama ni kuma ina kasa nazo nasame ta agidan,
Wani kululu ne ya tokareta yanzu don iskancin MA yake fada mata shida wata ne a gidan? Tsaki taja mai karfi, ya dago da kanshi daga kwancen "baby ina fatan tsakin ba nawa bane?
Banza tayi mai "Hmm you must pay that, ya katse Kiran, minti biyu ya kuma kiranta again "karki kuma yi koda badani kike ba banaso zan shigo gidan da safe injira baban mu da zai mana Aure,
Ajiyar zuciya tayi tareda rike wayar gam a kunne. "No matter how he is she love him to the extend da bata taba iya fushi dashi tana jin son MA kamar fitar numfashin ta,
"Baby barci kikeji? "Aa tace cikin sauri tareda Kara rungume wayar kamar shi ta rungume "kaifa bacci kakeji? "Aini idan ina tareda ke banajin bacci baby banki mukai safe ba ahaka,
Tuni ta baje idanun ta bude ido tarai domin zataso su kwana tana jin shi kar yaje wurin zuby don jitake ina ma tana barikin yau sai takoreta a gidan, ko yanzu jitake kamar tace ya koreta Amma ita a wa?
Haka suka kusan kwana yana zuba mata sambatu har karfe hudun Asuba kafin ya katse "baby bari inje inyi wanka inyi salla kafin akira asuba kinsani zubarda ruwa jin numfashin ki kawai "baby kema kinajin me nakeji kema kin yi yo yo? Kit ta katse Kiran tana dariyar halin muh'd , shidai baruwan shi saidai inbaiyi niyayyar magana ba duk abinda yafito abakin shi sai ya fada,
Saida tayi Alwala tafara nafila tareda yin Adduar neman zabin Alkhairi a rayuwar ta kafin akira salla tayi ta d'an karanta qur ani kadan tarufe ta haye katifa domin biyan bashi don yau gaskiya saidai mama tayi mata hakuri, Aikin gidan nan saita tashi,
Saidai karfe shida baba ya doki kofar ta ta zabura ta mike idanun ta cike da bacci ta fito waje tana hada Han ya, idanun ta a waje ganin baba ya zubawa akwatuna ido, mama na gefe rike da carbi,
"Fatima wa innan kayan fa ga mota nagani awaje tun jiya ga kuma makulli a anan? Bakin ta na rawa tafara in ina" baba shi ya kawo min Wai tsaraba,
"Harda mota? Inji baba cikin karaji, Amma y'ar nan me kikeso kimayar dani ne karamin mutum? Aurenki saura kwana uku ki karbi kayan wani kato haka akeyi me kika bashi zai miki irin wannan kyauta haka harda motar da har in mutu kudin Albashina bazasu taba siyan rabin taba,
Kuka tafarayi najin maganar baba, mama tace "malam kabi a hankali idan mamuda yazo sai asan nayi KO ka bashi hakuri kawai yadai na zuwa,
Kallon ta yayi da kyau "lallai Saude to bari mamuda yazo muji shi zaisan nayi tunda shine uban yarinya, "aa ai kai zakayi wani Abu akai kafin shi yazo saika jamai layi,
"Anki aja layin kifita idona saudatu inkinaso mu shirya kema ai uwarta ce kija mai layin kuma ki binciki y'ar ki sarai nidai nafada miki kuma itama maryam ina nan yau ina jiranta,
Ya wuce ciki fuuu, mama ta kalleta "saiki kwashe kayan kishigo dasu ciki ai kin kyauta, jikinta na rawa ta Sa hannu ta ja daya dakyar take janta ta shiga da ita tana mamakin yanda taga ya dagasu kamar empty Ashe uban nauyi garesu,
Baccin da bata koma ba kenan ta fara Aikin gida saida ta shirya break takai dakin tajera a falon su mama tasame su suna dramar da ta kun no gidan yanzu na zancen MA, baba yasa ta bude akwatunan duka kayane English wears da takalma masu tsada sai zannuwa masu tsada da jakun kuna da sarkoki harda gwal da passion masu aji ga inter wears dai dai size dinta kusan kowane dozen yakai biyar,
Idanun ta awaje lallai MA d'an iskan ciki da waje ne na bugawa a calendar, baba yakasa magana ya kalleta kwashe kikai dakin ki ai nakine tarkacen,
Haka ta kuma kwashe su baba ya karbi makullin motar yace bari mamuda yazo zanbashi ya mayar mai da ita, "hmm kawai mama tace,
Karfe goma ismail ya iso da jerin saitin akwatunan shi har saiti biyu na yayi ya shigo dasu tsakar gidan da taimakon Abokin shi suka baje su a wurin kafin ya leka falon mama yace tazo tagani in akwai Abinda baiyi ba ya karo natane Dana zainab,
Mama kallon kayan kawai tayi tana tunanin gwaramar dazata biyo baya tasa Albarka tareda cewa "Allah dai ya muku zabin Alkhairi ismail in Yasmin rabonka ce Allah yasa ayi damu in kuma ba rabonka bace Allah yabaka dangana,.......... 🖊️
Kujira sabon post zuwa dare mutane na insha Allah,
*lamarin nan yafi karfi na my fan's kuyi Addu ar sauki don akwai gwarama nake gani gaba akwai kura*
*Matar Soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
31&32
Yasmin na daki tana maida bacci batasan ma me yakeyi ba a tsakar gidan, karfe sha daya baban zango ya iso Shima, ya tarar da kayan a nan,
Bayan sun gama gaisawa da mama ya zauna takawo mai Abin kari yanaci yana kallon kayan saida yayi kat ya fara tanbayar yayan shi,
"Saude ina Yaya? "Malam ya fita yanzu zai dawo baiyi nisa ba, "wa innan kayan zainabu ne ko? "Eh da na Yasmin, "waya kawosu? Yafada cike da rainin hankali, "na ismail ne, "Wato duk maganar da mukayi dashi baiji ba KO?
"Mahmud Kayi mai Addu ar zabin Allah kawai kubi komai Ahankali, "to nidai Yaya yakirani akan maganar soja kuma nidai Saude inkinga ba ayiba to bana numfashi,
Ko kuma shi yace bayaso ai ni tunda ismail yakawo maganar Auren Zainabu naji hadin yafita araina banason Auren shi da mama na nafison tayi Auren hutawa ba gidan kishiya ba,
Dariya mama tayi "Au shiyasa Kuka kasa Aure kaida malam? "Ai kune Kuka hanamu keda hinde "aa karkuyi mana sharri baruwan mu mukan,
Rahar su suka taba kafin dawowar baba suka zauna domin neman mafita "ai ni Yaya inada mafita don gobe su liman zasuzo mu Amshi kayan Aure shi yaje can yakai ma zainabu wa innan duk mun yafe,
"Mamuda kana Abu kamar mace wallahi nidai ismail zanbawa Aure "to mu zuba muga uban ya' Sallamar MA ce ta tsayar dasu ya shigo cikin haiba sanye da kakin nashi green kanshi ba hula yayi matukar fitowa kayan na mugun Amsar shi,
Suka gaisa mama ta kawo wata kujera ya zauna, baban zango yace "Saude karo mana kosan idan akwai da kokon, ta ce to ta shiga kitchen tareda hado wa kan tray cikin jug mai kyau ta dakko kular kosan hade da cup da kuma robar sugar ta Ajiye musu tareda komawa daki,
Domin basu wuri su tattauna,
Baban Zango ya ce "suriki na bismillah ga Abin karya wa ko bazaka iya cin Abincin mu ba,?
"Noo baba ai inason gargajiya sosai ya dauki karamin kofi ya tsiyaya kokon tareda Sa sugar kadan domin ciwon shi,
Yasaki jiki dasu sosai yanasha yana zuba musu hira har baba dake d'ari d'ari yasaki jiki baban zango daman shi akwai son shafta, saida yaci sosai don kosan Yamai dad'i yayi hamdala daman dokin ganin Yasmin bai Sa ya tsaya karya waba daga office kawai ya gudo, gashi baiji ko motsinta ba Anya ma tana gidan,?
"Toh muhammadu kake ko? Inji baban Zango yace "Alhmdulillah naji dadin da kakeson jinin mu kuma Kayi mutunci daka zo kai tsaye ka same mu kuma indai nine mad'aurin Auren mama na to nabaka gobe muna jiran zuwan manya,
Matsowa yayi tareda riko hannun ta ya kashe mata ido, "baby kinfa dauki alhakina yau, kiri kiri Kinyi min kwalelen Abin kallo na inaji ina ganin su kin hana ni morewa,
"Tun fa shekaran jiya rabon da in rage ruwan Marana kinga yau Kim in wani Abu Inba hakaba yau bazan iya bacci ba,
Kallon nariga nasaba da halinka kawai takemai kafin tayi magana, "wannan ne soyayyar taka da kake fadar kanamun?
"Sosai baby da banasonki da na danne ki wallahi na rabaki da wannan y'anar dakike yanga da ita tuntuni, "dama kasaba yiwa yaran mutane '
"Point of correction, yaran dake ra ayi dai ko yanzu zuby najirana a gidana zanje ta ragemin wannan ruwan dole yau sai sun zuba zan iya bacci ya fada tareda shafo marar shi,
Cikin takaici ta bude motar ta fita, yana kiranta ta shige abinta Allah yagani tana tareda aiki don KO Auren MA tayi to sai tasamu hawan jini domin shi mutum ne mai yin Abinda yaga dama ba Wanda ya isa ya hanashi,
Fitowa yayi tareda rufe mata motar ya shigo gidan bai koma takanta ba ya ajiye key din akan akwatunan ganin karfe goma harda rabi yasa ya wuce gidan shi,
**********************
Tundosowar shi kofar gate din ya ga motar zuby a wurin ya matse fuska kafin ya shiga cikin gidan, tundaga falon yaci karo da Emanuel,
Yafara yimai ruwan bala'i akan yadawo zai fara barin mai gida kamar gidan karuwai ko, ya fara bashi hakuri jiki na rawa "Oga sory sir I no go do one again, ys fada yana sarawa kamar koda yaushe,
Dakin dake kasan falon ya nufa tareda kullewa gam da key ya fada kan katon gadon ya kife tareda runtse idanun yana tuno Abincin zuciyar shi Yasmin,
Kasa daurewa yayi ya kirata, lokacin tana kwance cike da kishin Kila yana can wurin karuwan nashi har Wasu hawaye takeyi na bakin ciki taga Kiran shi,
Ba jan Aji ta dauka domin tanason tasan halin da yake ciki, "babyyyyyy ya furta yana nishi "ad'aura min Aure zuwa jibi kar inkara lalacewa, I can't sleep Marana babyyy, ya fada cike da bukatuwa tareda sauke mata huci mai zafi a kunne,
Ajiyar zuciya kawai ta sauke tareda fara magana, "kana ina ne yanzu? "Ina gida na a BARIKI, "kaida waye agidan? "Nida zuby ne tana sama ni kuma ina kasa nazo nasame ta agidan,
Wani kululu ne ya tokareta yanzu don iskancin MA yake fada mata shida wata ne a gidan? Tsaki taja mai karfi, ya dago da kanshi daga kwancen "baby ina fatan tsakin ba nawa bane?
Banza tayi mai "Hmm you must pay that, ya katse Kiran, minti biyu ya kuma kiranta again "karki kuma yi koda badani kike ba banaso zan shigo gidan da safe injira baban mu da zai mana Aure,
Ajiyar zuciya tayi tareda rike wayar gam a kunne. "No matter how he is she love him to the extend da bata taba iya fushi dashi tana jin son MA kamar fitar numfashin ta,
"Baby barci kikeji? "Aa tace cikin sauri tareda Kara rungume wayar kamar shi ta rungume "kaifa bacci kakeji? "Aini idan ina tareda ke banajin bacci baby banki mukai safe ba ahaka,
Tuni ta baje idanun ta bude ido tarai domin zataso su kwana tana jin shi kar yaje wurin zuby don jitake ina ma tana barikin yau sai takoreta a gidan, ko yanzu jitake kamar tace ya koreta Amma ita a wa?
Haka suka kusan kwana yana zuba mata sambatu har karfe hudun Asuba kafin ya katse "baby bari inje inyi wanka inyi salla kafin akira asuba kinsani zubarda ruwa jin numfashin ki kawai "baby kema kinajin me nakeji kema kin yi yo yo? Kit ta katse Kiran tana dariyar halin muh'd , shidai baruwan shi saidai inbaiyi niyayyar magana ba duk abinda yafito abakin shi sai ya fada,
Saida tayi Alwala tafara nafila tareda yin Adduar neman zabin Alkhairi a rayuwar ta kafin akira salla tayi ta d'an karanta qur ani kadan tarufe ta haye katifa domin biyan bashi don yau gaskiya saidai mama tayi mata hakuri, Aikin gidan nan saita tashi,
Saidai karfe shida baba ya doki kofar ta ta zabura ta mike idanun ta cike da bacci ta fito waje tana hada Han ya, idanun ta a waje ganin baba ya zubawa akwatuna ido, mama na gefe rike da carbi,
"Fatima wa innan kayan fa ga mota nagani awaje tun jiya ga kuma makulli a anan? Bakin ta na rawa tafara in ina" baba shi ya kawo min Wai tsaraba,
"Harda mota? Inji baba cikin karaji, Amma y'ar nan me kikeso kimayar dani ne karamin mutum? Aurenki saura kwana uku ki karbi kayan wani kato haka akeyi me kika bashi zai miki irin wannan kyauta haka harda motar da har in mutu kudin Albashina bazasu taba siyan rabin taba,
Kuka tafarayi najin maganar baba, mama tace "malam kabi a hankali idan mamuda yazo sai asan nayi KO ka bashi hakuri kawai yadai na zuwa,
Kallon ta yayi da kyau "lallai Saude to bari mamuda yazo muji shi zaisan nayi tunda shine uban yarinya, "aa ai kai zakayi wani Abu akai kafin shi yazo saika jamai layi,
"Anki aja layin kifita idona saudatu inkinaso mu shirya kema ai uwarta ce kija mai layin kuma ki binciki y'ar ki sarai nidai nafada miki kuma itama maryam ina nan yau ina jiranta,
Ya wuce ciki fuuu, mama ta kalleta "saiki kwashe kayan kishigo dasu ciki ai kin kyauta, jikinta na rawa ta Sa hannu ta ja daya dakyar take janta ta shiga da ita tana mamakin yanda taga ya dagasu kamar empty Ashe uban nauyi garesu,
Baccin da bata koma ba kenan ta fara Aikin gida saida ta shirya break takai dakin tajera a falon su mama tasame su suna dramar da ta kun no gidan yanzu na zancen MA, baba yasa ta bude akwatunan duka kayane English wears da takalma masu tsada sai zannuwa masu tsada da jakun kuna da sarkoki harda gwal da passion masu aji ga inter wears dai dai size dinta kusan kowane dozen yakai biyar,
Idanun ta awaje lallai MA d'an iskan ciki da waje ne na bugawa a calendar, baba yakasa magana ya kalleta kwashe kikai dakin ki ai nakine tarkacen,
Haka ta kuma kwashe su baba ya karbi makullin motar yace bari mamuda yazo zanbashi ya mayar mai da ita, "hmm kawai mama tace,
Karfe goma ismail ya iso da jerin saitin akwatunan shi har saiti biyu na yayi ya shigo dasu tsakar gidan da taimakon Abokin shi suka baje su a wurin kafin ya leka falon mama yace tazo tagani in akwai Abinda baiyi ba ya karo natane Dana zainab,
Mama kallon kayan kawai tayi tana tunanin gwaramar dazata biyo baya tasa Albarka tareda cewa "Allah dai ya muku zabin Alkhairi ismail in Yasmin rabonka ce Allah yasa ayi damu in kuma ba rabonka bace Allah yabaka dangana,.......... 🖊️
Kujira sabon post zuwa dare mutane na insha Allah,
*lamarin nan yafi karfi na my fan's kuyi Addu ar sauki don akwai gwarama nake gani gaba akwai kura*
*Matar Soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
31&32
Yasmin na daki tana maida bacci batasan ma me yakeyi ba a tsakar gidan, karfe sha daya baban zango ya iso Shima, ya tarar da kayan a nan,
Bayan sun gama gaisawa da mama ya zauna takawo mai Abin kari yanaci yana kallon kayan saida yayi kat ya fara tanbayar yayan shi,
"Saude ina Yaya? "Malam ya fita yanzu zai dawo baiyi nisa ba, "wa innan kayan zainabu ne ko? "Eh da na Yasmin, "waya kawosu? Yafada cike da rainin hankali, "na ismail ne, "Wato duk maganar da mukayi dashi baiji ba KO?
"Mahmud Kayi mai Addu ar zabin Allah kawai kubi komai Ahankali, "to nidai Yaya yakirani akan maganar soja kuma nidai Saude inkinga ba ayiba to bana numfashi,
Ko kuma shi yace bayaso ai ni tunda ismail yakawo maganar Auren Zainabu naji hadin yafita araina banason Auren shi da mama na nafison tayi Auren hutawa ba gidan kishiya ba,
Dariya mama tayi "Au shiyasa Kuka kasa Aure kaida malam? "Ai kune Kuka hanamu keda hinde "aa karkuyi mana sharri baruwan mu mukan,
Rahar su suka taba kafin dawowar baba suka zauna domin neman mafita "ai ni Yaya inada mafita don gobe su liman zasuzo mu Amshi kayan Aure shi yaje can yakai ma zainabu wa innan duk mun yafe,
"Mamuda kana Abu kamar mace wallahi nidai ismail zanbawa Aure "to mu zuba muga uban ya' Sallamar MA ce ta tsayar dasu ya shigo cikin haiba sanye da kakin nashi green kanshi ba hula yayi matukar fitowa kayan na mugun Amsar shi,
Suka gaisa mama ta kawo wata kujera ya zauna, baban zango yace "Saude karo mana kosan idan akwai da kokon, ta ce to ta shiga kitchen tareda hado wa kan tray cikin jug mai kyau ta dakko kular kosan hade da cup da kuma robar sugar ta Ajiye musu tareda komawa daki,
Domin basu wuri su tattauna,
Baban Zango ya ce "suriki na bismillah ga Abin karya wa ko bazaka iya cin Abincin mu ba,?
"Noo baba ai inason gargajiya sosai ya dauki karamin kofi ya tsiyaya kokon tareda Sa sugar kadan domin ciwon shi,
Yasaki jiki dasu sosai yanasha yana zuba musu hira har baba dake d'ari d'ari yasaki jiki baban zango daman shi akwai son shafta, saida yaci sosai don kosan Yamai dad'i yayi hamdala daman dokin ganin Yasmin bai Sa ya tsaya karya waba daga office kawai ya gudo, gashi baiji ko motsinta ba Anya ma tana gidan,?
"Toh muhammadu kake ko? Inji baban Zango yace "Alhmdulillah naji dadin da kakeson jinin mu kuma Kayi mutunci daka zo kai tsaye ka same mu kuma indai nine mad'aurin Auren mama na to nabaka gobe muna jiran zuwan manya,