Sashe 2
Bariki Auren Soja Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ikon Allah wai maikarfi na bara ina ruwanki da bawan Allah da baruwan shi da harkar mutane kuma bai ko San Allah ya tsiroki ba Amma kinsa mai ido,
" ai Bazai ma San daniba har abada d'an iskan mtsww ta mike tareda nufar cikin gidan domin maganar shi kawai tasa ranta ya baci,
Dariya kawai Maryam tayi domin tasan halin y'ar kanwar tata, ta shiga ciki itama,
Tare sukaci Abinci suna hira atsaka nin su kafin ta fito mata da tsarabar da takawo ma yaron ta na kayan wasa da kuma kayan sawa masu kyau,
Sai su kubewa da Daddawa da sauran kayan gargajiya irin na bahaushe daga mama domin tasan basa samu a bariki,
Saida tayi wanka ta shirya cikin kana nan kaya San nan ta dora after dress akai domin tana son tafita tasha iska a wajen gidan dama ta saba duk tazo nan ne wurin zaman ta tana karewa bariki kallo,
Yaron ta ta d'auka ta fito tana tafiya a hankali kamar bataso hannun ta rike da wayar ta hot 8 ta zauna tana karewa gidajen kallo kafin ta sauke akan katon cikin su wato na oga kwata kwata,
Emanuel ne ya fito daga gate din hangota da yayi yasa ya zo da sauri bakin shi har kunne,
"My friend don come, ya fada with so much excitement da jin dad'in ganin ta domin sun saba sosai kuma shine ummul khaba isin da yasa ta kara tsanar M.A domin shike bata labarin komai,
Washe mai fararen hakoran ta tayi cike da jin dadi tace " yes woo friend how are you?
"Fine mam hope you are not going back and leav me here again? " yeah I will but I will spend one month here with my friend, ta fada tana dariya,
Da yake ba wani kan gado gareshi ba ya ce "come escort me na oga send me' itama kan narawa tace ok Am coming
Ciki ta koma tareda janyo hijabi ta dora akan kayan jikinta ta saba yaron ta akafada tace Aunty zamuje yawo da EMA,
Kallon ta tayi kafin tace " keda EMA ko sai gyaran Allah kun hadu kun dace wallahi,
"He is very funny and friendly wallahi inajin dad'in hira dashi Akwai shafta " kodai gulma ? Keda yayanki ba ruwana
Fita tayi tana dariya sunyi tafiya mai nisa yana gabza mata labari da kuma Abinda ya faru dazu shida ogan shi yaja ya tsaya tareda dora hannu aka,
"Ewo I don die I forget wetin oga tell me wo ' come mo we go back and ask him, kallon shi takeyi cike da mamakin wautar shi ko waye ya dauke shi a aiki oho,
Da sauri sauri suka juyo domin yasan yayi laifi karya kara wani,
Shikuwa M.A da ya dauki lokaci yana jiran Emanuel ya kawomai sako yaji shiru kuma yanaso ya fita dole ya fito ya tsaya sanye cikin tree quarter da t-shirt na Como flag yayi masifar yin kyau ga wani Annuri da haske dake bayyane a fuskar shi,
Isowar Ahmed wurin shi yasa ya fara mai magana cike da takaici, " you have to find better cook for me I don't like this guy at All can you imaging him letting Kate and that stupid girl chioma in my house?
Dariya Ahmed yayi kafin yace "oga sun cika naci ne wallahi bebs din nan naga ka gama yayin su Amma sunki hakura,
" ni bansan me yasa duk Yarinyar da na sake mata fuska sau daya ba sai ta nace min, "farin jini ne oga, Ahmed ya fada cikin dariya,
" kodai rashin class I hate that kind of girls, "am idan mun fito daga gidan Hajiya zamu biya unguwar shanu inason inyi renewing wasu'
Yafada tareda yin wani tsadadden murmushin shi mai kyau, dariya Ahmed yayi " oga Karfa mu samo wasu karfen kafar kuma kuma kasan zuby ta kusa zuwa karka hada rigima,
Dariya yayi sosai tunawa da zubyn tashi da yayi domin tsohuwar budurwar shice kuma itace y'ar gidan ministern kudi Yarinyar naji da kyau da gata sun dade tare da juna suna Kwasar muguwar soyayya atsaka nin su,
Bata kaunar ganin shi da ko wacce mace duk da itama tana nata Rung's din a kasar wajen da take karatu,
Karaso wa sukayi itada Emanuel suna Kwasar dariya, tunda suka matso yake kallon ta yana mamakin wace mahaukaciyar ce take hira haka da Emanuel gata daga gani kamar tanada hankali,
Tana hango mijin yayar tata da wani a wurin tayi saurin tsayawa daga nesa domin tasan da shine ogan nasu da ake fada kuma wannan ne karon farko da ta fara ganin shi fuska da fuska,
"Amma anyi kyan dan maciji ta furta a hankali tareda zabga mai harara da kuma tsaki, w'anda ya ganta sarai domin kallon ta yakeyi sosai batareda ya cire idon shi akan taba,
" she is very beautiful but psycho daga gani kyan ne kawai Amma batada hankali,
"Oga I forget wetin you sen......" You are mada Emanuel give me my money ' ya furta cike da jin haushi ya fada motar shi tareda kallon Ahmed "let go before I do something bad here,
Fadawa motar yayi tareda tayarwa domin shine zaija motar ogan na gefen shi yana matsa waya,
" wai me ka aikeshi ne ? "Forget that mad man, saida ya matso kusa da Yasmin ya d'an tsaya tareda sauke glass kadan,
Kanwata zan shiga gari me kike so?
Kawar da kanta tayi domin batason kallon fuskar wannan gayen ko kadan mai kama da Aljani,
" bakomai yaya na sai kadawo' "yau baza Asha ice cream din ba da two one two bread ? Dariya kawai tayi har hakoran ta suka bayyana tace bye tareda nufar gidan na y'ar uwar ta,
Domin Sam bata son ko minti daya tayi da wannan mutumin, saida sukayi nisa yace " kanwar kace wannan? "Eh sistan maman Auwal ce,
" Amma dai kamar itama kalar Emanuel din ce ko ? Dariya yayi tareda cewa "kawai tana son mutane ne kuma sun dade da sabawa dashi tun farkon zuwanta,
" Hmm kawai yace tareda ci gaba da d'anna wayar shi har suka isa lafiyayyar unguwar ta malali dake cikin garin na Kaduna
Bakin wani tafkeken gate ya yi horn mai gadi ya wangale mishi ya kutsa hancin katuwar jeep din, tasowa sojojin sukayi tareda Sara mai domin har mai gadin gidan soja ne,
Da kanshi ya bude motar ya fito tareda nufar cikin gidan da tundaga bakin kofa yake jiyo hayaniya, yana bude falon gaba daya suka koma wacce ta natsu kamar ruwa ya cinyesu,
Y'an matane guda uku a cikin falon sau wata dattijuwa bai cikar haiba da kamala faratas da ita tana Jan carbi sanye take da less lafiyayye dinkin buba,
Sallamar shi yasa Matar ta dago kanta domin ita Sam hankalin ta baya kan yaran zuciyar ta tay nisa sosai,
Washe bakin ta tayi wanda ya bayyanar da hakorin makkan dake gaban hakoranta guda biyu na gold suna sheki,
Saida ya zauna kusa da ita akasa kafin yace "ina wuni momy na? " lafiya lau yanzu nake son insa Fatima ta kiramin kai a waya danaji shiru,
"Gani nazo momy kema kinsan dole inzo inganki kullum sai dai idan da Akwai matsala ko aiki ya rikeni kuma ai Zanfada miki,
" ina wuni ya Muhammad, yan matan suka hada baki wurin fada ya waiga tareda zabga musu harara "dama zaman da kukeyi kenan saboda kusa jinin uwata ya hau sai haushi kukeyi kamar karnuka a cikin gida kowacce fuska kamar tayi dambe da toka kun tasa min ita a gaba kuna ta iface iface,
." banson dibar Albarka Muhammadu kai Bakayi Aure naga Matar ka ba bare insa ran jikoki ya'yan ka ba kila sai na mutu sannan yaran dake debe min kewa ka sasu agaba da kyara,
Dukan su wani irin bakin cikine ya rufesu wai duk kwalliyar da suka caba shine zai ce kamar sunyi danbe da toka lallai wannan gayen zasuga Matar Auren shi,
Tashi sukayi sum sum suka shige kafin ya kara labto musu wata bakar maganar, Shigowar Ahmed ne yasa momy tasaki fara'a "Amadu dama tare kuke?
" eh mama ina wuni? "Lafiya lau d'an Albarka ya iyali, ? Ina labarin y'ar Albarka Yasmin? " ai momy dazu kuwa tazo bariki tazo mana hutu,
"Ai yar nan nada hankali sai daya kawai da kukazo tayi mugun shiga zuciya ta, kallon Momyn nashi yayi kafin ya kalli Ahmed yace " who is Yasmin?
"Oga that my sister, tabe baki yayi kafin yace yaushe kukazo nan har momy ta ganta? Last time datazo ka aikoni lokacin zata tafi muka biyo nan kafin in sauke ta gida,
Shiru kawai yayi domin yasan halin Momyn shi idan taso mutum, " Muhammadu yaushe zanga Auren ka ? Idan Bakada zabine ni inmaka zabi kuma nasan zakayi farin ciki,
.
"Momy Muyi magana mai ma ana don Allah Mubar wannan, " oh wannan batada ma'sna kenan ? "Muhammadu idan lafiya ce Bakada ka fada min anemi magani shekarar ka talatin da bakwai yanzu kakusa arbain kullum ba wai yarinta kake karawa ba shekarun ka natafiya ne fa, Amadu ka fadawa Abokin ka ko mai gidanka zance ne oho domin nasan baida wani Abokin da zai iya fadawa matsalar shi sama dakai,
"In Akwai matsala kufada min, ta fada cike da damuwa aranta, saurin riko hannun ta yayi tareda rage murya a hankali,
" momy na kiyimin hakuri zanyi kok'arin yin hakan idan na shirya banason inyi Auren da zan shiga damuwa insa Kaina a matsala momy kitayani Addu'a kawai,
Tashi yayi tareda kallon Ahmed da idanun shi da sukayi ja saboda tausayin mahaifiyar tashi "muje ko dafatan bakwa bukatar komai?
Ya tanbaye ta Amma ido kawai ta zuba mai domin babbar bukatar ta itace Auren tilon d'an nata ta kuma ga jinin shi a duniya,
Yana fadawa motar ya jefar da wayar shi ya dafe goshin shi da yafara Sara mai Ahmed ya tayar da ita sai da suka tsaya bakin unguwar shanu sannan yace " oga Gasu nan fa sai ka zaba,
Daga jajayen idanun shi yayi ya zuba wurin matan dake Jere akan titi da shiga kamar Tsirara
" ai Bazai ma San daniba har abada d'an iskan mtsww ta mike tareda nufar cikin gidan domin maganar shi kawai tasa ranta ya baci,
Dariya kawai Maryam tayi domin tasan halin y'ar kanwar tata, ta shiga ciki itama,
Tare sukaci Abinci suna hira atsaka nin su kafin ta fito mata da tsarabar da takawo ma yaron ta na kayan wasa da kuma kayan sawa masu kyau,
Sai su kubewa da Daddawa da sauran kayan gargajiya irin na bahaushe daga mama domin tasan basa samu a bariki,
Saida tayi wanka ta shirya cikin kana nan kaya San nan ta dora after dress akai domin tana son tafita tasha iska a wajen gidan dama ta saba duk tazo nan ne wurin zaman ta tana karewa bariki kallo,
Yaron ta ta d'auka ta fito tana tafiya a hankali kamar bataso hannun ta rike da wayar ta hot 8 ta zauna tana karewa gidajen kallo kafin ta sauke akan katon cikin su wato na oga kwata kwata,
Emanuel ne ya fito daga gate din hangota da yayi yasa ya zo da sauri bakin shi har kunne,
"My friend don come, ya fada with so much excitement da jin dad'in ganin ta domin sun saba sosai kuma shine ummul khaba isin da yasa ta kara tsanar M.A domin shike bata labarin komai,
Washe mai fararen hakoran ta tayi cike da jin dadi tace " yes woo friend how are you?
"Fine mam hope you are not going back and leav me here again? " yeah I will but I will spend one month here with my friend, ta fada tana dariya,
Da yake ba wani kan gado gareshi ba ya ce "come escort me na oga send me' itama kan narawa tace ok Am coming
Ciki ta koma tareda janyo hijabi ta dora akan kayan jikinta ta saba yaron ta akafada tace Aunty zamuje yawo da EMA,
Kallon ta tayi kafin tace " keda EMA ko sai gyaran Allah kun hadu kun dace wallahi,
"He is very funny and friendly wallahi inajin dad'in hira dashi Akwai shafta " kodai gulma ? Keda yayanki ba ruwana
Fita tayi tana dariya sunyi tafiya mai nisa yana gabza mata labari da kuma Abinda ya faru dazu shida ogan shi yaja ya tsaya tareda dora hannu aka,
"Ewo I don die I forget wetin oga tell me wo ' come mo we go back and ask him, kallon shi takeyi cike da mamakin wautar shi ko waye ya dauke shi a aiki oho,
Da sauri sauri suka juyo domin yasan yayi laifi karya kara wani,
Shikuwa M.A da ya dauki lokaci yana jiran Emanuel ya kawomai sako yaji shiru kuma yanaso ya fita dole ya fito ya tsaya sanye cikin tree quarter da t-shirt na Como flag yayi masifar yin kyau ga wani Annuri da haske dake bayyane a fuskar shi,
Isowar Ahmed wurin shi yasa ya fara mai magana cike da takaici, " you have to find better cook for me I don't like this guy at All can you imaging him letting Kate and that stupid girl chioma in my house?
Dariya Ahmed yayi kafin yace "oga sun cika naci ne wallahi bebs din nan naga ka gama yayin su Amma sunki hakura,
" ni bansan me yasa duk Yarinyar da na sake mata fuska sau daya ba sai ta nace min, "farin jini ne oga, Ahmed ya fada cikin dariya,
" kodai rashin class I hate that kind of girls, "am idan mun fito daga gidan Hajiya zamu biya unguwar shanu inason inyi renewing wasu'
Yafada tareda yin wani tsadadden murmushin shi mai kyau, dariya Ahmed yayi " oga Karfa mu samo wasu karfen kafar kuma kuma kasan zuby ta kusa zuwa karka hada rigima,
Dariya yayi sosai tunawa da zubyn tashi da yayi domin tsohuwar budurwar shice kuma itace y'ar gidan ministern kudi Yarinyar naji da kyau da gata sun dade tare da juna suna Kwasar muguwar soyayya atsaka nin su,
Bata kaunar ganin shi da ko wacce mace duk da itama tana nata Rung's din a kasar wajen da take karatu,
Karaso wa sukayi itada Emanuel suna Kwasar dariya, tunda suka matso yake kallon ta yana mamakin wace mahaukaciyar ce take hira haka da Emanuel gata daga gani kamar tanada hankali,
Tana hango mijin yayar tata da wani a wurin tayi saurin tsayawa daga nesa domin tasan da shine ogan nasu da ake fada kuma wannan ne karon farko da ta fara ganin shi fuska da fuska,
"Amma anyi kyan dan maciji ta furta a hankali tareda zabga mai harara da kuma tsaki, w'anda ya ganta sarai domin kallon ta yakeyi sosai batareda ya cire idon shi akan taba,
" she is very beautiful but psycho daga gani kyan ne kawai Amma batada hankali,
"Oga I forget wetin you sen......" You are mada Emanuel give me my money ' ya furta cike da jin haushi ya fada motar shi tareda kallon Ahmed "let go before I do something bad here,
Fadawa motar yayi tareda tayarwa domin shine zaija motar ogan na gefen shi yana matsa waya,
" wai me ka aikeshi ne ? "Forget that mad man, saida ya matso kusa da Yasmin ya d'an tsaya tareda sauke glass kadan,
Kanwata zan shiga gari me kike so?
Kawar da kanta tayi domin batason kallon fuskar wannan gayen ko kadan mai kama da Aljani,
" bakomai yaya na sai kadawo' "yau baza Asha ice cream din ba da two one two bread ? Dariya kawai tayi har hakoran ta suka bayyana tace bye tareda nufar gidan na y'ar uwar ta,
Domin Sam bata son ko minti daya tayi da wannan mutumin, saida sukayi nisa yace " kanwar kace wannan? "Eh sistan maman Auwal ce,
" Amma dai kamar itama kalar Emanuel din ce ko ? Dariya yayi tareda cewa "kawai tana son mutane ne kuma sun dade da sabawa dashi tun farkon zuwanta,
" Hmm kawai yace tareda ci gaba da d'anna wayar shi har suka isa lafiyayyar unguwar ta malali dake cikin garin na Kaduna
Bakin wani tafkeken gate ya yi horn mai gadi ya wangale mishi ya kutsa hancin katuwar jeep din, tasowa sojojin sukayi tareda Sara mai domin har mai gadin gidan soja ne,
Da kanshi ya bude motar ya fito tareda nufar cikin gidan da tundaga bakin kofa yake jiyo hayaniya, yana bude falon gaba daya suka koma wacce ta natsu kamar ruwa ya cinyesu,
Y'an matane guda uku a cikin falon sau wata dattijuwa bai cikar haiba da kamala faratas da ita tana Jan carbi sanye take da less lafiyayye dinkin buba,
Sallamar shi yasa Matar ta dago kanta domin ita Sam hankalin ta baya kan yaran zuciyar ta tay nisa sosai,
Washe bakin ta tayi wanda ya bayyanar da hakorin makkan dake gaban hakoranta guda biyu na gold suna sheki,
Saida ya zauna kusa da ita akasa kafin yace "ina wuni momy na? " lafiya lau yanzu nake son insa Fatima ta kiramin kai a waya danaji shiru,
"Gani nazo momy kema kinsan dole inzo inganki kullum sai dai idan da Akwai matsala ko aiki ya rikeni kuma ai Zanfada miki,
" ina wuni ya Muhammad, yan matan suka hada baki wurin fada ya waiga tareda zabga musu harara "dama zaman da kukeyi kenan saboda kusa jinin uwata ya hau sai haushi kukeyi kamar karnuka a cikin gida kowacce fuska kamar tayi dambe da toka kun tasa min ita a gaba kuna ta iface iface,
." banson dibar Albarka Muhammadu kai Bakayi Aure naga Matar ka ba bare insa ran jikoki ya'yan ka ba kila sai na mutu sannan yaran dake debe min kewa ka sasu agaba da kyara,
Dukan su wani irin bakin cikine ya rufesu wai duk kwalliyar da suka caba shine zai ce kamar sunyi danbe da toka lallai wannan gayen zasuga Matar Auren shi,
Tashi sukayi sum sum suka shige kafin ya kara labto musu wata bakar maganar, Shigowar Ahmed ne yasa momy tasaki fara'a "Amadu dama tare kuke?
" eh mama ina wuni? "Lafiya lau d'an Albarka ya iyali, ? Ina labarin y'ar Albarka Yasmin? " ai momy dazu kuwa tazo bariki tazo mana hutu,
"Ai yar nan nada hankali sai daya kawai da kukazo tayi mugun shiga zuciya ta, kallon Momyn nashi yayi kafin ya kalli Ahmed yace " who is Yasmin?
"Oga that my sister, tabe baki yayi kafin yace yaushe kukazo nan har momy ta ganta? Last time datazo ka aikoni lokacin zata tafi muka biyo nan kafin in sauke ta gida,
Shiru kawai yayi domin yasan halin Momyn shi idan taso mutum, " Muhammadu yaushe zanga Auren ka ? Idan Bakada zabine ni inmaka zabi kuma nasan zakayi farin ciki,
.
"Momy Muyi magana mai ma ana don Allah Mubar wannan, " oh wannan batada ma'sna kenan ? "Muhammadu idan lafiya ce Bakada ka fada min anemi magani shekarar ka talatin da bakwai yanzu kakusa arbain kullum ba wai yarinta kake karawa ba shekarun ka natafiya ne fa, Amadu ka fadawa Abokin ka ko mai gidanka zance ne oho domin nasan baida wani Abokin da zai iya fadawa matsalar shi sama dakai,
"In Akwai matsala kufada min, ta fada cike da damuwa aranta, saurin riko hannun ta yayi tareda rage murya a hankali,
" momy na kiyimin hakuri zanyi kok'arin yin hakan idan na shirya banason inyi Auren da zan shiga damuwa insa Kaina a matsala momy kitayani Addu'a kawai,
Tashi yayi tareda kallon Ahmed da idanun shi da sukayi ja saboda tausayin mahaifiyar tashi "muje ko dafatan bakwa bukatar komai?
Ya tanbaye ta Amma ido kawai ta zuba mai domin babbar bukatar ta itace Auren tilon d'an nata ta kuma ga jinin shi a duniya,
Yana fadawa motar ya jefar da wayar shi ya dafe goshin shi da yafara Sara mai Ahmed ya tayar da ita sai da suka tsaya bakin unguwar shanu sannan yace " oga Gasu nan fa sai ka zaba,
Daga jajayen idanun shi yayi ya zuba wurin matan dake Jere akan titi da shiga kamar Tsirara