Sashe 5
Ali Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Manga gaba d'aya tayi sanyi tazama shiru shiru, dukta rame gwanin tausayi ba qaramin so takewa gadanga ba, bataji zata rayu idan har wai yanda ake zargi ya mutu ya mutu din, dukda yake ta gagara yadda da mutuwar tana gani ko yaushene ze dawo gareta inshaa Allah.....
Saura sati biyu bikin huddy da Ali Abbas yazo kd, sanyawa yayi aka masa kiran Manga yace huddy ta basu wuri, ita bata kawo komai arantaba sabida tasani Manga tanada auren wani akanta, takuma sani tausayi sosai manga ke baiwa Ali Abbas, acewarsa yarinya me san wasa da raha duk ta zama wata iri daban, zama tayi bayan ta shigo parlor din tace cikin sanyin dake qoqarin zame mata d'abi'a
"Barka da yamma yaa Ali,anzo lafiya?" kallonta yayi sannan ya nisa ya sanya hannu ya shafi sajensa sannan yace
"Manga inaso kiyi hakuri da abubuwan dasuka faru a arayuwarki tunkan ki qarasa mallakar hankalinki, ki sani shi Allah haka yake al'amuranshi, kowace rayuwa tana had'uwa da jarabawa iri iri,hadisi ya inganta akan yadda da qaddara ta alkhairi data sharri, nasan bazaki rasa karanta hadisi na biyu ba acikin arbawuna hadith inda ake bayani gameda imani, anan aka bayyanar mana yin imani da kadddara ko wace irice, "wa tu'uminu bil qadari hairihi wa sharrihi" kinga anan zaki zama me imani me kyau akan yanda da kika dauki kaddararki dazamu iya kira mara kyau, dukkuwa dayake bakida masaniya gameda tanadin da mahalicci ya miki, nasani Manga baze yiyu inganki kamar da ba amma ki sani bazanso ganinki haka ba, ki nustsu dan Allah ki fauwalawa Allah lamuranki, ga waya nan nazo miki da ita, akwai number na aciki, dukkanin buqatunki kina sanar dani karkiyi shakkar komai ni yayankine, nayi magana da mahaifinki da daddy sun amince dana kula dake ba laifi bane, kuma banasan gaddama karnaji kin tambayi wani komai ni nan nine zaki kira zan miki komai,kuma idan har mijinki be dawo ba, aka soma daukar dalibai a jami'ar sokoto zaki koma gun huddy kici gaba da karatunki har Allah ya bayyanar da mijinki,kindai ga ai kece babba awurin iyayeni, kiyi karatu ki zama wani abu sabida ki taimaka musu, idan kuma ya dawo Alhamdulillah dama fatanmu kenan, idan yayi ra'ayi zan roqeshi ya barki idan bayaso ki hakura shine mafi aala.....godiya sosai ta masa sannan takoma b'angarensu domin tuni wuri su inno take kwana.....
To masu karatu,ko ina Gadanga ya shiga?? Nifa tunani na ya tsaya cak!!!! Alqalamina se rawa yake ina kyautata zaton yanzu aka soma wasan.........
Vote and comments plssssss
[7/6, 8:07 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS 👑*
Billy galadanchi
Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*
Zeeyy qaseem,wannan shafin kuma nakine,Allah bar qauna....
03
Shagalin ya soma kankama,yayinda sam Manga bata wani d'okin bikin, mosti biyu da uku duk gani take tamkar zataga Gadanga agabanta, duk tayi rama tayi fayau da ita, yayin biki babu wanda daddy be mataba, gani yake tamkar komai shine sila na lalacewar rayuwarta mugun tausayinta yakeji, duk yanda sukaso ta sake jikinta abin yaci tura, zuwa yanzu yawan shirun datake ya sanya hatta Ummin su huddy tausayinta takeji, a wurinta ma take zama ba wurin Innoh ba, Allah ya d'aura mata tsananin qaunar gadangan ta ba iyakaa......
Anyi biki na gani na fad'a wanda har mamakin yanda ake dirzar naira Manga keyi, ranar da aka daura aure ranar akaje dinner, Ango gabaki d'aya ya gama rikicewa yaudai yasha qudurin nunawa duniya yanasan huddynsa.... Bayan sun ciyar da juna da weeding cake nasu da juice, sekuma suka juya wurin rawa rungume abarsa yayi ya riqe hannunta d'aya suka soma juywa a hankali abinsu....Runtse ido Manga tayi tana tariyo ranar da zasu rabu da gadanga rungumar daya mata, abin ya matuqar tsaya mata a wuya,wannan rawar dasuke bazata iya kalla ba, sulalewa tayi daga hall d'in taje can waje ta sadda kanta a qasa ta soma uban kuka ba qaqqautawa...har aka tashi wurin dinner tana kuka ranar kam fuskar nan ta haye tayi sukutum da ita.....
Koda za'aje kai Amarya sokoto Manga zazzab'i takeyi sosai, dole aka barta gun Ammin su hussy dayake daddy yace itada ummi base sunje ba, kullum cikin kuka take har Ammy ta fahimci bata samun bacci, ba qaramun tashin hankali ta shiga ba taje ta sanarwa daddy, Aka sake bazama neman gadanga aka koma har soba amma ba labarin ko wanda ya sanshi.....
Tunda Amarya tazo gidanta dake cikin masarautar sokoto takejin tsoro, fad'uwar gaba me tsanani yake shigarta,Allah sarki huddy dukda yawan shekarunta ta kame kanta sosai, kuma dukda tasan meye aure tana cike da tsoro tunda bawai sabawa tayi ba....haka dai Ango Ali Abbas yarima ya shigo part d'in cikin shiga ta alfarma a wannan yanayin na faduwar gaba ya sameta, zama kusa da ita yayi yace
"Amarsu ta ango, hudaisa ta Ali Abbas, wannan lullub'in fa?" qara sunne kanta tayi a qasa tana murza zoben hannunta da yan yatsunta da kunshinta daya ebe mai hankali yayi matukar kyau dukda yake fatarta baqa ce amma hakan be hanawa lallen samun kyakyawan matsugunni me kyau a jikintaba, hannunshi yakai ya riqo hannun nata a hankali ya shafi lallin yakai bakinshi kuma ya sumbaci lallin nata sannan ya furta
"Huddy lallin nan yayi kyau matuqa,inasan kunshi sosai musamman a jikinki matana" bata d'agoba still se murmushi da takeyi, wanda yake sauka lokaci d'aya tare da hawayenta, hannunshi ya sanya ya yaye mata mayafin
"Subhanallah huddyyy naaa, badai kuka bako? Na menene ko kadunan zaki koma?" kukan tane ya qaru ta duqar dakanta tashiga rerawa a hankali, janyota yayi sosai jikinshi ya sanya hannu ya goge mata hawayen nata sannan cikin sigar rarrashi ya futa
"Huddyy keba yarinya bace, dukda yake na sani rabuwa da gida ba dadi, koda a kadunan aka kaiki kuwa bare a skt ma, amma haka aure ya gada sekinyi hakuri kinji?" gyad'a msa kanta tayi yace
"Tashi muje zan miki wanka ne,nasan kin gaji" zaro ido waje tayi gaba daya,labbanta na motsi amma kalmomin datakeso ta fad'a harshenta ya gagara sarrafa haruffan dazasu aiko da kalmomin, kasa haquri yayi ya had'e bakinshi da nata, kasa hanashi tayi sabida tajima tana kwad'ayin wannan yanayin datakeji, yafi 2 mnts yana murzar bakin daya jima yana bashi sha'awa kanya saketa yace cikin isa
"Banasan gaddama, wanka zan miki, na tabbatar kinsan cewar ke d'innan matata ce bawai haka kawai zan miki abu ba" batace komai ba amma bata motsa ba....da kanshi ya miqar da ita tsaye sannan ya sanya hannu ya zare mata zip na doguwar rigar datake sanye da ita, atake ta fadi a qasa ,ta dawo daga ita se skirt,pnt da bra,take jikinta ya soma rawa ma, towel ya dakko ya sanya a kafadarshi sannan ya had'e jikinshi da nata ya soma b'alle mata bra d'inta yayinda yake amfani da gargasan gemun sa yana shafa mata bayan wuyanta dashi...... Wani iri Huddy keji tama rasa abinyi se hawaye kawaii cire ta yayi sannan ya cillar a qasa ya dawo da dubanshi zuwa gareta, da sauri ta runtse idanta ,murmushi yayi,kunyarta na burgeshi sannan ya ya sanya hannunshi ya lalubi waist dinta yasoma zare mata under skirt har qasa ya kaishi tana nan tsaye kaman statue ba laifi ya fada a zuci tanada qira me kyau, hannu yakai domin zare pants dinta da sauri ta daura nata hannun akan nashi, murya na rawa tace
"Ba gaddama nake maka ba yaa Ali,taimakona zakayi ka ragemun wannan kayan nauyin dake kaina, ka barni da wannan karna saka maka ihu" murmushi yayi ya daura mata towel daga qirjinta sannan yace
"Tunda kinji tsoro jeki kiyi wankanki, inyaso ki dauro alwala dagacan.....wani sanyin dadi taji a ranta ta juya da sauri zuwa toilet, koda ta dawo baya dakin, da sauri ta shirya cikin wata lallausan rigar bacci pink color....Tare suka sallaci sallar nafila sannan.. Suka kwanta, gabaki daya juya masa bata tayi ta nemi nutsuwarta ta rasa, birkito ta yayi ta fuskanceshi gaba d'aya, ya sanya d'an yatsa yana zagaye lips d'inata da suka dad'e suna d'aukar masa hankali, ya matsu ya kasance tare da matarshi kasancewar sa bame neman mata ba dacan, cikin wata murya dabata tab'a ji yayi magana da itaba ya kira sunanta
"Huddy?" bata d'ago ta kalleshi ba, cikin nauyin baki tace "Na'am yaa Ali"
"Inaso ki zamto mace ta gari,uwar 'ya'ya ta gari, Amintacciya wacce zata qaunaci mijinta dan Allah, kiyi supporting d'ina akan dukkan komai ki soni kuma ki qaunace ni, Nasan a tunaninki bana sanki sabida auren had'i mukayi, sam ba haka bane, ina sanki tun ganin farko huddy, dan Allah ki riqe amanar aure" murmushi tayi tanaso tayi magana amma sam ta kasa furta komai sabida tanajin yanda yake magana yana mata wasa da en yatsunshi akan cikinta, gano yayi gaba d'aya saqon daya ke kokarin isar mata ya gama saukar mata da kasala gaba d'aya, bakinsa ya cura a nata ya soma sarrafa harshen ta a hankali, kasa hanashi tayi gaba daya ta sake masa ragamar ta, ranar kuwa yaa Ali ya mayarda Huddy cikakkiyar 'ya mace, yaji matuqar dad'i daya sami matarsa a tsare kamar yanda ya kame kanshi haka ya samu matar data kare masa mutuncin ta har gidan aurensa.....
*Bayan wata shida*
Har wannan lokacin ba gadanga ba labarin sa, gabaki d'aya iyayen ta sun tashi hankalinsu, sabida yanda taketa rama,yaudai Baban Manga da Inno ne zau e a tsakar gida suna tattaunawa
"Innoh gaskia ni al'amarin yaron nan gadanga ya gama tsoratar dani,yanzu ace ko waiwaye, idan da mutuwace wlhy munji labarinta yanzu, amma ba wannan, ni ina ganin kawai Allah a abki fir'auna a zuci ya mana" kan Innoh tai magana har manga ta qaraso wurin aguje
"Haba Baban Manga dan Allah ka kyautatawa Mijina zato, wlhy na tabbatar gadanga baze tab'a aikatamun hakan da gangan ba, iya tsawon zamanmu dashi sati uku zallar soyayya ce a tsakanin mu da kulawa, ko sanda yace zeje dani ya tafi wlhy sabida rigima na yamun wayo, kamai Adu'a idan yana raye Allah ya bayyanar dashi idan kuma ya mutu Allahu ya bamu ilimin sanin hakan, na tabbatar gadanga ze dawo gareni" nisawa Baban manga yayi
Saura sati biyu bikin huddy da Ali Abbas yazo kd, sanyawa yayi aka masa kiran Manga yace huddy ta basu wuri, ita bata kawo komai arantaba sabida tasani Manga tanada auren wani akanta, takuma sani tausayi sosai manga ke baiwa Ali Abbas, acewarsa yarinya me san wasa da raha duk ta zama wata iri daban, zama tayi bayan ta shigo parlor din tace cikin sanyin dake qoqarin zame mata d'abi'a
"Barka da yamma yaa Ali,anzo lafiya?" kallonta yayi sannan ya nisa ya sanya hannu ya shafi sajensa sannan yace
"Manga inaso kiyi hakuri da abubuwan dasuka faru a arayuwarki tunkan ki qarasa mallakar hankalinki, ki sani shi Allah haka yake al'amuranshi, kowace rayuwa tana had'uwa da jarabawa iri iri,hadisi ya inganta akan yadda da qaddara ta alkhairi data sharri, nasan bazaki rasa karanta hadisi na biyu ba acikin arbawuna hadith inda ake bayani gameda imani, anan aka bayyanar mana yin imani da kadddara ko wace irice, "wa tu'uminu bil qadari hairihi wa sharrihi" kinga anan zaki zama me imani me kyau akan yanda da kika dauki kaddararki dazamu iya kira mara kyau, dukkuwa dayake bakida masaniya gameda tanadin da mahalicci ya miki, nasani Manga baze yiyu inganki kamar da ba amma ki sani bazanso ganinki haka ba, ki nustsu dan Allah ki fauwalawa Allah lamuranki, ga waya nan nazo miki da ita, akwai number na aciki, dukkanin buqatunki kina sanar dani karkiyi shakkar komai ni yayankine, nayi magana da mahaifinki da daddy sun amince dana kula dake ba laifi bane, kuma banasan gaddama karnaji kin tambayi wani komai ni nan nine zaki kira zan miki komai,kuma idan har mijinki be dawo ba, aka soma daukar dalibai a jami'ar sokoto zaki koma gun huddy kici gaba da karatunki har Allah ya bayyanar da mijinki,kindai ga ai kece babba awurin iyayeni, kiyi karatu ki zama wani abu sabida ki taimaka musu, idan kuma ya dawo Alhamdulillah dama fatanmu kenan, idan yayi ra'ayi zan roqeshi ya barki idan bayaso ki hakura shine mafi aala.....godiya sosai ta masa sannan takoma b'angarensu domin tuni wuri su inno take kwana.....
To masu karatu,ko ina Gadanga ya shiga?? Nifa tunani na ya tsaya cak!!!! Alqalamina se rawa yake ina kyautata zaton yanzu aka soma wasan.........
Vote and comments plssssss
[7/6, 8:07 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS 👑*
Billy galadanchi
Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*
Zeeyy qaseem,wannan shafin kuma nakine,Allah bar qauna....
03
Shagalin ya soma kankama,yayinda sam Manga bata wani d'okin bikin, mosti biyu da uku duk gani take tamkar zataga Gadanga agabanta, duk tayi rama tayi fayau da ita, yayin biki babu wanda daddy be mataba, gani yake tamkar komai shine sila na lalacewar rayuwarta mugun tausayinta yakeji, duk yanda sukaso ta sake jikinta abin yaci tura, zuwa yanzu yawan shirun datake ya sanya hatta Ummin su huddy tausayinta takeji, a wurinta ma take zama ba wurin Innoh ba, Allah ya d'aura mata tsananin qaunar gadangan ta ba iyakaa......
Anyi biki na gani na fad'a wanda har mamakin yanda ake dirzar naira Manga keyi, ranar da aka daura aure ranar akaje dinner, Ango gabaki d'aya ya gama rikicewa yaudai yasha qudurin nunawa duniya yanasan huddynsa.... Bayan sun ciyar da juna da weeding cake nasu da juice, sekuma suka juya wurin rawa rungume abarsa yayi ya riqe hannunta d'aya suka soma juywa a hankali abinsu....Runtse ido Manga tayi tana tariyo ranar da zasu rabu da gadanga rungumar daya mata, abin ya matuqar tsaya mata a wuya,wannan rawar dasuke bazata iya kalla ba, sulalewa tayi daga hall d'in taje can waje ta sadda kanta a qasa ta soma uban kuka ba qaqqautawa...har aka tashi wurin dinner tana kuka ranar kam fuskar nan ta haye tayi sukutum da ita.....
Koda za'aje kai Amarya sokoto Manga zazzab'i takeyi sosai, dole aka barta gun Ammin su hussy dayake daddy yace itada ummi base sunje ba, kullum cikin kuka take har Ammy ta fahimci bata samun bacci, ba qaramun tashin hankali ta shiga ba taje ta sanarwa daddy, Aka sake bazama neman gadanga aka koma har soba amma ba labarin ko wanda ya sanshi.....
Tunda Amarya tazo gidanta dake cikin masarautar sokoto takejin tsoro, fad'uwar gaba me tsanani yake shigarta,Allah sarki huddy dukda yawan shekarunta ta kame kanta sosai, kuma dukda tasan meye aure tana cike da tsoro tunda bawai sabawa tayi ba....haka dai Ango Ali Abbas yarima ya shigo part d'in cikin shiga ta alfarma a wannan yanayin na faduwar gaba ya sameta, zama kusa da ita yayi yace
"Amarsu ta ango, hudaisa ta Ali Abbas, wannan lullub'in fa?" qara sunne kanta tayi a qasa tana murza zoben hannunta da yan yatsunta da kunshinta daya ebe mai hankali yayi matukar kyau dukda yake fatarta baqa ce amma hakan be hanawa lallen samun kyakyawan matsugunni me kyau a jikintaba, hannunshi yakai ya riqo hannun nata a hankali ya shafi lallin yakai bakinshi kuma ya sumbaci lallin nata sannan ya furta
"Huddy lallin nan yayi kyau matuqa,inasan kunshi sosai musamman a jikinki matana" bata d'agoba still se murmushi da takeyi, wanda yake sauka lokaci d'aya tare da hawayenta, hannunshi ya sanya ya yaye mata mayafin
"Subhanallah huddyyy naaa, badai kuka bako? Na menene ko kadunan zaki koma?" kukan tane ya qaru ta duqar dakanta tashiga rerawa a hankali, janyota yayi sosai jikinshi ya sanya hannu ya goge mata hawayen nata sannan cikin sigar rarrashi ya futa
"Huddyy keba yarinya bace, dukda yake na sani rabuwa da gida ba dadi, koda a kadunan aka kaiki kuwa bare a skt ma, amma haka aure ya gada sekinyi hakuri kinji?" gyad'a msa kanta tayi yace
"Tashi muje zan miki wanka ne,nasan kin gaji" zaro ido waje tayi gaba daya,labbanta na motsi amma kalmomin datakeso ta fad'a harshenta ya gagara sarrafa haruffan dazasu aiko da kalmomin, kasa haquri yayi ya had'e bakinshi da nata, kasa hanashi tayi sabida tajima tana kwad'ayin wannan yanayin datakeji, yafi 2 mnts yana murzar bakin daya jima yana bashi sha'awa kanya saketa yace cikin isa
"Banasan gaddama, wanka zan miki, na tabbatar kinsan cewar ke d'innan matata ce bawai haka kawai zan miki abu ba" batace komai ba amma bata motsa ba....da kanshi ya miqar da ita tsaye sannan ya sanya hannu ya zare mata zip na doguwar rigar datake sanye da ita, atake ta fadi a qasa ,ta dawo daga ita se skirt,pnt da bra,take jikinta ya soma rawa ma, towel ya dakko ya sanya a kafadarshi sannan ya had'e jikinshi da nata ya soma b'alle mata bra d'inta yayinda yake amfani da gargasan gemun sa yana shafa mata bayan wuyanta dashi...... Wani iri Huddy keji tama rasa abinyi se hawaye kawaii cire ta yayi sannan ya cillar a qasa ya dawo da dubanshi zuwa gareta, da sauri ta runtse idanta ,murmushi yayi,kunyarta na burgeshi sannan ya ya sanya hannunshi ya lalubi waist dinta yasoma zare mata under skirt har qasa ya kaishi tana nan tsaye kaman statue ba laifi ya fada a zuci tanada qira me kyau, hannu yakai domin zare pants dinta da sauri ta daura nata hannun akan nashi, murya na rawa tace
"Ba gaddama nake maka ba yaa Ali,taimakona zakayi ka ragemun wannan kayan nauyin dake kaina, ka barni da wannan karna saka maka ihu" murmushi yayi ya daura mata towel daga qirjinta sannan yace
"Tunda kinji tsoro jeki kiyi wankanki, inyaso ki dauro alwala dagacan.....wani sanyin dadi taji a ranta ta juya da sauri zuwa toilet, koda ta dawo baya dakin, da sauri ta shirya cikin wata lallausan rigar bacci pink color....Tare suka sallaci sallar nafila sannan.. Suka kwanta, gabaki daya juya masa bata tayi ta nemi nutsuwarta ta rasa, birkito ta yayi ta fuskanceshi gaba d'aya, ya sanya d'an yatsa yana zagaye lips d'inata da suka dad'e suna d'aukar masa hankali, ya matsu ya kasance tare da matarshi kasancewar sa bame neman mata ba dacan, cikin wata murya dabata tab'a ji yayi magana da itaba ya kira sunanta
"Huddy?" bata d'ago ta kalleshi ba, cikin nauyin baki tace "Na'am yaa Ali"
"Inaso ki zamto mace ta gari,uwar 'ya'ya ta gari, Amintacciya wacce zata qaunaci mijinta dan Allah, kiyi supporting d'ina akan dukkan komai ki soni kuma ki qaunace ni, Nasan a tunaninki bana sanki sabida auren had'i mukayi, sam ba haka bane, ina sanki tun ganin farko huddy, dan Allah ki riqe amanar aure" murmushi tayi tanaso tayi magana amma sam ta kasa furta komai sabida tanajin yanda yake magana yana mata wasa da en yatsunshi akan cikinta, gano yayi gaba d'aya saqon daya ke kokarin isar mata ya gama saukar mata da kasala gaba d'aya, bakinsa ya cura a nata ya soma sarrafa harshen ta a hankali, kasa hanashi tayi gaba daya ta sake masa ragamar ta, ranar kuwa yaa Ali ya mayarda Huddy cikakkiyar 'ya mace, yaji matuqar dad'i daya sami matarsa a tsare kamar yanda ya kame kanshi haka ya samu matar data kare masa mutuncin ta har gidan aurensa.....
*Bayan wata shida*
Har wannan lokacin ba gadanga ba labarin sa, gabaki d'aya iyayen ta sun tashi hankalinsu, sabida yanda taketa rama,yaudai Baban Manga da Inno ne zau e a tsakar gida suna tattaunawa
"Innoh gaskia ni al'amarin yaron nan gadanga ya gama tsoratar dani,yanzu ace ko waiwaye, idan da mutuwace wlhy munji labarinta yanzu, amma ba wannan, ni ina ganin kawai Allah a abki fir'auna a zuci ya mana" kan Innoh tai magana har manga ta qaraso wurin aguje
"Haba Baban Manga dan Allah ka kyautatawa Mijina zato, wlhy na tabbatar gadanga baze tab'a aikatamun hakan da gangan ba, iya tsawon zamanmu dashi sati uku zallar soyayya ce a tsakanin mu da kulawa, ko sanda yace zeje dani ya tafi wlhy sabida rigima na yamun wayo, kamai Adu'a idan yana raye Allah ya bayyanar dashi idan kuma ya mutu Allahu ya bamu ilimin sanin hakan, na tabbatar gadanga ze dawo gareni" nisawa Baban manga yayi