Sashe 12
Ali Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A kotu kuwa alqali yagamjin zancen iyayen manga na buqatarsu ta raba auren ta huta tunda ga yanda abin ya zama kuma babu labarin shi har yanzu, katsam sega gadanga a court hall d'in, mamaki daddy yaji wanda kan ya isa garesu har Ali ya soma daukar excuse a wurin alqalin, batare da b'ata lokaci ba ya zayyane musu komai har kayan da mask duk yazo dasu bayan ya gama bada labarin daya kashewa ilahirin mutanen jiki ya basu mamaki ya qara da cewar
"Yanzu na gane kuskurena kuma na mata bayani tun a sokoto amma taqi ta saurareni, ina san matana yame shari'a dan Allah wannan kotu me adalci tayimun sassauci abani matana mu tafi da ita" kan alqalin yayi magana Manga ta soma bori
"Wlhy bazan tab'a zama da macuci irin ka matsayin mijiba, ko gawana aka kai maka senayi wa wanda yakai Allah ya isa koda kuwa iyayena ne, kasani wlhy babu wata shari'a a doron duniya dazata tilastani zama dakai mugu kawai, bakai bane gadangan dana aura fuskace, fuskar kuma qaryace kamar yanda fuskar take qarya, haka na dauki auren matsayin qarya, soyayyar danawa gadangan ma qaryace, kayi wasa da rayuwata sabida ina talaka, bazan qara dama ta biyu ta jefani cikin qunci ba wlhy, kasani wlhy zan nemo koma a inane na biyaka duk abinda ka kashe amma bazan lamunci zaman aure dakai ba" tsawa alqali ya daka musu suka nutsu a tare.....
Mom Nu'aiym...
[7/6, 8:08 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS 👑*
Billy galadanchi
Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*
*Zainab S Abdul* wannan shafin nakine kyauta Allah ya bar mun ke*
08
"Kai Aliyu bakajin kunyan abinda ka aikata kana yaro dan gidan masu mulki, kake sakin wannan wawtar har haka, yanzu me zaka sanar da mahaifinka? Kasan inda wannan labarin zekai kuwa? Baka da labarin zubewar girman sa kake kira da hannunka?" sadda kanshi qasa yayi duk yanda yaso ya had'iye seda yayi qwallah, da qyar ya iya furta
"A gafarceni yame girma me shari'a" gyaran zaman tabaraun shi yayi sannan yace
"Zan baku dama kuje gida ku sassanta kanku, idan hakan be yiyu ba kuma seku dawo nanda sati biyu* ba haka Manga tasoba ba kazalika Baban Manga ma ya shaqa sosai ranshi ya b'aci ainun, haka suka kwasa zuwa gida rann daddy ma a b'ace a parlor suka zquna dukansu har manga da Ali, daddy ne ya soma magana
"Amma Aliyu tabbas yau ka shayar dani mamaki mara misaltuwa.... Ban tab'a tsammanin haka daga wurin kaba ka aikata aiki irin na marasa ilimin addini, kayi wasa da igiyar aure matuqa dakasan haka dabaka bari an d'aura muku aure da itaba, kaiba yaro bane tunda ai ita huddy ka bata haqqinta har tanada yaro da wani cikin yanzu, kasan cewar koda mazan tabi batada laifi sabida tanada jiki ajiki, ka kuma yi yaudara wannan ma ha'inci ne babba da zalinci had'ida cin amanar zaman tare, banji dadi ba kuma wai harni ka mayar gaula ka kwasheni mukaje har soba yawon neman ka bayan gaka tare dani, gaskiya kazo da salon raini kuma babu abu da zan b'oyewa me martaba, ku shirya gobe har Baban Manga zamuje wurin me martaba shida kanshi shine zeyi shari'ar nan" d'agowa Ali yayi da sauri
"Dan Allah daddy karka mun haka ka rufa asirina wlhy me martaba ze iya tsinemun ka taimakamun ka rufa asirina mubar wannan maganar anan" kallonshi daddy yayi cikin takaici
"Idan kai bakasan haqqin d'an adam toni na sani, kaciwa yarinyar mutane zarafi itada iyayenta wlhy seka sani, nima akwai hukuncin dana tanadar maka me qwari semunje wurin me martaba" matsawa yayi kusada Baban Manga
"Baba dan Allah ka ceci rayuwata, bawai zuwa wurin me martaba din ba ne matsalar, wlhy nasan zab'in manga zebi cewa zeyi sena rabu da ita, ni kuwa wlhy bazan iya rayuwa babu manga ba, itace farin cikina tun a baya dan Allah ku taimakeni karku je da maganar nan wurin me martaba" Baban Manga ya kalleshi
"Lallai ka dade sosai kana bani akan yawan hidimarmu da kakeyi, nazata duk kanayine sabida tausayin manga, ashe kai munafiki ne kaine kasanya yarinya me juzari irin manga ta kasa sukuni ka siyar mata da nutsuwarta, ka sani bazan hanaka matarka ba indai tace ta zabi zama dakai, amma wlhy dazaran tace batayi seka saketa tunda babu wani adalci atattare dakai" Yaudai sega sarki me jiran gode yana rarrafe yana roqon gafara, Manga dai koci kanka batace masa ba yau shiru tamai harya ida magiyarsa, ta tashi ta wuce wurin Innoh dabatasan me ake ciki ba itada matan alhaji, sundai san anje kotu amma basusan labarin dake gudana ba, Baban manga mane daya shigo yake zayyane mata komai itadai matsayin ta na uwa nunawa baban manga tayi lallai abar manga ta komawa aurenta yafiye mata yawon zawarci anata ganin kedai......
Bayan isha kai tsaye Aliyu gidan baban manga ya wuce, suka gaisa tamkar ba komai yace dashi manga yakeso yae magana da ita Baban Manga yace
"Ali ai bazan hanaka ganin manga ba tana ciki ka shiga, d'akinta a tsakiya" godiya yayi ya shige ciki da sallamar shi, Innoh ya fara cin karo da ita ya sunkuya har qasa ya gaidata, mamakin sake masa fuskar datayi yake harya miqe ta dakatar dashi, ya koma ya sunkuya gyaran zamanta tayi saman kukerar tsuguno da take kai sannan tace
"Nasani Abinda kayi sam bame kyau bane kuma matsayin na mahaifiyar manga lallai banji dad'iba sam, amma abu d'aya nake roqon ka shine, naji ance ka dage akan zaka zauna da ita, to dan Allah idan kasan baso aranka na Manga ka sauwaqe mata tayi aurenta da wani, amma indai kasan zaka zauna lafiya da ita kakuma riqeta amana kaci gaba da rarrashinta nima zan tayaka" sunne kanshi yayi qasa
"Inshaa Allah innoh zan riqe Manga amana wlhy ina santa tsakani da Allah, wannan ma rashin tunani ne nayi kuma inshaa Allah hakan bazata qara faruwa ba" jinjina kanta tayi
"Kaje Allah yamaka Albarka tana d'akin tsakiya nanne nata" Ameen ya furta cikin jin dadin furu cinta ,sannan ya wuce ciki kai tsaye, yayi sallama a qofar d'akin daga ciki aka amsashi,batare datasan ko waye ba tace "Shigo" zabura tayi sanda ya qaraso cikin dakin, dukda yake doguwar rigar atamface ajikinta amma ba d'ankwali akanta, tsaye yayi yana kallonta harta rarumo hijab ta saka
"Mekazo yimun a d'aki?" matsowa yayi kusa da ita
"Hilwa dan Allah ki saurareni" kallonshi tayi sosai amma batayi magana ba
"Dan Allah Hilwa idan munje gun me martaba ki tallafi rayuwata kice kina sona kinaso ki zauna dani, Manga wlhy bazan rayu ba idan baki dan Allah kiji qaina" kallon sheqeqe ta masa
"Kasan Allah Aliyu, wlhy babu wani abu me kamada rayuwar aure dazanyi dakai har abada, bana sanka na tsaneka, na tsani ganinka, wlhy abisa umarnin daddy ma zan tsaya har wani aje sokoto, kasani wlhy qiri qiri zance dashi basonka araina aure kuma indai muddin ina numfashi an rabashi an gama, gwaramun inga gawata da inganni a d'akinka wlhy Aliyu, macuci irinka a mutanen dana tsana duniya banda shed'an bana biyunka a zuciyata, macuci kawai" matsawa yayi kusa da ita sosai ya riqe hannunta "Haba Hilwa anason mutum me yafiya dan Allah ki tallafi raina kinji" harara ta wurga masa
"Wlhy Abbas kayi kadan ka sake wasa da tunanina, kayi yanda kaso da rayuwata sanda banda enci amma yanzu kam wlhy nafi karfin ka kaji na gaya maka, ka sake mun hannu wlhy karnama rashin mutuncin daze sanyaka mamakin gaske" Jiki a mace ya saketa yace
"Hilwa ki tausayamun karki cutar dani" tsaki tayi ta shige ban dakin dake cikin bedroom din ta barshi tsaye, jiki ba qwari ya fito ya jua zuwa masaukinsa gaba daya ji yake tamkar ya zunduma ihu tsabar tashin hankali.......
Manga na zaune tana danna wayanta kiranshibya shigo rejecting tayi haka ya dinga kira tana rejecting har kusan so biyar, messega ya sending mata
"Dan girman Allah ki dauki wayana Hilwa" tsaki taja ta kashe wayan gaba daya, ana haka sega mamanta ta shigo d'akin zaune ta tashi tace
"Sannu innoh" tafada yayinda maman tasha mur
"Manga wato ke kinfi so ki kasance cikin tsinuwar Allah da mala'ikun sa ko? Ki sani wlhy nida kene labarin kince mijinki ya sakakeki ya qara zuwarmun, ke mahaukaciyar inace, ke mijinki tafiya yayi ya barki nu kuwa yanzu shekarunki ishirin da biyu a duniya ni kuwa shekaruna sunfi 30 banga iyayena ba, akan laifin dabasu sukayiba bakuma ni nayiba, tunda na aureshi akan bani yakeso ba wata er uwarshi yakeso ya kwasoni mukazo nan hukuncin kenan dayake mana nida iyayena da nashi iyayen, akwai baqin cikin dayafi ka zauna ka tara 'ya'ya tare da mutum amma ace ba sonka aranshi, har akan qiyayyar dayake maka dan an masa dole yabaro gidansu kaima ya sanya ka rabu da naka gidan, bansan halin da kowa nawa yake cikiba, ko iyayena suna raye ko suna mace, ki sani wlhy bazan yadda ki kashe aurenki ba dolene ki zauna da Ali Abbas koda bakyaso, kece nake saka ran zaki sadani da mahaifana, ke bakya ma kallon rayuwarmu bamuda dangi akusa damu sekace wasu mayu, maganar ta karshe da zan gaya miki itace, idan har kikace bakysasn mijinki kinaso araba auren to bani bake har abada kuma ban yafe miki ba" da sauri ta kalli Innoh, ita kuwa ta miqe ma tabar dakin, kukan kam ranar Manga tasha shi ba iyaka seka wacce akace gobe zaki mutu.......
Qurawa Ali Abbas ido me martaba yayi bayan gama jin bayanin daddy, sannan ya nisa ya d'aga wayarshi,fulani ya kira ba jimawa segata ta qaraso a fadar, zayyane mata komai yayi sannan yace
"Yanzu na gane kuskurena kuma na mata bayani tun a sokoto amma taqi ta saurareni, ina san matana yame shari'a dan Allah wannan kotu me adalci tayimun sassauci abani matana mu tafi da ita" kan alqalin yayi magana Manga ta soma bori
"Wlhy bazan tab'a zama da macuci irin ka matsayin mijiba, ko gawana aka kai maka senayi wa wanda yakai Allah ya isa koda kuwa iyayena ne, kasani wlhy babu wata shari'a a doron duniya dazata tilastani zama dakai mugu kawai, bakai bane gadangan dana aura fuskace, fuskar kuma qaryace kamar yanda fuskar take qarya, haka na dauki auren matsayin qarya, soyayyar danawa gadangan ma qaryace, kayi wasa da rayuwata sabida ina talaka, bazan qara dama ta biyu ta jefani cikin qunci ba wlhy, kasani wlhy zan nemo koma a inane na biyaka duk abinda ka kashe amma bazan lamunci zaman aure dakai ba" tsawa alqali ya daka musu suka nutsu a tare.....
Mom Nu'aiym...
[7/6, 8:08 AM] +234 706 571 7620: *Haske writer's Asso.(home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS 👑*
Billy galadanchi
Sadaukarwa gareki qawa ta gari *Fulany saddy*
*Zainab S Abdul* wannan shafin nakine kyauta Allah ya bar mun ke*
08
"Kai Aliyu bakajin kunyan abinda ka aikata kana yaro dan gidan masu mulki, kake sakin wannan wawtar har haka, yanzu me zaka sanar da mahaifinka? Kasan inda wannan labarin zekai kuwa? Baka da labarin zubewar girman sa kake kira da hannunka?" sadda kanshi qasa yayi duk yanda yaso ya had'iye seda yayi qwallah, da qyar ya iya furta
"A gafarceni yame girma me shari'a" gyaran zaman tabaraun shi yayi sannan yace
"Zan baku dama kuje gida ku sassanta kanku, idan hakan be yiyu ba kuma seku dawo nanda sati biyu* ba haka Manga tasoba ba kazalika Baban Manga ma ya shaqa sosai ranshi ya b'aci ainun, haka suka kwasa zuwa gida rann daddy ma a b'ace a parlor suka zquna dukansu har manga da Ali, daddy ne ya soma magana
"Amma Aliyu tabbas yau ka shayar dani mamaki mara misaltuwa.... Ban tab'a tsammanin haka daga wurin kaba ka aikata aiki irin na marasa ilimin addini, kayi wasa da igiyar aure matuqa dakasan haka dabaka bari an d'aura muku aure da itaba, kaiba yaro bane tunda ai ita huddy ka bata haqqinta har tanada yaro da wani cikin yanzu, kasan cewar koda mazan tabi batada laifi sabida tanada jiki ajiki, ka kuma yi yaudara wannan ma ha'inci ne babba da zalinci had'ida cin amanar zaman tare, banji dadi ba kuma wai harni ka mayar gaula ka kwasheni mukaje har soba yawon neman ka bayan gaka tare dani, gaskiya kazo da salon raini kuma babu abu da zan b'oyewa me martaba, ku shirya gobe har Baban Manga zamuje wurin me martaba shida kanshi shine zeyi shari'ar nan" d'agowa Ali yayi da sauri
"Dan Allah daddy karka mun haka ka rufa asirina wlhy me martaba ze iya tsinemun ka taimakamun ka rufa asirina mubar wannan maganar anan" kallonshi daddy yayi cikin takaici
"Idan kai bakasan haqqin d'an adam toni na sani, kaciwa yarinyar mutane zarafi itada iyayenta wlhy seka sani, nima akwai hukuncin dana tanadar maka me qwari semunje wurin me martaba" matsawa yayi kusada Baban Manga
"Baba dan Allah ka ceci rayuwata, bawai zuwa wurin me martaba din ba ne matsalar, wlhy nasan zab'in manga zebi cewa zeyi sena rabu da ita, ni kuwa wlhy bazan iya rayuwa babu manga ba, itace farin cikina tun a baya dan Allah ku taimakeni karku je da maganar nan wurin me martaba" Baban Manga ya kalleshi
"Lallai ka dade sosai kana bani akan yawan hidimarmu da kakeyi, nazata duk kanayine sabida tausayin manga, ashe kai munafiki ne kaine kasanya yarinya me juzari irin manga ta kasa sukuni ka siyar mata da nutsuwarta, ka sani bazan hanaka matarka ba indai tace ta zabi zama dakai, amma wlhy dazaran tace batayi seka saketa tunda babu wani adalci atattare dakai" Yaudai sega sarki me jiran gode yana rarrafe yana roqon gafara, Manga dai koci kanka batace masa ba yau shiru tamai harya ida magiyarsa, ta tashi ta wuce wurin Innoh dabatasan me ake ciki ba itada matan alhaji, sundai san anje kotu amma basusan labarin dake gudana ba, Baban manga mane daya shigo yake zayyane mata komai itadai matsayin ta na uwa nunawa baban manga tayi lallai abar manga ta komawa aurenta yafiye mata yawon zawarci anata ganin kedai......
Bayan isha kai tsaye Aliyu gidan baban manga ya wuce, suka gaisa tamkar ba komai yace dashi manga yakeso yae magana da ita Baban Manga yace
"Ali ai bazan hanaka ganin manga ba tana ciki ka shiga, d'akinta a tsakiya" godiya yayi ya shige ciki da sallamar shi, Innoh ya fara cin karo da ita ya sunkuya har qasa ya gaidata, mamakin sake masa fuskar datayi yake harya miqe ta dakatar dashi, ya koma ya sunkuya gyaran zamanta tayi saman kukerar tsuguno da take kai sannan tace
"Nasani Abinda kayi sam bame kyau bane kuma matsayin na mahaifiyar manga lallai banji dad'iba sam, amma abu d'aya nake roqon ka shine, naji ance ka dage akan zaka zauna da ita, to dan Allah idan kasan baso aranka na Manga ka sauwaqe mata tayi aurenta da wani, amma indai kasan zaka zauna lafiya da ita kakuma riqeta amana kaci gaba da rarrashinta nima zan tayaka" sunne kanshi yayi qasa
"Inshaa Allah innoh zan riqe Manga amana wlhy ina santa tsakani da Allah, wannan ma rashin tunani ne nayi kuma inshaa Allah hakan bazata qara faruwa ba" jinjina kanta tayi
"Kaje Allah yamaka Albarka tana d'akin tsakiya nanne nata" Ameen ya furta cikin jin dadin furu cinta ,sannan ya wuce ciki kai tsaye, yayi sallama a qofar d'akin daga ciki aka amsashi,batare datasan ko waye ba tace "Shigo" zabura tayi sanda ya qaraso cikin dakin, dukda yake doguwar rigar atamface ajikinta amma ba d'ankwali akanta, tsaye yayi yana kallonta harta rarumo hijab ta saka
"Mekazo yimun a d'aki?" matsowa yayi kusa da ita
"Hilwa dan Allah ki saurareni" kallonshi tayi sosai amma batayi magana ba
"Dan Allah Hilwa idan munje gun me martaba ki tallafi rayuwata kice kina sona kinaso ki zauna dani, Manga wlhy bazan rayu ba idan baki dan Allah kiji qaina" kallon sheqeqe ta masa
"Kasan Allah Aliyu, wlhy babu wani abu me kamada rayuwar aure dazanyi dakai har abada, bana sanka na tsaneka, na tsani ganinka, wlhy abisa umarnin daddy ma zan tsaya har wani aje sokoto, kasani wlhy qiri qiri zance dashi basonka araina aure kuma indai muddin ina numfashi an rabashi an gama, gwaramun inga gawata da inganni a d'akinka wlhy Aliyu, macuci irinka a mutanen dana tsana duniya banda shed'an bana biyunka a zuciyata, macuci kawai" matsawa yayi kusa da ita sosai ya riqe hannunta "Haba Hilwa anason mutum me yafiya dan Allah ki tallafi raina kinji" harara ta wurga masa
"Wlhy Abbas kayi kadan ka sake wasa da tunanina, kayi yanda kaso da rayuwata sanda banda enci amma yanzu kam wlhy nafi karfin ka kaji na gaya maka, ka sake mun hannu wlhy karnama rashin mutuncin daze sanyaka mamakin gaske" Jiki a mace ya saketa yace
"Hilwa ki tausayamun karki cutar dani" tsaki tayi ta shige ban dakin dake cikin bedroom din ta barshi tsaye, jiki ba qwari ya fito ya jua zuwa masaukinsa gaba daya ji yake tamkar ya zunduma ihu tsabar tashin hankali.......
Manga na zaune tana danna wayanta kiranshibya shigo rejecting tayi haka ya dinga kira tana rejecting har kusan so biyar, messega ya sending mata
"Dan girman Allah ki dauki wayana Hilwa" tsaki taja ta kashe wayan gaba daya, ana haka sega mamanta ta shigo d'akin zaune ta tashi tace
"Sannu innoh" tafada yayinda maman tasha mur
"Manga wato ke kinfi so ki kasance cikin tsinuwar Allah da mala'ikun sa ko? Ki sani wlhy nida kene labarin kince mijinki ya sakakeki ya qara zuwarmun, ke mahaukaciyar inace, ke mijinki tafiya yayi ya barki nu kuwa yanzu shekarunki ishirin da biyu a duniya ni kuwa shekaruna sunfi 30 banga iyayena ba, akan laifin dabasu sukayiba bakuma ni nayiba, tunda na aureshi akan bani yakeso ba wata er uwarshi yakeso ya kwasoni mukazo nan hukuncin kenan dayake mana nida iyayena da nashi iyayen, akwai baqin cikin dayafi ka zauna ka tara 'ya'ya tare da mutum amma ace ba sonka aranshi, har akan qiyayyar dayake maka dan an masa dole yabaro gidansu kaima ya sanya ka rabu da naka gidan, bansan halin da kowa nawa yake cikiba, ko iyayena suna raye ko suna mace, ki sani wlhy bazan yadda ki kashe aurenki ba dolene ki zauna da Ali Abbas koda bakyaso, kece nake saka ran zaki sadani da mahaifana, ke bakya ma kallon rayuwarmu bamuda dangi akusa damu sekace wasu mayu, maganar ta karshe da zan gaya miki itace, idan har kikace bakysasn mijinki kinaso araba auren to bani bake har abada kuma ban yafe miki ba" da sauri ta kalli Innoh, ita kuwa ta miqe ma tabar dakin, kukan kam ranar Manga tasha shi ba iyaka seka wacce akace gobe zaki mutu.......
Qurawa Ali Abbas ido me martaba yayi bayan gama jin bayanin daddy, sannan ya nisa ya d'aga wayarshi,fulani ya kira ba jimawa segata ta qaraso a fadar, zayyane mata komai yayi sannan yace