Sashe 23
Ali Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai akaji dadin dawowar Ibrahimou har wannan lokacin mahaifinshi duk yawan auren dayayi be haifi wani yaron ba, shishi kadaine agun me martab. Se bayan dasuka yi sati biyu agarin sannan Iro ya sanarwa mahaifinshi tarihin rayuwar dayayi a Nigeria da kuma wahalhalun da Manga tasha, tofa anan akeyinta domin kuwa tsohon nan gabaki d'aya yajawa Iro Allah ya isa inhar muddin be raba auren manga da Ali Abbas ba, acewar sa baya qaunar qasar Nigeria bare yabar jikarshi ta rayu acan da sunan aure, bayaga haka qasar Nigeria itace ta rabashi da yaronshi tsawon shekaru da dama, kazalika kuma jikarshi tasha wahala a gunsu, bama wannan ba shi Ali Abbas din daya bata wahala shekaru hudu yayi kadan ya moreta yanzu,iro yayi roqon duniya abu yaci tura, anmace baze koma Nigeria ba, sannan kuma ba wannan auren yaro ya aiko da takardar sakin Manga kawai, gashi bazeso ya qara sab'awa mahaifinshi ba akaro na barkatai....
Ko yaya zata kaya kuma a wannan taqaddamar,Allah masani,kudai ci gaba da bibiyar alqalamin yar galadanchi, en wattpadd u vote pllss,love ya all
Mom nu'aiym ce.
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS👑*
*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*
17
Manga kwance ta qurawa wayarta ido dake ta faman ringing,tanaso ta d'auka amma tanaso Ali Abbas ya gano tsananin kuskurenshi a gareta,tunda sukai waya dashi farkon zuwanta kusan sati biyu kenan bata d'aukar wayanshi, bata masan me ake cikiba har yau mahaifinta ya gagara sanar da ita hukuncin da me martaba ya yanke akan aurenta, lumshe idanta tayi zuciyar ta na harbawa da sauri da sauri duk ringin d'aya da wayar zatayi yana tafiya ne tare da harbawar zuciyarta, lallai tana qaunar Yaa Ali ba kadan ba amma yazatayi ya gano d'inbin laifukan daya aikata a gareta batare data nuna masa hakan ba, dolene ta nuna masa kuskurensa.
Ana haka suka shirya tafiya Agadez garin su mahaifiyarta wanda Innoh se d'auki takeyi akan zuwanta ta gaisa da mahaifanta bayan shekaru aru aru rabon data gansu,a bakin su Ammu (Mahaifiyar Baban Manga) taji labarin dukkaninsu suna nan a raye,ba qaramin farin cikin hakan tayi ba, har zuwa wannan lokacin sam Manga bata d'aukar wayar Ali Abbas.
Ranar wata alhamis suka d'auki hanyar agadez wanda ranar ma Ali Abbas ya kasa hakuri ya d'akko hanyar Niger shida abokinsa Zuhair sunyi sab'ani da su baban Manga ba wani nuna rashin mutunci suka karb'eshi seda ya huta yaci abinci me kyau ya kuma sha, sannan sarki ya aika aka kira masa su ya kalleshi kallon nutsuwa yace
"yaro kaine mijin Manga kace ko?" gyada kai Ali Abbas yayi cikeda girmamawa gayaran zama yayi shi sarkin sannan yace
"Labarin dukkanin abinda ya faru tsakanin ka da Manga yazo kunnena kuma sam banji dad'i ba bisa wannan na yanke hukuncin dana yanke game da zamanku ina fatan dai ka shirya rabuwa da itan kaman yanda na shard'anta muku sabida a yanda na d'auka lallai ko kotu sena kaika a raba auren nan tunda basonta kakeba, baya ga haka ni sam bana qaunar qasar ku sabida itace ta shiga tsakanina da d'ana d'aya tilo dana kedashi a duniya sannan kuma ta janyowa jikata jinina musibu iri iri,ina mai baka shawara kabi umarnina batare da gaddama ba domin kuwa duba da yanayin matsayinka sam baze hanani d'aukar qwaqwaran hukunci akanka ba" cikeda rud'u ya d'ago ya kalleshi idanshi harya kawo ruwa yace murya na rawa
"Ban gane wane hukunci ba Ranka ya dad'e,bansan wannan zancen ba" kallonsa sarki yae yayi dariya irinta manya
"Aliyu ka sani babbar matsalata bana sauya hukunci na, hakance ta sanya kaga Ibrahim yabar gida kuma shi na sanar dashi kaida Manga aurenku bame yiyuwa bane sam, se an raba auren tunkan su tafi Agadez sunsan da wannan har ita Mangar sabida haka ka kwana da shirin rabuwar ku daga nan ma bawai binka zatai ba,sakarmun jika zakayi ka qara gaba" kuka Ali Abbas ya sanya masa ya soma ban baki da neman taimako amma qememe sarkin nan ya kafe, haka ba yanda zeyi suka baro fadar zuciyar sa na masa zogi, mota suka shiga suka bar masarautar sannan seda suka hau titin sosai Zuhair yayi parking ya daura hannunshi daya a saman kafadar Ali Abbas daya dukar da kanshi yana sauke numfashi a hankali lokaci d'aya kuma hawayen baqin ciki suna zarya a kuncin sa
"Kayi hakuri sarkin musulmi, bakada wani abu a duniya daze maka shamaki da manga se bironka da takardarka dazaka rubuta mata saki idan har baka rubuta sakinba to kuwa babu wani alqali daze raba aurenka da Manga, abu d'aya ne kuwa ze taimakeka shine samo yardar da soyayyar Manga, bance kabi kowaba ya taimaka maka kaine da kanka zaka taimaki kanka, ka zama jajir taccen namiji meji da kanshi wanda ya iya sarrafa kowace irin mace, ka baiwa matarka kulawa, ka rarrasheta ka kuma janyota ajikinka, ka bata gata na musamman wanda t rasashi a baya ka shayar da ita zumar dabatasan ma akwai kafuwarta a duniya ba,ka bata soyayyaarka kakuma sota ka miqa mata ragamar rayuwarka" D'ago kanshi yayi ya dire rinannun jajayen idanunshi akan Zuhair ya had'iyi wani yawu me d'acin gaske wanda yake a daskare sannan yace
"Tayaya zan nemo soyayyarta bayan tana hannunsu, yaya zanyi in ganta harna nuna mata zallar qaunar danake mata?" murmushin yake zuhair yayi
"*AGADAZ* agadaz zamuje gunta Abbas bazamu saurarawa neman yardarta ba harse ta aminta damu" sauke qwayar idanshi yayi akan agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunshi yace
"Xamu iya zuwa yanzu?" jan kotar zuhair yayi seda suka hau titi da kyau sannan yace "Canma zamu da yardar Allah yanxunnan kuwa" batare da wani ya qara yin magana ba suka kama hanyar agadez....
*Niger republic agadaz*
Misalin k'arfe 8 na dare suka iso garin dayake da yalwar ni'ima da sanyi, me kyaun tsari d'aya daga cikin manyan garuruwan dake cikin birnin Niger...kai tsaye fada suka nema, tunda suka tinkari fadar qirjin Ali Abbas ke dokawa, haka kawai yake gani tamkar ya tab'a tako duga duganshi wannan fadar, sam ya kasa nutsuwa tabbas yasan wannan wurin kuma ya sani ya ziyarci wurin so kusan biyu ziyartar ma tare dame martaba da Ummu suka yita in hakane me kenan hakan ke nufi Manga er uwarsace? To amma ta ina?,bashida amsar wa ennan tambayoyin a haka akai musu iso wurin sarki babu shakka wannan sarkin yafi wancen karamci da komai domin kuwa bema buqaci sanin su waye ba haka ya sanya aka dinga hidima dasu, haka seda suka huta sannan ya kallesu yace
"Kai wannan dakace sunanka Ali Abbas kana kamanni da wacce na sani a qasarku da kuka baro, kodagacan kuke yola?" kallonshi Ali Abbas yayi yace
"Ea to daga sokoto muke gidan sarkin musulmi Muhammad Auwal ni d'ane a wurinsa kuma kiji a wurin Manga jikarka,sedai kam lallai iya indai ta gidan sarkin yola kake magana ba shakka ni dinnan jikan tane,itace ta haifi mahaifiyata ta cikina" murmushi ya sub'uce masa yace yana jinjina qudira ta ubangiji
"Lallai wannan auren naka da Manga had'i ne na Allah, naji labarin komai daga bakin mahaifiyarta, kuma naji hukuncin sarki akan aurenku, ni bazan hanashi iko da jikarshiba amma zan je da kaina na bashi shawara karya kuma aikata kuskuren daya aikata a baya ya bari har idan yarinyarce tace bataso, ita haryau ma batasan me ake ciki ba sabida ba wanda ya sanar mata, Iya dakake gani ai da ita da uwar mahaifiyar Maman wato uwar Inno uwarsu daya ubansu daya, na tabbatar kasan cewar er Niger ce a garin k'wanni to kaji hadin Allah ka auri er uwarka da jini batare dakun sani ba,yanzu kai dama d'ane awurin Adama?lallai wani ikon se mahalicci kaga yanzu wannan ma wani qarin danqon zumuncinne tunda yake basa zuwa muma haka sekace zumuncin nesa sedai idan akwai lalura su hadu da iya a k'wanni,amma rabon iya ko Adama danan garin inaga tunkan ka kai shekaru goma aduniya" wani sanyin d'adi yaji ya ziyarcesa ya saki wani lallausan murmushi koba komai ya sani se inda qarfin iya ya qare wurin ganin anbarshi da Manga Allah ya saka mata san auren zumunci bare kuma uwa uba shine d'an tsakiyar tsoron kanta afagen lele
"Allah ya qara d'aukaka hakane, zuwan mu nan nakeji ajikina tamkar na tab'a zuwa nan wurin ashe banyi kuskureba gida nazo, ko zan iya ganin Manga?" murmushi sarkin yayi ya gano Ali babu komai da kowa a ranshi se Manga yace bayan ya miqe fadawa sun kareshi da manya manyan rigunansu
"Ku masa iso a masaukin baqi, kuma jekadiya ta kai Manga gareshi cikin awa d'aya" Godiya ya dinga yi har sarkin ya b'acewa ganinsa sanan ya qamqame Zuhair yana ihun murna yace
"Anzo gurin abokina wlhy gida nazo, wancen dattijon be isa ya hanani matana ba wlhy" murmushi zuhair yayi yace "Kai gadanga bafa kada kirki wlhy ni tashi muje kaji kar wani ya ganka" ba musu ya tashi suka fita.....
*Bayan awa daya*
Zaune suke a babban parlor dake bangaren masaukin na baqi, a yanda suka kula anan zasu kwana hira sukeyi jefi jefi na al'a dun qasar Niger, suna mamakin yanayin al'adun nasu acewarsu kowane tsuntsu kukan gidansu yakeyi, ko kalar cimarsu da Niger iri daban daban suko maggie be wani dame suba a girki, da sallamarta ta shigo d'akin jakadiyar da wata mata sun rakota se zuba qamshi takeyi cikin shiga irinta 'ya'yan sarakuna,se kirarari suke mata
"Takawarki lafiya Rangida Manga,er sarki jikar sarki, matar sarki kuma....takawar ki lafiya me farin jini, anyi farar haihuwa kuma kema farar zakiyi inshaa Allah" ya mutsa fuska manga tayi ta tsani wannan ihun dasuke mata aka wanda ita sam bata gane komai ta kallesu a wahalce
Ko yaya zata kaya kuma a wannan taqaddamar,Allah masani,kudai ci gaba da bibiyar alqalamin yar galadanchi, en wattpadd u vote pllss,love ya all
Mom nu'aiym ce.
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS👑*
*Sadaukarwa gareki qawa ta gari Fulany saddy*
17
Manga kwance ta qurawa wayarta ido dake ta faman ringing,tanaso ta d'auka amma tanaso Ali Abbas ya gano tsananin kuskurenshi a gareta,tunda sukai waya dashi farkon zuwanta kusan sati biyu kenan bata d'aukar wayanshi, bata masan me ake cikiba har yau mahaifinta ya gagara sanar da ita hukuncin da me martaba ya yanke akan aurenta, lumshe idanta tayi zuciyar ta na harbawa da sauri da sauri duk ringin d'aya da wayar zatayi yana tafiya ne tare da harbawar zuciyarta, lallai tana qaunar Yaa Ali ba kadan ba amma yazatayi ya gano d'inbin laifukan daya aikata a gareta batare data nuna masa hakan ba, dolene ta nuna masa kuskurensa.
Ana haka suka shirya tafiya Agadez garin su mahaifiyarta wanda Innoh se d'auki takeyi akan zuwanta ta gaisa da mahaifanta bayan shekaru aru aru rabon data gansu,a bakin su Ammu (Mahaifiyar Baban Manga) taji labarin dukkaninsu suna nan a raye,ba qaramin farin cikin hakan tayi ba, har zuwa wannan lokacin sam Manga bata d'aukar wayar Ali Abbas.
Ranar wata alhamis suka d'auki hanyar agadez wanda ranar ma Ali Abbas ya kasa hakuri ya d'akko hanyar Niger shida abokinsa Zuhair sunyi sab'ani da su baban Manga ba wani nuna rashin mutunci suka karb'eshi seda ya huta yaci abinci me kyau ya kuma sha, sannan sarki ya aika aka kira masa su ya kalleshi kallon nutsuwa yace
"yaro kaine mijin Manga kace ko?" gyada kai Ali Abbas yayi cikeda girmamawa gayaran zama yayi shi sarkin sannan yace
"Labarin dukkanin abinda ya faru tsakanin ka da Manga yazo kunnena kuma sam banji dad'i ba bisa wannan na yanke hukuncin dana yanke game da zamanku ina fatan dai ka shirya rabuwa da itan kaman yanda na shard'anta muku sabida a yanda na d'auka lallai ko kotu sena kaika a raba auren nan tunda basonta kakeba, baya ga haka ni sam bana qaunar qasar ku sabida itace ta shiga tsakanina da d'ana d'aya tilo dana kedashi a duniya sannan kuma ta janyowa jikata jinina musibu iri iri,ina mai baka shawara kabi umarnina batare da gaddama ba domin kuwa duba da yanayin matsayinka sam baze hanani d'aukar qwaqwaran hukunci akanka ba" cikeda rud'u ya d'ago ya kalleshi idanshi harya kawo ruwa yace murya na rawa
"Ban gane wane hukunci ba Ranka ya dad'e,bansan wannan zancen ba" kallonsa sarki yae yayi dariya irinta manya
"Aliyu ka sani babbar matsalata bana sauya hukunci na, hakance ta sanya kaga Ibrahim yabar gida kuma shi na sanar dashi kaida Manga aurenku bame yiyuwa bane sam, se an raba auren tunkan su tafi Agadez sunsan da wannan har ita Mangar sabida haka ka kwana da shirin rabuwar ku daga nan ma bawai binka zatai ba,sakarmun jika zakayi ka qara gaba" kuka Ali Abbas ya sanya masa ya soma ban baki da neman taimako amma qememe sarkin nan ya kafe, haka ba yanda zeyi suka baro fadar zuciyar sa na masa zogi, mota suka shiga suka bar masarautar sannan seda suka hau titin sosai Zuhair yayi parking ya daura hannunshi daya a saman kafadar Ali Abbas daya dukar da kanshi yana sauke numfashi a hankali lokaci d'aya kuma hawayen baqin ciki suna zarya a kuncin sa
"Kayi hakuri sarkin musulmi, bakada wani abu a duniya daze maka shamaki da manga se bironka da takardarka dazaka rubuta mata saki idan har baka rubuta sakinba to kuwa babu wani alqali daze raba aurenka da Manga, abu d'aya ne kuwa ze taimakeka shine samo yardar da soyayyar Manga, bance kabi kowaba ya taimaka maka kaine da kanka zaka taimaki kanka, ka zama jajir taccen namiji meji da kanshi wanda ya iya sarrafa kowace irin mace, ka baiwa matarka kulawa, ka rarrasheta ka kuma janyota ajikinka, ka bata gata na musamman wanda t rasashi a baya ka shayar da ita zumar dabatasan ma akwai kafuwarta a duniya ba,ka bata soyayyaarka kakuma sota ka miqa mata ragamar rayuwarka" D'ago kanshi yayi ya dire rinannun jajayen idanunshi akan Zuhair ya had'iyi wani yawu me d'acin gaske wanda yake a daskare sannan yace
"Tayaya zan nemo soyayyarta bayan tana hannunsu, yaya zanyi in ganta harna nuna mata zallar qaunar danake mata?" murmushin yake zuhair yayi
"*AGADAZ* agadaz zamuje gunta Abbas bazamu saurarawa neman yardarta ba harse ta aminta damu" sauke qwayar idanshi yayi akan agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunshi yace
"Xamu iya zuwa yanzu?" jan kotar zuhair yayi seda suka hau titi da kyau sannan yace "Canma zamu da yardar Allah yanxunnan kuwa" batare da wani ya qara yin magana ba suka kama hanyar agadez....
*Niger republic agadaz*
Misalin k'arfe 8 na dare suka iso garin dayake da yalwar ni'ima da sanyi, me kyaun tsari d'aya daga cikin manyan garuruwan dake cikin birnin Niger...kai tsaye fada suka nema, tunda suka tinkari fadar qirjin Ali Abbas ke dokawa, haka kawai yake gani tamkar ya tab'a tako duga duganshi wannan fadar, sam ya kasa nutsuwa tabbas yasan wannan wurin kuma ya sani ya ziyarci wurin so kusan biyu ziyartar ma tare dame martaba da Ummu suka yita in hakane me kenan hakan ke nufi Manga er uwarsace? To amma ta ina?,bashida amsar wa ennan tambayoyin a haka akai musu iso wurin sarki babu shakka wannan sarkin yafi wancen karamci da komai domin kuwa bema buqaci sanin su waye ba haka ya sanya aka dinga hidima dasu, haka seda suka huta sannan ya kallesu yace
"Kai wannan dakace sunanka Ali Abbas kana kamanni da wacce na sani a qasarku da kuka baro, kodagacan kuke yola?" kallonshi Ali Abbas yayi yace
"Ea to daga sokoto muke gidan sarkin musulmi Muhammad Auwal ni d'ane a wurinsa kuma kiji a wurin Manga jikarka,sedai kam lallai iya indai ta gidan sarkin yola kake magana ba shakka ni dinnan jikan tane,itace ta haifi mahaifiyata ta cikina" murmushi ya sub'uce masa yace yana jinjina qudira ta ubangiji
"Lallai wannan auren naka da Manga had'i ne na Allah, naji labarin komai daga bakin mahaifiyarta, kuma naji hukuncin sarki akan aurenku, ni bazan hanashi iko da jikarshiba amma zan je da kaina na bashi shawara karya kuma aikata kuskuren daya aikata a baya ya bari har idan yarinyarce tace bataso, ita haryau ma batasan me ake ciki ba sabida ba wanda ya sanar mata, Iya dakake gani ai da ita da uwar mahaifiyar Maman wato uwar Inno uwarsu daya ubansu daya, na tabbatar kasan cewar er Niger ce a garin k'wanni to kaji hadin Allah ka auri er uwarka da jini batare dakun sani ba,yanzu kai dama d'ane awurin Adama?lallai wani ikon se mahalicci kaga yanzu wannan ma wani qarin danqon zumuncinne tunda yake basa zuwa muma haka sekace zumuncin nesa sedai idan akwai lalura su hadu da iya a k'wanni,amma rabon iya ko Adama danan garin inaga tunkan ka kai shekaru goma aduniya" wani sanyin d'adi yaji ya ziyarcesa ya saki wani lallausan murmushi koba komai ya sani se inda qarfin iya ya qare wurin ganin anbarshi da Manga Allah ya saka mata san auren zumunci bare kuma uwa uba shine d'an tsakiyar tsoron kanta afagen lele
"Allah ya qara d'aukaka hakane, zuwan mu nan nakeji ajikina tamkar na tab'a zuwa nan wurin ashe banyi kuskureba gida nazo, ko zan iya ganin Manga?" murmushi sarkin yayi ya gano Ali babu komai da kowa a ranshi se Manga yace bayan ya miqe fadawa sun kareshi da manya manyan rigunansu
"Ku masa iso a masaukin baqi, kuma jekadiya ta kai Manga gareshi cikin awa d'aya" Godiya ya dinga yi har sarkin ya b'acewa ganinsa sanan ya qamqame Zuhair yana ihun murna yace
"Anzo gurin abokina wlhy gida nazo, wancen dattijon be isa ya hanani matana ba wlhy" murmushi zuhair yayi yace "Kai gadanga bafa kada kirki wlhy ni tashi muje kaji kar wani ya ganka" ba musu ya tashi suka fita.....
*Bayan awa daya*
Zaune suke a babban parlor dake bangaren masaukin na baqi, a yanda suka kula anan zasu kwana hira sukeyi jefi jefi na al'a dun qasar Niger, suna mamakin yanayin al'adun nasu acewarsu kowane tsuntsu kukan gidansu yakeyi, ko kalar cimarsu da Niger iri daban daban suko maggie be wani dame suba a girki, da sallamarta ta shigo d'akin jakadiyar da wata mata sun rakota se zuba qamshi takeyi cikin shiga irinta 'ya'yan sarakuna,se kirarari suke mata
"Takawarki lafiya Rangida Manga,er sarki jikar sarki, matar sarki kuma....takawar ki lafiya me farin jini, anyi farar haihuwa kuma kema farar zakiyi inshaa Allah" ya mutsa fuska manga tayi ta tsani wannan ihun dasuke mata aka wanda ita sam bata gane komai ta kallesu a wahalce