Sashe 11
Ali Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hudaisa fa?" ya buqaci sani sadda kanta qasa tayi tace "Tana d'akinta batada lafiya ne tun bayan fitanka" kai tsaye d'akinta ya wuce ya tarar tana bacci alamun ta samu sauqi, be tashe taba yabar dakin zuwa dakinshi, se wuraren 9 ya qara zuwa ya tarar ta tashi tayi salloli ma tana cin abinci murmurshi ya sakar mata
"Huddy na akace bakida lafiya ya jikinki,nashigo d'azu kina bacci, nace bazan tasheki ba" murmushi tayi tace
"Laa ai naji sauqi kuwa Abbi, karka damu damafa kainane yake mun ciwo nasan stress ne na aiki" jinjina kanshi yayi
"Ki huta plss baby, get well soon" murmushi tamasa sannan tace
"Ance kunfita tare da Manga tun safe amma ko yanzu na tambayi yalwa tace dani bata dawo ba ita while kai kuma tun magrib ka dawo,ban nemeta bane nasan kuna tare, wani irin tashin hankali yashiga lokaci d'aya hakan ya nuna a fuskarsa
"Haba hudaisa,wannan wane irin rashin hankaline?? Ina zanje da ita tun safe har yanzu ni city campus na ajiyeta tun safennan, yarinyar nan zataci qaniyarta a hannuna, wato yawo ta tsira ko,ke kuma tsabar sakarci bazaki nemeta quater after 9 fa yanzu" shiru tayi tana saurarenshi harya kai aya sannan tace
"Too Abbi ya zanyi nikam? Kana ganin fa banida lafiya, kumama nasan bata sabyin hakan ba,and tunkan magrib nake bacci tashina kenan na tashi da yunwa sosai" tsaki yaja
"Maza kiramun ita a waya" janyo wayarta tayi tana mamakin wannan masifan da yake ita a en kwanakinnan tana mamakin abinda ke damunshi abu qalilan ya saka jaraba, sallama tajiyo tunkan tayi dialing number d'in, Manga ce ta shigo yalwa ta sanar mata huddy batada lafiya....yanayin sa kad'ai ya tabbatar mata ba wasa a lamuransa haka kurun ta tsinci kanta da tsoronsa da faduwar gaba me tsanani, sunkuyawa tace
"Yaa Ali ina wuni?" be ansaba se kallonta da yake cikeda masifa, dubanta ta mayar ga huddy
"Auntu huddy ya jikin, ashe bakida lafiya wlhy ban saniba yanzu yelwa ke sanar dani" murmushi tayi
"Naji sauqi hafsat sosai fa, ciwon kaine kawai yelwa ke d'aga muku hankali karki damu" miqewa tayi ganin Ali na cikin d'akin
"Allah ya baki lafiya Aunty zan dawo anjima" tana kaiwa qofa yace cikin tsawa
"Ke manga zonan" da qyar ta had'iyi yawu sannan ta juyo ta tsaya kawai
"Daga ina kike tun safe dakika fita school se yanzu karfe taravya gota kike dawowa?" d'agowa tayi sukayi ido biyu tamasa banza, ga mamakin ta saukar mari taji a kuncinta
"Da wani shegen nake magana anan badake ba ehe,nace gidan uban wa kikaje tun safe?" dafe wurin tayi sabida ba shakka taji azaba, sannan tace cikin kuka
"Lowcost na tafi gidansu bilkisu" qara yamutse fuska yae "Wakika tambaya izini kanki tafi, kuma wayema ya gayamiki ana kaiwa dare idan an fita, wani sabon iskanci kikeji ko eye?" duqawa tayi "Kayi hakuri yaa Ali inshaa Allah bazan qara ba, yayanta ne ya tsayar dani akan ze dawo dani gida kuma se be dawoba se yanzu" wani tashin hankali ya kuma shiga jin an ambaci Namiji
"Wato tsbar kin rainani namiji ya kawoki gida kuma kike gayamun kanki tsaye ko, an gaya miki cewar haka matan aure sukeyi ko kin manta cewar da aure a kanki" cikin sanyi huddy tace
"Abbin Ameer manga fa batada yawo, tunda yaune karanta na farko nama laifi kayi zan mata magana bazata qaraba in Allah ya yarda" tsaki yaja fuuuu yabar d'akin, mamakin Huddy kullum qaruwa yakeyi akan lamarin Ali Abbas sekace wanda akaiwa turaren masifa dama ta sani batace dashi bata dawo ba duk ita ta janyo mata mari, lallashin manga dake kuka tahau yi, sannan ta mata fad'a akan fita ba'asan inda tajeba ba kuma neman izini kazalika takai har dare irin wannan, hakiri dai ta bayar sannan ta tashi zuwa d'akin ta, kuka kam tashashi ko Ameer bata d'akko ba lallai ma wannan mutumin yazo da salon raini, amma zata magance matsalar ne dole......K'ofar da aka bude ne ya mayarda hankalonta wurin shine ya shigo mata d'akinta bayama tsoron muna funcin gidan sarauta, zabura tayi zata saka hijab yayi azamar riqota gabaki daya ya mannata jikinshi
"Kinyi kadan ki hanani ganin matana a duk yanda naso, wazaki sakawa hijab" kwatar kanta takeso tayi amma ta kasa sabida yanayin riqon daya mata kuka tasomayi
"Bazan taba zama dakai matsayin miji ba wlhy, mugu kawai" sassauta riqon daya mata yayi
"Haba Manga, mesa bazaki rungumi qaddarar datazo miki ba?, ki taimakamun mu rufawa juna asiri mu gayawa su daddy halin damuke ciki,idan kunyar huddy kikeji nina miki alqawarin zanma raba muku gida zan kaiki gidana na arqillah" dariya ma yabata ta kalleshi sheqeqe
"Yaa Ali bazaka gane bane wai kai? Wlhy na tsaneka tsana mafi muni, mutumin daze wulakantar da iyalanshi ba abin so bane, bana burin ma zauna dakai na haifi d'a me irin mugun halinka, bana kuma san ganin koda fuskarka ne, gidan nan ma dan ba yyanda zanyi ne dabazan zauna aciki ba wlhy, na gode Allah sauramun sati biyu na soma exams ina kammalawa na barka da gidanka da komai naka har abada, abu na gaba dazan fada maka shine, wlhy ko kanaso ko bakaso seka sakeni, kota ruwa kota tsaki, kota masifa kai koma ta meye sabida bana sanka bana san me sanka na tsaneka, Allah a baki fir'auna azuci kawai" shiru yana mamakin Manga ko sanda yasan batada nustuwa batada rashin kunya lallai wannan abin ya girmi tunaninsa gaba d'aya be zata haka zata masa ba, qwace jikinta tayi
"kafitarmun daga d'aki koni na fita" ta fad'a a qufule idanta ya qanqance yayi jajir tsabar masifa, haka ya fice gwiwa a sace yabar d'akin lallai Ali yaga Ali kenan....
*Bayan wata daya da sati biyu*
Har wannan lokacin kullum masifa dayace, Manga san bata sake ma gadanga ta tsaneshi sosai bata kosan ganin shi arayuwa, gashi wannan ne last semester dinta harta gama project dinta da komai, gashi ta kammala exams tana shirin tafiya kd ...........
A zaune ta sameshi gaban fulani yayi shiru ya sadda kai ita d'inma ba magana take ba, dama ta saba ganinsu a haka so bata wani damuba, kai tsaye wurin fulani ta wuce ta matsa jikinta sosai ta kwanta ta daura kanta saman cinyar fulany, dariya tayi tace
"Wai Auta mesa bakyajin kunyane, yanzu sabida Allah idan kika qara sani fa iehn" dariya tayi
"Kai Haba ummu, ni yanzu bakiyi missing dinaba dan Allah, tunda fa na fara exams ban hau cinyaba haka ake auta?" dariya tayi sosai tace "To Auta kwanta abinki aike 'yace daga Allah bata biyunki" murmushi tayi tace
"Ummu yanzu a misali Gadanga ya dawo,kuma ku gane yanada rai da lafiya haka kawai ya gujeni, amma yana dawowa yace ze tafi dani ni matarsace zaki yadda ki bada autanki?" mumurshi tayi
" Hmm Auta kenan ai bari kiji, indai hakan tafaru wlhy kotu zata rabani dashi, cutarwa kenanfa, ai da ranshi da lafiyarshi indai yanada hankali baze soma aikata hakan ba, kedai kawai ki riqa adu'a kinji, lokaci kuma yayi dazaki dena zancen wannan mutumin ki fuskanci rayuwarki araba auren kawai nina qosa inga en jikokina" dariya tayi tace
"Ai inshaa Allah ummu idan naje kaduna zanje dasu daddy araba auren, ni kaina yanzu bana ma sanshi ina dai masa fatan alkhairi in kuma ya mutu Allah jikanshi" shafa kanta fulani tayi "Ameen Auta Allah ya miki zab'i mafi alkhairi Ameen" kan wani yayi magana sega qanwar Ummu nan hajiya mariya tashigo da sallamarta, matsawa tayi kusa dasu ta d'akawa Manga duka a cinya, ja'irar yarinya maza ki tashi karki qarasa mana ita, kai yanzu Ali kana kallo zaka bar wannan gandamemiyar saman cinya" murmushi yayi yace
"Ni Umma banmasan yanda akai wannan tazama autaba" kallonshi tayi tace
"To ai Ali tunda Hafsat ta rasu Yaya fulani take cikin damuwa, duk inda taga hafsa kuwa zakaga ta liqewa santa, wannan autar kuwa tace ta maye mata gurbin hafsan ta" da rashin fahimta ya kalleta
"Wace hafsat ce ta rasu wai Umma?" murmushi tayi tace
"Ali akwai mantuwa shiyasa akace uwa uwace, 'ya macen da Allah ya baiwa Yaya fulani qwaya d'aya akeji da ita tamkar qurjin gwiwa Allah ya mata rasuwa tunda tayi baqon dauro shine fa kaga dukta damu tanasan mace, kai harka manta hafsa kenan, koda yake bakazowa qasarba harta rasu wataqil a hoto kawai ka ganta" gabaki d'aya mamaki ya bayyana a fuskarsa yace
"Wlhy umma ban tab'a sanin Ummu ta haifi 'ya mace ba wai har ta rasu, babu wanda ya sanar dani wannan maganr har ita" itama tayi mamakin jin maganar amma seta kawai da kanta gefe d'aya kurun ita kuwa umma mamaki tashigayi yanda duk kuka zauna da ummu seta maka zancen marigayiya hafsa amma ace wai Ali be sani ba, lallai ma akwai rashin adalci
"yanzu ummu ko in kulan dakike nunawa Ali harya kai nan, qanwar shi ahaifeta be sani ba tayi shekaru uku a duniya kuma harta mutu be sani ba, gaskia yaya fulani ki sauya wannan kunyar kema shaidace iyayenmu ba haka suka miki ba koda kike ta fari kuwa" bata daice komai ba sabida itama mamaki take ace wai be sani ba, tama kula har qwalla yayi dayaji maganar ita kuwa harga Allah dalilinta na qara shareshi harda rashin gaisuwar dabe mata ba sanda Hafsat ta rasu, bata daice qalaba har mariya ta gama mai bayani ya tashi abubuwa biyu suka masa tsaye, na farko zantukan manga da ummu, na biyu zancen qanwarsa dabe masan da ita ba arayuwa.........
*Kaduna Nigeria*
Tunda Manga ta dawo take shirye shiryen zuwa court araba auren batare da Ali ya sani ba, ana i gobe zaman court d'in Huddy ta sanar masa, ai haukace mata yasoyi, kuma da qyar 4 na asuba nayi yace mata zashi kaduna, bata tsaidashi ba se adu'a data mishi taji komai tun a ranar daya bi manga dakinta sanda batada lafiya, daganan ta soma bibiyars u harta gano shine mijin Manga na zahiri kuma tabibiyi diary d'inshi daya rubuta komai koda ya mutu, tasha kuka kam amma yazatayi ita lafiyarta ma take nema gata da ciki wata uku, tasan arina tadaice bazata nuna masa ta sani ba tunda shima yamata biriss ........
"Huddy na akace bakida lafiya ya jikinki,nashigo d'azu kina bacci, nace bazan tasheki ba" murmushi tayi tace
"Laa ai naji sauqi kuwa Abbi, karka damu damafa kainane yake mun ciwo nasan stress ne na aiki" jinjina kanshi yayi
"Ki huta plss baby, get well soon" murmushi tamasa sannan tace
"Ance kunfita tare da Manga tun safe amma ko yanzu na tambayi yalwa tace dani bata dawo ba ita while kai kuma tun magrib ka dawo,ban nemeta bane nasan kuna tare, wani irin tashin hankali yashiga lokaci d'aya hakan ya nuna a fuskarsa
"Haba hudaisa,wannan wane irin rashin hankaline?? Ina zanje da ita tun safe har yanzu ni city campus na ajiyeta tun safennan, yarinyar nan zataci qaniyarta a hannuna, wato yawo ta tsira ko,ke kuma tsabar sakarci bazaki nemeta quater after 9 fa yanzu" shiru tayi tana saurarenshi harya kai aya sannan tace
"Too Abbi ya zanyi nikam? Kana ganin fa banida lafiya, kumama nasan bata sabyin hakan ba,and tunkan magrib nake bacci tashina kenan na tashi da yunwa sosai" tsaki yaja
"Maza kiramun ita a waya" janyo wayarta tayi tana mamakin wannan masifan da yake ita a en kwanakinnan tana mamakin abinda ke damunshi abu qalilan ya saka jaraba, sallama tajiyo tunkan tayi dialing number d'in, Manga ce ta shigo yalwa ta sanar mata huddy batada lafiya....yanayin sa kad'ai ya tabbatar mata ba wasa a lamuransa haka kurun ta tsinci kanta da tsoronsa da faduwar gaba me tsanani, sunkuyawa tace
"Yaa Ali ina wuni?" be ansaba se kallonta da yake cikeda masifa, dubanta ta mayar ga huddy
"Auntu huddy ya jikin, ashe bakida lafiya wlhy ban saniba yanzu yelwa ke sanar dani" murmushi tayi
"Naji sauqi hafsat sosai fa, ciwon kaine kawai yelwa ke d'aga muku hankali karki damu" miqewa tayi ganin Ali na cikin d'akin
"Allah ya baki lafiya Aunty zan dawo anjima" tana kaiwa qofa yace cikin tsawa
"Ke manga zonan" da qyar ta had'iyi yawu sannan ta juyo ta tsaya kawai
"Daga ina kike tun safe dakika fita school se yanzu karfe taravya gota kike dawowa?" d'agowa tayi sukayi ido biyu tamasa banza, ga mamakin ta saukar mari taji a kuncinta
"Da wani shegen nake magana anan badake ba ehe,nace gidan uban wa kikaje tun safe?" dafe wurin tayi sabida ba shakka taji azaba, sannan tace cikin kuka
"Lowcost na tafi gidansu bilkisu" qara yamutse fuska yae "Wakika tambaya izini kanki tafi, kuma wayema ya gayamiki ana kaiwa dare idan an fita, wani sabon iskanci kikeji ko eye?" duqawa tayi "Kayi hakuri yaa Ali inshaa Allah bazan qara ba, yayanta ne ya tsayar dani akan ze dawo dani gida kuma se be dawoba se yanzu" wani tashin hankali ya kuma shiga jin an ambaci Namiji
"Wato tsbar kin rainani namiji ya kawoki gida kuma kike gayamun kanki tsaye ko, an gaya miki cewar haka matan aure sukeyi ko kin manta cewar da aure a kanki" cikin sanyi huddy tace
"Abbin Ameer manga fa batada yawo, tunda yaune karanta na farko nama laifi kayi zan mata magana bazata qaraba in Allah ya yarda" tsaki yaja fuuuu yabar d'akin, mamakin Huddy kullum qaruwa yakeyi akan lamarin Ali Abbas sekace wanda akaiwa turaren masifa dama ta sani batace dashi bata dawo ba duk ita ta janyo mata mari, lallashin manga dake kuka tahau yi, sannan ta mata fad'a akan fita ba'asan inda tajeba ba kuma neman izini kazalika takai har dare irin wannan, hakiri dai ta bayar sannan ta tashi zuwa d'akin ta, kuka kam tashashi ko Ameer bata d'akko ba lallai ma wannan mutumin yazo da salon raini, amma zata magance matsalar ne dole......K'ofar da aka bude ne ya mayarda hankalonta wurin shine ya shigo mata d'akinta bayama tsoron muna funcin gidan sarauta, zabura tayi zata saka hijab yayi azamar riqota gabaki daya ya mannata jikinshi
"Kinyi kadan ki hanani ganin matana a duk yanda naso, wazaki sakawa hijab" kwatar kanta takeso tayi amma ta kasa sabida yanayin riqon daya mata kuka tasomayi
"Bazan taba zama dakai matsayin miji ba wlhy, mugu kawai" sassauta riqon daya mata yayi
"Haba Manga, mesa bazaki rungumi qaddarar datazo miki ba?, ki taimakamun mu rufawa juna asiri mu gayawa su daddy halin damuke ciki,idan kunyar huddy kikeji nina miki alqawarin zanma raba muku gida zan kaiki gidana na arqillah" dariya ma yabata ta kalleshi sheqeqe
"Yaa Ali bazaka gane bane wai kai? Wlhy na tsaneka tsana mafi muni, mutumin daze wulakantar da iyalanshi ba abin so bane, bana burin ma zauna dakai na haifi d'a me irin mugun halinka, bana kuma san ganin koda fuskarka ne, gidan nan ma dan ba yyanda zanyi ne dabazan zauna aciki ba wlhy, na gode Allah sauramun sati biyu na soma exams ina kammalawa na barka da gidanka da komai naka har abada, abu na gaba dazan fada maka shine, wlhy ko kanaso ko bakaso seka sakeni, kota ruwa kota tsaki, kota masifa kai koma ta meye sabida bana sanka bana san me sanka na tsaneka, Allah a baki fir'auna azuci kawai" shiru yana mamakin Manga ko sanda yasan batada nustuwa batada rashin kunya lallai wannan abin ya girmi tunaninsa gaba d'aya be zata haka zata masa ba, qwace jikinta tayi
"kafitarmun daga d'aki koni na fita" ta fad'a a qufule idanta ya qanqance yayi jajir tsabar masifa, haka ya fice gwiwa a sace yabar d'akin lallai Ali yaga Ali kenan....
*Bayan wata daya da sati biyu*
Har wannan lokacin kullum masifa dayace, Manga san bata sake ma gadanga ta tsaneshi sosai bata kosan ganin shi arayuwa, gashi wannan ne last semester dinta harta gama project dinta da komai, gashi ta kammala exams tana shirin tafiya kd ...........
A zaune ta sameshi gaban fulani yayi shiru ya sadda kai ita d'inma ba magana take ba, dama ta saba ganinsu a haka so bata wani damuba, kai tsaye wurin fulani ta wuce ta matsa jikinta sosai ta kwanta ta daura kanta saman cinyar fulany, dariya tayi tace
"Wai Auta mesa bakyajin kunyane, yanzu sabida Allah idan kika qara sani fa iehn" dariya tayi
"Kai Haba ummu, ni yanzu bakiyi missing dinaba dan Allah, tunda fa na fara exams ban hau cinyaba haka ake auta?" dariya tayi sosai tace "To Auta kwanta abinki aike 'yace daga Allah bata biyunki" murmushi tayi tace
"Ummu yanzu a misali Gadanga ya dawo,kuma ku gane yanada rai da lafiya haka kawai ya gujeni, amma yana dawowa yace ze tafi dani ni matarsace zaki yadda ki bada autanki?" mumurshi tayi
" Hmm Auta kenan ai bari kiji, indai hakan tafaru wlhy kotu zata rabani dashi, cutarwa kenanfa, ai da ranshi da lafiyarshi indai yanada hankali baze soma aikata hakan ba, kedai kawai ki riqa adu'a kinji, lokaci kuma yayi dazaki dena zancen wannan mutumin ki fuskanci rayuwarki araba auren kawai nina qosa inga en jikokina" dariya tayi tace
"Ai inshaa Allah ummu idan naje kaduna zanje dasu daddy araba auren, ni kaina yanzu bana ma sanshi ina dai masa fatan alkhairi in kuma ya mutu Allah jikanshi" shafa kanta fulani tayi "Ameen Auta Allah ya miki zab'i mafi alkhairi Ameen" kan wani yayi magana sega qanwar Ummu nan hajiya mariya tashigo da sallamarta, matsawa tayi kusa dasu ta d'akawa Manga duka a cinya, ja'irar yarinya maza ki tashi karki qarasa mana ita, kai yanzu Ali kana kallo zaka bar wannan gandamemiyar saman cinya" murmushi yayi yace
"Ni Umma banmasan yanda akai wannan tazama autaba" kallonshi tayi tace
"To ai Ali tunda Hafsat ta rasu Yaya fulani take cikin damuwa, duk inda taga hafsa kuwa zakaga ta liqewa santa, wannan autar kuwa tace ta maye mata gurbin hafsan ta" da rashin fahimta ya kalleta
"Wace hafsat ce ta rasu wai Umma?" murmushi tayi tace
"Ali akwai mantuwa shiyasa akace uwa uwace, 'ya macen da Allah ya baiwa Yaya fulani qwaya d'aya akeji da ita tamkar qurjin gwiwa Allah ya mata rasuwa tunda tayi baqon dauro shine fa kaga dukta damu tanasan mace, kai harka manta hafsa kenan, koda yake bakazowa qasarba harta rasu wataqil a hoto kawai ka ganta" gabaki d'aya mamaki ya bayyana a fuskarsa yace
"Wlhy umma ban tab'a sanin Ummu ta haifi 'ya mace ba wai har ta rasu, babu wanda ya sanar dani wannan maganr har ita" itama tayi mamakin jin maganar amma seta kawai da kanta gefe d'aya kurun ita kuwa umma mamaki tashigayi yanda duk kuka zauna da ummu seta maka zancen marigayiya hafsa amma ace wai Ali be sani ba, lallai ma akwai rashin adalci
"yanzu ummu ko in kulan dakike nunawa Ali harya kai nan, qanwar shi ahaifeta be sani ba tayi shekaru uku a duniya kuma harta mutu be sani ba, gaskia yaya fulani ki sauya wannan kunyar kema shaidace iyayenmu ba haka suka miki ba koda kike ta fari kuwa" bata daice komai ba sabida itama mamaki take ace wai be sani ba, tama kula har qwalla yayi dayaji maganar ita kuwa harga Allah dalilinta na qara shareshi harda rashin gaisuwar dabe mata ba sanda Hafsat ta rasu, bata daice qalaba har mariya ta gama mai bayani ya tashi abubuwa biyu suka masa tsaye, na farko zantukan manga da ummu, na biyu zancen qanwarsa dabe masan da ita ba arayuwa.........
*Kaduna Nigeria*
Tunda Manga ta dawo take shirye shiryen zuwa court araba auren batare da Ali ya sani ba, ana i gobe zaman court d'in Huddy ta sanar masa, ai haukace mata yasoyi, kuma da qyar 4 na asuba nayi yace mata zashi kaduna, bata tsaidashi ba se adu'a data mishi taji komai tun a ranar daya bi manga dakinta sanda batada lafiya, daganan ta soma bibiyars u harta gano shine mijin Manga na zahiri kuma tabibiyi diary d'inshi daya rubuta komai koda ya mutu, tasha kuka kam amma yazatayi ita lafiyarta ma take nema gata da ciki wata uku, tasan arina tadaice bazata nuna masa ta sani ba tunda shima yamata biriss ........