Sashe 27
Ali Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Seka sanyawa abokin ka iyakar inda ze shigo acikin gidanka sabida ni sam bazan fasa walawa acikin gidana ba, kune kuka same ni banice na fita a haka ba, sannan zancem hijab gaskia bazan iyaba sabida ko Auntu huddy ba a sanya mata wannan dokar ba, zandai yi lullubi iyakar iyawata,kuma yanzu zan koma part din mama tunda anan abokinka baze dena shigo waba ni kuma bazan dena zama ina shan iska acikin gida naba" kallon ta yayi yanda takeso ta kawo masa raini yakasa cewa komai tsabar b'acin rai, tana mita ta miqe tsaye "Zan turo hadima maryama ta kwashe mun tarkacena, bazan iya rayuwar takuraba zanna zuwa maka lokaci zuwa lokaci" tana kaiwa nan ta juya da sauri yasha gabanta ya riqeta sannan ya tura idanshi a nata daurewa kanta tayi aranta tace lokaci yayi dazan soma koyawa Ali Abbas hankali, d'age kafafuwanta tayi tai sallah bazata yaji bakinta a nashi, sun kusa 5 mnts suna tsotsar juna dan kanta ta janye bakinta daga nasa,dukkaninsu launin idanuwa su ya sauya zuwa ja azabar sha'awar junansu na addabar su, juyawa ta kumayi da zummar barin dakin tunkan ta bada kanta, hannunta ya riqe yace
"Ban yarda da tafiyar ki ba konan dacan, sannan me hakan yake nufi ne wai? Inafa da haqqi a kanki" kallonshi tayi sosai ta qara qanqance idanuwanta
"Banaso na zamto silar karya alqawarinka yaa Ali, ruwannan me daraja na jikinka ka kaishi ka saka a inda kayi alqawarin zaka kai, ka kaiwa wacce takeda haqqi a kanka, ka kaiwa wacce kake rantsuwar cewar bazaka zubar mata da ruwa me daraja a inda ba'a da haqqi dasuba, ka sanar mata dama wacce takewa bata buqata shekaru biyar tayi tana bata kyautar su,ko yanzu tae tayi indan ita, kaje kaci gaba da tattalin makwancin wata kaji, nisam nasan muhimmancin alqawari so bazamu taru mu karya ba, zancen haqqi kuwa ida kina maganar har kunya nakeji dan wlhy aki baka sanshi ba ma sam,ni ka sakemun hannu malam parlor zanje,ka kuma sanarwa zuhair idan be iya sallama agidan matan aure ba nizan koyar dashi, bazan takura kaina akan wani gardi ba wlhy,bakada hurumin qulleni a yanzu,shekaruna biyar ina gara ramba da igiyar aurenka bakasan ka sanyani a hijab ba se yanzu, bazan iyaba kamaji na gaya maka, dama kuma ni kowa yasan I'm hijabated so no need ka tursasani iyakokin Allah nake kiyayewa bana kaba me ruwan zinari....." sakin hannun nata yayi yana jin d'akin yana juya masa,kenan wannan ne dalilin kukan manga dazu,toshi yazeyi da wannan abin kunyar ashe taji komai.......
Mom Nu'aiym ce
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS👑*
*Billy Galadanchi*
*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*
*Pheey wannan shafin nakine ke kad'ai kiyi yanda kikeso dashi, ke kadai ce kika kirami a waya tun bayan da sanarwan rashin lafiya a ya sameki, ina roqon Allah ya sanya Alkhairi da Albarka arayuwarki, Allah ya shiryar miki da zuri'a ya baiwa 'yata Amira lafiya ya kuma bar zumunci....Ina yinki sosai pheeeyyyy.....*
20
Zama a bakin gadon yayi ya dafe kanshi, duk yanda yake tunanin kunyar nan data bashi abin ya wuce hakan agareshi, yaya zanyi da Manga? Ya tambayi kanshi miqewa yae jiki ba qwari ya sameta a parlor kallon shi tayi bayanda ya zauna a kusa da ita, qamshin datake fitarwa be saba jin irinshi a jikinta ba yanayin shigar da tayi yanzu ta tafi da imaninshi, riga ce acikinta iya cinya ta d'ame ta asama yayinda qasan yake a bud'e rigar kalar pink ce ta taje sumar kanta tayi parking dinta a tsakiyar kanta jelar ta sauka har gadon bayanta, qafarta d'aya akan d'aya tana riqe da cup da milkshake data hada da kanta tana kurba a hankali, yatsun qafarta ya kalla yaji wani yar yanda suke zara zara farare qal nails dinta sunsha ado da lalli baqi....tayi masa kyau ainun, yanda yake bin ko ina nata da kallo haka takebin qwayar idanshi dake juyawa da kallo, sa'ilin da ya mayarda dubanshi zuwa gareta suka had'a ido seda yaji wani jiri ya dauke shi, yauce rana ta farko da yaga idanuwanta manga da kwalli sam bata shafa kwalli, kuma seya masifar fito da dara daran manyan eye balls dinta dake black shar ga wani blue dayake kewaye dasu me daukar hankali,gefen farinnan ya qara haske sosai se lumshe masa su takeyi tana murmushi ganin ya kasa dauke idanshi acikin nata ya sanya ta kawar da nata maganar mama ta tuna
"Manga mesa bakya sakawa idanki kwalli?" murmushi ta mata
"Mama kwalli ai qauyancine yanzu ba'a yayinshi ni tun ina secondry school rabon dana shafa" tsaki maman tayi..
"Kufe garin neman a sanku ake mantawa daku, bari kiji wlhy hafsat kwalli shine mace duk wata kwalliya dazakiyi bazata fito ba seda kwalli, shi kwallin nan da kuke rainawa ba kamar wai sauran kwalliya bane da zakiga kinyi iyakar ta fuska, bari kiji abubuwan da kwalli keyi
*Kwalli yakan taimaka wurin kare cututttuka daga shigar wa mace ido*
*kwalli yana isar da saqon zinariyar mace acikin zuciyar mijinta, duk sanda kika saba ida idanuwanki suka sarqe dana mijinki zakiga ya masa dauke nasa a naki,akwai abubuwan dashi yake ganinsu amma ke baki san dasu ba*
*Kwalli kwalliyace dake tsayawa a zuciya da idon namiji ko bayan kin wanke, saqon dayake isarwa har cikin b'argon sa yake shiga ko bakwa tare zeke tunawa da wannan qayataccen ruwan zaibar dake zagaye da baqin idanki yana jin wata kasala*
*Duk yayinda kika sanya kwalli kafin kuyi kwanciyar aure da nijinki ki tabbatar idanuwaku sun gauraya da nashi na tsawon sakan goma ko fiye zakiji banbanci*
*Kwalli shine yake raba gaddama tsakanin wanene namiji wanene kuma mace......ki kula duk sanda bakida kwalli koya kika kai qarshe wurin iya kashe ido bazeyi tasirin idan kika saka kwallin ba*
Murmushi Manga tayi sabida taga sauyi sosai a wurin Ali Abbas yau, ya kasa dauke idanshi a nata, ajiye cup dake hannunta tayi sannan ta sanya hannayenta duka biyu ta zagaye bayanymshi ta d'aura kanta saman qirjin sa tace a hankali
"Na manta ban sanar maka ba" dan d'agota yayi yace "Menene?" murmushi ta sake sakar masa sannan tace
"Dama zan sanar maka ne kayi kyau matuqa" murmushi ne ya sub'uce masa,lokaci d'aya yana mamakin sauyawarta yanzunnan fa ta gama masifa,hannu ya sanya ya shafi sumar kanta dake matuqar burgeshi sannan ya sumbace ta a goshi yace
"Na kaiki kyau ne Hilwa aike sunanki ma kenan" qayataccen murmushi ta sake masa tace "Banga alama na maka kyauba my very own, sam baka nuna mun hakan ba" lokaci daya sunana ya sauya zuwa very own anya kuwa ba wani abin Manga ke shirya munba? Ya ayyana a ranshi kafin ya ce da ita
"Kinmin kyau fiye da kullum Hilwa nayi nauyin bakine kawai" kallon wani gaula take masa yanda yayi saurin yadda da hucewarta, shi a ganinsa zata haqura da abinda ya mata ne kai tsaye haka, murmushi tae
"Me zakaci yanzu na girka maka ne?"
"Ba abinda nakeso se wannan milkshake d'in da kika ajiye anan" Murmushi tae tace na ajiye wani a fridge ma barin dakko maka" harta miqe ya riqo hannunta ta dawo ta zauna ta sanya idanuwanta dake rikitashi a nashi,rausayar da kanshi yae gefe d'aya yace
"Manga plss abinda kikaji d'azu kark.....tsoma bakinta tae anasa y
Ta rufe rufff, ta soma kissing nashi pationately sunfi 10 mnts suna tsotsar bakin juna dan kanta ta janye bakinta daga nashi, ko ba'a fad'aba kallo daya zakawa idanta ka gano itama taba buqatar mijinta, amma haka ta kanne taje ta d'akko masa milkshake ta kawo mai, shi kuwa gogan kanzil bece da ita ba sabida yanda ta kashe masa jikinshi, tana ajiye masa taje ta zuro qaton hijab tabar gidan zuwa cikin gidan jikinta ba qwari tanaso ta koyar da Yaa Ali hankali amma ta kula idan batai da gaske ba ita da kanta zata bada kanta da kanta, qamshin jikinsa ma ya isa idan taji ya jiqar da ita harse tayi tsarki lolxx.... Shi kuwa gogan kasa koda motsin kirki yayi yarinyar nan ta gama sure imaninsa tayi habuja dashi,gabaki daya wani uban sha'awarta yakeji ga qamshin jikinta ya gama zame wa abin shaqarshi ta tafi ta barshi da qamshin na jikinta, gashi ya soma yi masa qaramci sabida nisan data masa....jikinshi a mace ya koma daki ya kwanta a rigingine ya rufe idanshi.......
D'akin kakarsu taje ta tarar bacci take, wayanta ta zaro ta kira Maman khadyy, suka gaisa sannan tace
"Maman kaddy tips zaki bani na ya da zanyi kwanciyar aure me rikitar wa, i mean wasanni da zanwa mijina, wanda babu wani kunya aciki" dariya maman khadyy tai me sauti sannan tace
"Ban yarda da tafiyar ki ba konan dacan, sannan me hakan yake nufi ne wai? Inafa da haqqi a kanki" kallonshi tayi sosai ta qara qanqance idanuwanta
"Banaso na zamto silar karya alqawarinka yaa Ali, ruwannan me daraja na jikinka ka kaishi ka saka a inda kayi alqawarin zaka kai, ka kaiwa wacce takeda haqqi a kanka, ka kaiwa wacce kake rantsuwar cewar bazaka zubar mata da ruwa me daraja a inda ba'a da haqqi dasuba, ka sanar mata dama wacce takewa bata buqata shekaru biyar tayi tana bata kyautar su,ko yanzu tae tayi indan ita, kaje kaci gaba da tattalin makwancin wata kaji, nisam nasan muhimmancin alqawari so bazamu taru mu karya ba, zancen haqqi kuwa ida kina maganar har kunya nakeji dan wlhy aki baka sanshi ba ma sam,ni ka sakemun hannu malam parlor zanje,ka kuma sanarwa zuhair idan be iya sallama agidan matan aure ba nizan koyar dashi, bazan takura kaina akan wani gardi ba wlhy,bakada hurumin qulleni a yanzu,shekaruna biyar ina gara ramba da igiyar aurenka bakasan ka sanyani a hijab ba se yanzu, bazan iyaba kamaji na gaya maka, dama kuma ni kowa yasan I'm hijabated so no need ka tursasani iyakokin Allah nake kiyayewa bana kaba me ruwan zinari....." sakin hannun nata yayi yana jin d'akin yana juya masa,kenan wannan ne dalilin kukan manga dazu,toshi yazeyi da wannan abin kunyar ashe taji komai.......
Mom Nu'aiym ce
*HASKE WRITER'S ASSO. (Home of expert and perfect writer's)*
*👑ALI ABBAS👑*
*Billy Galadanchi*
*Sadaukarwa gareki qawa tagari Fulany saddy*
*Pheey wannan shafin nakine ke kad'ai kiyi yanda kikeso dashi, ke kadai ce kika kirami a waya tun bayan da sanarwan rashin lafiya a ya sameki, ina roqon Allah ya sanya Alkhairi da Albarka arayuwarki, Allah ya shiryar miki da zuri'a ya baiwa 'yata Amira lafiya ya kuma bar zumunci....Ina yinki sosai pheeeyyyy.....*
20
Zama a bakin gadon yayi ya dafe kanshi, duk yanda yake tunanin kunyar nan data bashi abin ya wuce hakan agareshi, yaya zanyi da Manga? Ya tambayi kanshi miqewa yae jiki ba qwari ya sameta a parlor kallon shi tayi bayanda ya zauna a kusa da ita, qamshin datake fitarwa be saba jin irinshi a jikinta ba yanayin shigar da tayi yanzu ta tafi da imaninshi, riga ce acikinta iya cinya ta d'ame ta asama yayinda qasan yake a bud'e rigar kalar pink ce ta taje sumar kanta tayi parking dinta a tsakiyar kanta jelar ta sauka har gadon bayanta, qafarta d'aya akan d'aya tana riqe da cup da milkshake data hada da kanta tana kurba a hankali, yatsun qafarta ya kalla yaji wani yar yanda suke zara zara farare qal nails dinta sunsha ado da lalli baqi....tayi masa kyau ainun, yanda yake bin ko ina nata da kallo haka takebin qwayar idanshi dake juyawa da kallo, sa'ilin da ya mayarda dubanshi zuwa gareta suka had'a ido seda yaji wani jiri ya dauke shi, yauce rana ta farko da yaga idanuwanta manga da kwalli sam bata shafa kwalli, kuma seya masifar fito da dara daran manyan eye balls dinta dake black shar ga wani blue dayake kewaye dasu me daukar hankali,gefen farinnan ya qara haske sosai se lumshe masa su takeyi tana murmushi ganin ya kasa dauke idanshi acikin nata ya sanya ta kawar da nata maganar mama ta tuna
"Manga mesa bakya sakawa idanki kwalli?" murmushi ta mata
"Mama kwalli ai qauyancine yanzu ba'a yayinshi ni tun ina secondry school rabon dana shafa" tsaki maman tayi..
"Kufe garin neman a sanku ake mantawa daku, bari kiji wlhy hafsat kwalli shine mace duk wata kwalliya dazakiyi bazata fito ba seda kwalli, shi kwallin nan da kuke rainawa ba kamar wai sauran kwalliya bane da zakiga kinyi iyakar ta fuska, bari kiji abubuwan da kwalli keyi
*Kwalli yakan taimaka wurin kare cututttuka daga shigar wa mace ido*
*kwalli yana isar da saqon zinariyar mace acikin zuciyar mijinta, duk sanda kika saba ida idanuwanki suka sarqe dana mijinki zakiga ya masa dauke nasa a naki,akwai abubuwan dashi yake ganinsu amma ke baki san dasu ba*
*Kwalli kwalliyace dake tsayawa a zuciya da idon namiji ko bayan kin wanke, saqon dayake isarwa har cikin b'argon sa yake shiga ko bakwa tare zeke tunawa da wannan qayataccen ruwan zaibar dake zagaye da baqin idanki yana jin wata kasala*
*Duk yayinda kika sanya kwalli kafin kuyi kwanciyar aure da nijinki ki tabbatar idanuwaku sun gauraya da nashi na tsawon sakan goma ko fiye zakiji banbanci*
*Kwalli shine yake raba gaddama tsakanin wanene namiji wanene kuma mace......ki kula duk sanda bakida kwalli koya kika kai qarshe wurin iya kashe ido bazeyi tasirin idan kika saka kwallin ba*
Murmushi Manga tayi sabida taga sauyi sosai a wurin Ali Abbas yau, ya kasa dauke idanshi a nata, ajiye cup dake hannunta tayi sannan ta sanya hannayenta duka biyu ta zagaye bayanymshi ta d'aura kanta saman qirjin sa tace a hankali
"Na manta ban sanar maka ba" dan d'agota yayi yace "Menene?" murmushi ta sake sakar masa sannan tace
"Dama zan sanar maka ne kayi kyau matuqa" murmushi ne ya sub'uce masa,lokaci d'aya yana mamakin sauyawarta yanzunnan fa ta gama masifa,hannu ya sanya ya shafi sumar kanta dake matuqar burgeshi sannan ya sumbace ta a goshi yace
"Na kaiki kyau ne Hilwa aike sunanki ma kenan" qayataccen murmushi ta sake masa tace "Banga alama na maka kyauba my very own, sam baka nuna mun hakan ba" lokaci daya sunana ya sauya zuwa very own anya kuwa ba wani abin Manga ke shirya munba? Ya ayyana a ranshi kafin ya ce da ita
"Kinmin kyau fiye da kullum Hilwa nayi nauyin bakine kawai" kallon wani gaula take masa yanda yayi saurin yadda da hucewarta, shi a ganinsa zata haqura da abinda ya mata ne kai tsaye haka, murmushi tae
"Me zakaci yanzu na girka maka ne?"
"Ba abinda nakeso se wannan milkshake d'in da kika ajiye anan" Murmushi tae tace na ajiye wani a fridge ma barin dakko maka" harta miqe ya riqo hannunta ta dawo ta zauna ta sanya idanuwanta dake rikitashi a nashi,rausayar da kanshi yae gefe d'aya yace
"Manga plss abinda kikaji d'azu kark.....tsoma bakinta tae anasa y
Ta rufe rufff, ta soma kissing nashi pationately sunfi 10 mnts suna tsotsar bakin juna dan kanta ta janye bakinta daga nashi, ko ba'a fad'aba kallo daya zakawa idanta ka gano itama taba buqatar mijinta, amma haka ta kanne taje ta d'akko masa milkshake ta kawo mai, shi kuwa gogan kanzil bece da ita ba sabida yanda ta kashe masa jikinshi, tana ajiye masa taje ta zuro qaton hijab tabar gidan zuwa cikin gidan jikinta ba qwari tanaso ta koyar da Yaa Ali hankali amma ta kula idan batai da gaske ba ita da kanta zata bada kanta da kanta, qamshin jikinsa ma ya isa idan taji ya jiqar da ita harse tayi tsarki lolxx.... Shi kuwa gogan kasa koda motsin kirki yayi yarinyar nan ta gama sure imaninsa tayi habuja dashi,gabaki daya wani uban sha'awarta yakeji ga qamshin jikinta ya gama zame wa abin shaqarshi ta tafi ta barshi da qamshin na jikinta, gashi ya soma yi masa qaramci sabida nisan data masa....jikinshi a mace ya koma daki ya kwanta a rigingine ya rufe idanshi.......
D'akin kakarsu taje ta tarar bacci take, wayanta ta zaro ta kira Maman khadyy, suka gaisa sannan tace
"Maman kaddy tips zaki bani na ya da zanyi kwanciyar aure me rikitar wa, i mean wasanni da zanwa mijina, wanda babu wani kunya aciki" dariya maman khadyy tai me sauti sannan tace