Sashe 90
Abban Sojoji · about 8 min read
Ganin har la'asar tayi ba sehrish yasa hankalin azmee tashi baiwar Allah sai faman zirga² take yi tarasa inda sehrish ta shiga, fitowa tayi daga ɗakinta tana faɗin "Anya sehrish lafiya kuwa, karfa ace wani abu ya same ya zanyi nikam, tsayawa tayi riqe da qugu tana tunani can ta tuna cewa sehrish fa tunda ta shiga kaiwa Babban yaya breakfast a ɗakinsa bata dawo ba,
Aikuwa cikin sauri Azmee ta wuce Upstairs É—in jiki na rawa, aranta tana Allah Allah ta same ta acan kota huta da zullumi,
  time ɗin da tashiga part ɗin tunkan ta isa wurins sofas ɗin taga alamun mutun baje ƙasa, da hanzari Azmee ta ƙarasa zuciyarta na ɗar², tana isa hankali tashe take faɗin "Subhanallahi Sehrish kuma kwance a ƙasa? Meya faru ne?
  Cikin hanzari ta zukunna tana tatta6a jikin sehrish wani irin Sanyi taji ajikinta, jijjiga ta, ta shiga yi tana faɗin "Sehrish ! Sehrish !!! Ki tashi meya faru ne !?
  Shiru babu amsa cikin sauri azmee ta miƙe takai hannu saman table inda Sgr ya kammala breakfast yabar stuffs ɗin asama, Robar ruwa ta ɗauka mai sanyi, jiki na kerma duk ta ruɗe tsoranta karta rasa Ɗan Tukur ɗinta 😂
   Da sauri take murɗa murfin roban, tayi wurgi dashi cikin hanzari ta ƙarasa inda sehrish take ta zauna ƙasan, sannan ta ɗebo a hannunta ta yayyafa mata shi a face ɗinta, aikuwa arazane sehrish ta farka firgit ta tashi zaune tana faɗin "La'ila ha'illallah muhammadur rasulillah.......' sai faman zazzare eyes ɗinta take cike da tsoro,
   "sehrish ki natsu Aunty azmee ce, meya faru ne," sai lokacin sehrish ta kalli Aunty azmee wadda ke zaune tana fuskantarta, wani sanyi taji aranta murya na rawa tace "Aunty Azmee babban yaya fa? shine....shine...ya firgitar dani bansan me ya faru dani ba...' a rarrabe take magana duk ta tsorata,
 Dariya azmee tayi tunkan sehrish ta faɗa mata tasan cewa yau Sehrish taci karo da Sarkin Dawa wato zaki,
   "Wani abu yayi maki ne"? ta tambaya bayan ta tsagaita da dariyar,
 "A'a aunty azmee, kawai ina leƙen wayarsa ashe ya fito bansani ba, kwatsam ina juyowa haka mukayi Ido biyu dashi, nan take naji zuciyata ta buga daga nan bansan me ya faru ba...amma aunty azmee babban yaya cikakken mutun ne ?
  Fashewa da dariya azmee tayi dakyar ta tsagaita tace "Me kika gani"?
  Sehrish tace "Aunty azmee idonsa irin na Horrrow ne, kuma ko acikin film ɗin Shu'uma na Aman Junaid khan in zasu koma Aljanu idansu ke komawa Blue......'
   wata irin dariya azmee ke 6a66akawa sam tagaza tsayar da kanta, shiriritar sehrish tafi ƙarfinta, ita kuwa sehrish bil'haƙƙi dagaske take bama azmee bayani,
  Ganin yarda azmee ke ta dariya yasa sehrish cewa "Aunty azmee meyasa kike mun dariya? nafaɗa miki gsky ne fa,'
   Ruko hannunta azmee tayi tare da cewa "wlh sehrish shiriritar ki tafi ƙarfinki, wato tunda suma eyes ɗinsu na komawa blue in zasu koma Aljanu shima kenan Jinsinsu ne koma ki ce shine Aman junaid Khan ɗin ke kuma sai ki zama AYYANARSa ,
   tayi maganar ne yayin da suka miƙe atare, jin abunda azmee tace yasa sehrish yin murmushi wato zata zama Ayyanar Babban yaya 😂 acikin zuciyarta tace "Kowaye zai zama Aljani kaliya in hakan tafaru"?
  "Sehrish bari na gyara masa part ɗin ki kwashe tray ɗin abincin ki kai kitchen sannan nasan kina jin yunwa sosai tun safe baki ci komai ba, ki tabbatar kinci abinci sannan kiyi sallah hada bath ma," azmee ce tayi mata bayanin tare da sakin hannunta data ruƙe,
  Wucewa sehrish tayi ta ɗauki tray ɗin har takai bakin ƙopa Azmee tace "Gift na nan na ajiye maki,'
  Murmushi sehrish tasaki tare da cewa "Toh aunty azmeee zan duba,"
 Futowa tayi tana tafiya amma sam tagaza rufe bakinta saboda ance zata zama Ayyanar Babban yaya wato mai basa kariya daga Maƙiyansa masu kawo masa Hari,
   har ta sauko down stairs tana wannan tunanin aranta tana fatan Allah yasa ta zama Ayyanarsa ta gaske â¤ðŸ˜
Kitchen ta shiga ta ajiye tray ɗin, sannan ta zuba ma kanta breakfast ta zauna anan taci tayi hani'an (Allah sarki su Hosana) 😥
Bayan ta kammala tashiga bedroom É—inta, sai da tafara yin alwala tayi sallar azhar da batayi ba sannan tayo wanka ta kimtsa cikin kayanta na gado,
Sai da tazo gaban Mirror Don ta kalli fuskarta sai lokacin ta lura da Kwalin wayar da Azmee ta ajiye mata,
  Zaro ido tayi in Amazing ɗin nan hada sa hannu abaki don mamaki,daga bisa ni tasa hannu ta ɗauki wayar, jiki na rawa ta buɗe kwalin ta ciro wayar sabuwa Ƙal da ita, ga charger ɗinta da sauran abubuwa,
  Wani irin ihu sehrish tasaki na farin ciki, ita kanta batasan lokacin da tayi tsalle tahaye saman gado tana rawa ba, daga bisani kuma ta koma takwanta saman gadon, jiki na rawa ta kunna wayar sai faman murmushi take saki, haske ta kawo sehrish ta ƙura ido tana kallon screen ɗin wayar,
 nan fa tashiga dannarta ba Arziƙi can ta tunano dasu hosana jikinta yayi mugun sanyi aranta tace "Allah sarki su hosana,da ace wayar tsohuwa na shiga dana kira ku mungaisa, bansan meyasa ba'a samun su ba, wane hali suke ciki inaso in sani, itama tsohuwa bansan meyasa ba'a samunta ba,'
Hawaye ne taji sun zubo mata jikinta yayi mugun sanyi, ajiye wayar tayi gefenta, ta yi uban tagumi cikin takaici ada tana farin ciki da wayar amma yanzu farin cikin ya ragu sosai, dama duk ɗokinta akan waya saboda su Hosana da Jahad ne,😥
Shiru tayi tana tunanin ya zatayi, ƙarshe ta yanke shawarar zata amshi numbarsu wurin Junaid baza'a rasa ba may be~~~~~~~~~~~~
Tana cikin wannan zaman azmee ta kwankwasa kopan cikin sauri ta share hawayenta sannan ta tashi ta buÉ—e mata,
   "Sannu da aiki aunty azmee,"
Da murmushi a fuska azmee tace "Yawwa Ayyanar Babban yaya dama inaso nace kin ga wayar ko?
 Cikin jin kunya sehrish tace "Eh naganta bansan da wane baki zan gode ba,
 Azmee tace "Nasan yau wata daƙer zata iya bacci don ɗoki," tayi maganar cikin Zolaya,.
 Kafin daga basani tace "In akwai abun da baki gane ba game da wayar, kiyi ma junaid magana ya koya maki, nagama ya shigo yanzun nan"
 "To shikenan aunty azmee i will talk to him,"
  Juyawa azmee tayi ta wuce room ɗinta,
Dawo wa tayi ta ciki ta shirya tsaf ta É—auki wayar sannan ta fuce, a babban falon suka ci karo da Haroon wanda shigowarsa kenan, ji tayi gabanta ya faÉ—i shi kuwa washe baki yayi yana faÉ—in "Æ´ar shila wato guduna kike yi naso ace jiya na Cafkeki da kin gane baki da wayau..
 Shiru tayi batace masa komai ba, ci gaba da cewa yayi "kisa me ni a bedroom ɗina yanzun nan ina jiranki, ki taho mun da fresh fruits, in kuma kika ƙi zuwa hmmmmmmm kinsan sauran,
 Yana faɗin hakan ya wuce yana sakin murmushi,.
Jikin sehrish yyi mugun sanyi,tsananin tsoron haroon takeji saboda gudun karya tona mata asiri, bakowa tafi ji ma tsoro ba face Babban yaya, batasan wane hukunci zasu mata ba, gashi ta tsorata dashi daga kallon kwayar idonsa ta zube inaga ya damƙe ta 😳
Tana cikin wannan tunanin Muryar junaid ta sauka a kunnanta "Ƴan mata sannu fa,' firgit ta ɗago tana kallonsa, saukowa yake yi daga upstairs yana murmushi jikinsa sane da riga da wando,
 A hankali ta furta "junaid"
Ƙarasowa inda take yayi yana cewa "ya kke? Ya nagan ki a tsaye nan"? Yayi maganar yana kallon fuskarta,
 "Dama wurin ka zanzo Aunty azmee tace nayi maka magana akan wayar nan" tayi maganar tare da nuna masa wayar dake hannunta,
  Murmushi ya saki tare dasa hannu ya karba yana cewa "me kike son sani game da ita?
  Tace "Komai ma sannan akwai abunda nake so na tambaye ka ma,"
 "Ok, bazan iya jure tsayuwa ba, biyo ni musa mu wuri mu zauna ya faɗi tare da kama hanyar zuwa bedroom ɗinsa bin shi tayi zuciyarta na bugawa saboda tsoran Abun haroon zai yi mata wato yace taje taƙi zuwa,
 Ashe haroon na nan yana kallonsu ita da junaid abun ya baƙanta masa rai kuma yaci alwashin sai ya ƙuntata mata,
 Shiga ciki su kayi atare wuri yasamu ya zauna gefen gadonsa tare da bata Umarnin ta zauna,
 Da ɗan tazara kaɗan a tsakaninsu,bayan sun natsu sehrish tace "junaid dama inaso na tambaye ka game da Numbar nan dana ta6a sawa a wayarka ta ƴan uwana bansan ko za'a samu ba ynx,"
  Shiru junaid yayi yana tunani can yace "baza a rasa ba, Last time if i can remember sun turo mun message Lemme check it for u, yayi maganar yana zura hannunsa na dama cikin trouser pocket ɗinsa yayin da right hand ɗinsa ke ruƙe da phone ɗin sehrish,
 Sehrish kuwa tunda taji cewa su hosana sun turo sako hankalinta ya tashi burinta taga me suka rubuta,
  Zaro phone ɗinsa yayi tare da kunna ta, yashiga cikin messages ɗinsa yana duddubawa, yayin da jikin Sehrish sai kerma Yake sbd fargabar me suka turo,
  "Yawwa Allah yaso banyi delete ɗinsa ba gashi ki gani," miƙa mata wayar yayi, hannunta na kerma ta amsa ta soma karantawa kamar haka
     *sister maganin hosana fa ya ƙare akwai matsala ta zama wata Xararriya ta hana mu sakat pls ki taimaka mana*
Aikuwa cikin sauri Azmee ta wuce Upstairs É—in jiki na rawa, aranta tana Allah Allah ta same ta acan kota huta da zullumi,
  time ɗin da tashiga part ɗin tunkan ta isa wurins sofas ɗin taga alamun mutun baje ƙasa, da hanzari Azmee ta ƙarasa zuciyarta na ɗar², tana isa hankali tashe take faɗin "Subhanallahi Sehrish kuma kwance a ƙasa? Meya faru ne?
  Cikin hanzari ta zukunna tana tatta6a jikin sehrish wani irin Sanyi taji ajikinta, jijjiga ta, ta shiga yi tana faɗin "Sehrish ! Sehrish !!! Ki tashi meya faru ne !?
  Shiru babu amsa cikin sauri azmee ta miƙe takai hannu saman table inda Sgr ya kammala breakfast yabar stuffs ɗin asama, Robar ruwa ta ɗauka mai sanyi, jiki na kerma duk ta ruɗe tsoranta karta rasa Ɗan Tukur ɗinta 😂
   Da sauri take murɗa murfin roban, tayi wurgi dashi cikin hanzari ta ƙarasa inda sehrish take ta zauna ƙasan, sannan ta ɗebo a hannunta ta yayyafa mata shi a face ɗinta, aikuwa arazane sehrish ta farka firgit ta tashi zaune tana faɗin "La'ila ha'illallah muhammadur rasulillah.......' sai faman zazzare eyes ɗinta take cike da tsoro,
   "sehrish ki natsu Aunty azmee ce, meya faru ne," sai lokacin sehrish ta kalli Aunty azmee wadda ke zaune tana fuskantarta, wani sanyi taji aranta murya na rawa tace "Aunty Azmee babban yaya fa? shine....shine...ya firgitar dani bansan me ya faru dani ba...' a rarrabe take magana duk ta tsorata,
 Dariya azmee tayi tunkan sehrish ta faɗa mata tasan cewa yau Sehrish taci karo da Sarkin Dawa wato zaki,
   "Wani abu yayi maki ne"? ta tambaya bayan ta tsagaita da dariyar,
 "A'a aunty azmee, kawai ina leƙen wayarsa ashe ya fito bansani ba, kwatsam ina juyowa haka mukayi Ido biyu dashi, nan take naji zuciyata ta buga daga nan bansan me ya faru ba...amma aunty azmee babban yaya cikakken mutun ne ?
  Fashewa da dariya azmee tayi dakyar ta tsagaita tace "Me kika gani"?
  Sehrish tace "Aunty azmee idonsa irin na Horrrow ne, kuma ko acikin film ɗin Shu'uma na Aman Junaid khan in zasu koma Aljanu idansu ke komawa Blue......'
   wata irin dariya azmee ke 6a66akawa sam tagaza tsayar da kanta, shiriritar sehrish tafi ƙarfinta, ita kuwa sehrish bil'haƙƙi dagaske take bama azmee bayani,
  Ganin yarda azmee ke ta dariya yasa sehrish cewa "Aunty azmee meyasa kike mun dariya? nafaɗa miki gsky ne fa,'
   Ruko hannunta azmee tayi tare da cewa "wlh sehrish shiriritar ki tafi ƙarfinki, wato tunda suma eyes ɗinsu na komawa blue in zasu koma Aljanu shima kenan Jinsinsu ne koma ki ce shine Aman junaid Khan ɗin ke kuma sai ki zama AYYANARSa ,
   tayi maganar ne yayin da suka miƙe atare, jin abunda azmee tace yasa sehrish yin murmushi wato zata zama Ayyanar Babban yaya 😂 acikin zuciyarta tace "Kowaye zai zama Aljani kaliya in hakan tafaru"?
  "Sehrish bari na gyara masa part ɗin ki kwashe tray ɗin abincin ki kai kitchen sannan nasan kina jin yunwa sosai tun safe baki ci komai ba, ki tabbatar kinci abinci sannan kiyi sallah hada bath ma," azmee ce tayi mata bayanin tare da sakin hannunta data ruƙe,
  Wucewa sehrish tayi ta ɗauki tray ɗin har takai bakin ƙopa Azmee tace "Gift na nan na ajiye maki,'
  Murmushi sehrish tasaki tare da cewa "Toh aunty azmeee zan duba,"
 Futowa tayi tana tafiya amma sam tagaza rufe bakinta saboda ance zata zama Ayyanar Babban yaya wato mai basa kariya daga Maƙiyansa masu kawo masa Hari,
   har ta sauko down stairs tana wannan tunanin aranta tana fatan Allah yasa ta zama Ayyanarsa ta gaske â¤ðŸ˜
Kitchen ta shiga ta ajiye tray ɗin, sannan ta zuba ma kanta breakfast ta zauna anan taci tayi hani'an (Allah sarki su Hosana) 😥
Bayan ta kammala tashiga bedroom É—inta, sai da tafara yin alwala tayi sallar azhar da batayi ba sannan tayo wanka ta kimtsa cikin kayanta na gado,
Sai da tazo gaban Mirror Don ta kalli fuskarta sai lokacin ta lura da Kwalin wayar da Azmee ta ajiye mata,
  Zaro ido tayi in Amazing ɗin nan hada sa hannu abaki don mamaki,daga bisa ni tasa hannu ta ɗauki wayar, jiki na rawa ta buɗe kwalin ta ciro wayar sabuwa Ƙal da ita, ga charger ɗinta da sauran abubuwa,
  Wani irin ihu sehrish tasaki na farin ciki, ita kanta batasan lokacin da tayi tsalle tahaye saman gado tana rawa ba, daga bisani kuma ta koma takwanta saman gadon, jiki na rawa ta kunna wayar sai faman murmushi take saki, haske ta kawo sehrish ta ƙura ido tana kallon screen ɗin wayar,
 nan fa tashiga dannarta ba Arziƙi can ta tunano dasu hosana jikinta yayi mugun sanyi aranta tace "Allah sarki su hosana,da ace wayar tsohuwa na shiga dana kira ku mungaisa, bansan meyasa ba'a samun su ba, wane hali suke ciki inaso in sani, itama tsohuwa bansan meyasa ba'a samunta ba,'
Hawaye ne taji sun zubo mata jikinta yayi mugun sanyi, ajiye wayar tayi gefenta, ta yi uban tagumi cikin takaici ada tana farin ciki da wayar amma yanzu farin cikin ya ragu sosai, dama duk ɗokinta akan waya saboda su Hosana da Jahad ne,😥
Shiru tayi tana tunanin ya zatayi, ƙarshe ta yanke shawarar zata amshi numbarsu wurin Junaid baza'a rasa ba may be~~~~~~~~~~~~
Tana cikin wannan zaman azmee ta kwankwasa kopan cikin sauri ta share hawayenta sannan ta tashi ta buÉ—e mata,
   "Sannu da aiki aunty azmee,"
Da murmushi a fuska azmee tace "Yawwa Ayyanar Babban yaya dama inaso nace kin ga wayar ko?
 Cikin jin kunya sehrish tace "Eh naganta bansan da wane baki zan gode ba,
 Azmee tace "Nasan yau wata daƙer zata iya bacci don ɗoki," tayi maganar cikin Zolaya,.
 Kafin daga basani tace "In akwai abun da baki gane ba game da wayar, kiyi ma junaid magana ya koya maki, nagama ya shigo yanzun nan"
 "To shikenan aunty azmee i will talk to him,"
  Juyawa azmee tayi ta wuce room ɗinta,
Dawo wa tayi ta ciki ta shirya tsaf ta É—auki wayar sannan ta fuce, a babban falon suka ci karo da Haroon wanda shigowarsa kenan, ji tayi gabanta ya faÉ—i shi kuwa washe baki yayi yana faÉ—in "Æ´ar shila wato guduna kike yi naso ace jiya na Cafkeki da kin gane baki da wayau..
 Shiru tayi batace masa komai ba, ci gaba da cewa yayi "kisa me ni a bedroom ɗina yanzun nan ina jiranki, ki taho mun da fresh fruits, in kuma kika ƙi zuwa hmmmmmmm kinsan sauran,
 Yana faɗin hakan ya wuce yana sakin murmushi,.
Jikin sehrish yyi mugun sanyi,tsananin tsoron haroon takeji saboda gudun karya tona mata asiri, bakowa tafi ji ma tsoro ba face Babban yaya, batasan wane hukunci zasu mata ba, gashi ta tsorata dashi daga kallon kwayar idonsa ta zube inaga ya damƙe ta 😳
Tana cikin wannan tunanin Muryar junaid ta sauka a kunnanta "Ƴan mata sannu fa,' firgit ta ɗago tana kallonsa, saukowa yake yi daga upstairs yana murmushi jikinsa sane da riga da wando,
 A hankali ta furta "junaid"
Ƙarasowa inda take yayi yana cewa "ya kke? Ya nagan ki a tsaye nan"? Yayi maganar yana kallon fuskarta,
 "Dama wurin ka zanzo Aunty azmee tace nayi maka magana akan wayar nan" tayi maganar tare da nuna masa wayar dake hannunta,
  Murmushi ya saki tare dasa hannu ya karba yana cewa "me kike son sani game da ita?
  Tace "Komai ma sannan akwai abunda nake so na tambaye ka ma,"
 "Ok, bazan iya jure tsayuwa ba, biyo ni musa mu wuri mu zauna ya faɗi tare da kama hanyar zuwa bedroom ɗinsa bin shi tayi zuciyarta na bugawa saboda tsoran Abun haroon zai yi mata wato yace taje taƙi zuwa,
 Ashe haroon na nan yana kallonsu ita da junaid abun ya baƙanta masa rai kuma yaci alwashin sai ya ƙuntata mata,
 Shiga ciki su kayi atare wuri yasamu ya zauna gefen gadonsa tare da bata Umarnin ta zauna,
 Da ɗan tazara kaɗan a tsakaninsu,bayan sun natsu sehrish tace "junaid dama inaso na tambaye ka game da Numbar nan dana ta6a sawa a wayarka ta ƴan uwana bansan ko za'a samu ba ynx,"
  Shiru junaid yayi yana tunani can yace "baza a rasa ba, Last time if i can remember sun turo mun message Lemme check it for u, yayi maganar yana zura hannunsa na dama cikin trouser pocket ɗinsa yayin da right hand ɗinsa ke ruƙe da phone ɗin sehrish,
 Sehrish kuwa tunda taji cewa su hosana sun turo sako hankalinta ya tashi burinta taga me suka rubuta,
  Zaro phone ɗinsa yayi tare da kunna ta, yashiga cikin messages ɗinsa yana duddubawa, yayin da jikin Sehrish sai kerma Yake sbd fargabar me suka turo,
  "Yawwa Allah yaso banyi delete ɗinsa ba gashi ki gani," miƙa mata wayar yayi, hannunta na kerma ta amsa ta soma karantawa kamar haka
     *sister maganin hosana fa ya ƙare akwai matsala ta zama wata Xararriya ta hana mu sakat pls ki taimaka mana*