Sashe 54
Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ta k'arasa cikin wajen lokacin ma amaren basu zo ba, wajen su Aunty ta nufa suka shiga gaggaisawa sannan suka zauna ana ta hira Aunty itama da cikinta. Sai can mc yake sanarwar amare da angwayensu zasu shigo amare da angwaye sunyi kyau matuk'a sun kuma dace da juna, Hibbah da aunty suka tashi suna yiwa amare lik'i har suka k'araso wajen da aka tanadar dominsu suka zauna aka shiga hotona kafin kuma a shiga kad'e kad'e. Aka buk'aci angwaye da amare su fito filin rawa bayan sun fito Hibbah ta tashi ta shiga yi musu lik'i tana d'an rausayawa a hankali, hakan da takeyi sai ya janyo hankulan wasu samari abokanan ango su uku, d'aya a cikinsu yace "Salis kunga wataj had'addiyar baby da idanuna suka hango?" Dayan yace "ai ni tun shigowarta na ganta yanzu ma zanje na sameta" dayan da baice komai ba yace "ai ku naku wasa ba'a sanya a irin wannan bash Ku tashi muje" suka mik'e suka nufi filin rawar suka shiga yiwa Hibbah lik'i.
Faheem dake tsaye yana kallonsu ranshi a mugun b'ace ya nufi cikin gilin rawar, Hibbah tana hangoshi gabanta ya shiga fad'uwa don ganin yanayinsa gaba d'aya ya sauya. Yana zuwa ya d'auketa tamkar jaririya yayi waje da ita, waje kuwa ya d'auki ihu ana ta tafi wai babban yaya yana koyawa amare yadda za suyi soyayya, Kausar kuwa wani Abu ne ya tsaya mata a rai tama kasa cewa komai a hankali hawaye ya shiga mata sintiri.
Mota Faheem ya bud'e yasata sannan ya kunna motar suka nufi gida bai ce Mata komai ba har suka isa gida itama bata yi magana ba don a tsorace take.
Yana gama parking ya bud'e ya fita tare da banko k'ofar, da sauri itama ta fito ta biyo bayansa a parlor ta iskashi yana zaune ya d'aga kansa sama.
Ta k'araso ta tsugunna a gabansa "don Allah my boo kayi hakuri wallahi ni bansansu ba banma san suna min liki ba" ya dubeta yama kasa magana kawai ya kawar da kansa gefe Hibbah ta kuma matsoshi jikinsu na gogar juna tace "my boo kayi hakuri Dan Allah......" Sai kuma tasa kuka hawayenta na d'iga a k'afafunsa.
Ya d'ago da sauri ya d'orata kan cinyarsa yana goge hawayen fuskarta "my hrt desire kinsan ina da kishi akan iyalina amma kika shiga filin rawa a gaban gartin maza kina rawa har wasu suna hiran zasu sameki ku daidaita" ta shafo wuyansa ta baya tare da had'a bakinsu don tasan haka ne kawai zai sanyaya masa zuciya hot kiss take masa cikin k'warewa sun jima a haka don har Faheem ya fara fita hayyacinsa, sannan ta zame bakinta daga nasa "kayi hakuri Dan......" Bata k'arasa ba ya d'auketa ya nufi d'aki da ita don ya kasa jurewa.
*6 years later*
"Asra baza kizo mu tafi ba zamu tafi mu barki fa" Nawaz dake tsaye a bakin k'ofar d'akinsu Asra d'in, yanzu yana da shekara 12 kenan sanye yake da wata shadda anyi masa d'inki irin na samari sai zuba k'amshi yake.
Wadda ya Kira da Asra d'in ta fito yarinyace da bazata wuce shekaru biyar ba daka ganta kaga Hibbah don tsananin kamannin da suke da juna sanye take cikin wata riga mai hannun vest da wando jeans kanta anyi mata wata kalba mai shegen kyau an zubo mata dashi ta k'araso kusa da Nawaz d'in, cikin 'yar muryarta irinta Hibbah tace "kayi hakuri Ya Nawaz naje d'aukowa Uncle sweet din da Daddy ya siyo min jiya ne saboda bani da abinda zan bashi idan ya dawo" ta k'arashe maganar tana marairaicewa kamar zatayi kuka.
Nawaz ya janyo hannunta "to sarkin 'yan kuka tawo mu tafi su momy suna jiranmu a mota" suka k'araso Asra ta nufi gaban mota don ita take zama anan don ko wani ya shiga sai ya fito bazai zauna ba. Faheem ya dube su "Nawaz me kuka zauna yi ne a ciki?" "Daddy Asra ce ta tsayar damu" Faheem ya kalli Asra "me kika zauna yi a ciki ne Mamana? (Sunan momy ne da ita Zainab)" ta d'an had'a rai "Daddy ni ka daina cemin Mamana kace min Asra yafi dad'i" yayi murmushi don yasan bata son sunan yace "to Asra baby" tayi dariya "yeeh daddy sunan yayi dad'i" ta dubi Hibbah "Aunty mama bani Asrar na rik'e shi dan Allah" Nawaz yace "a'a salon kawai ki muntsine shi anki a baki d'in" Asra ta juyo ta harareshi "to ina ruwanka Daddy ka Ganshi ko?" Faheem ya kalli Nawaz "a'a Nawaz babu ruwanka, ke kuma Asra bana hanaki yi masa rashin kunya ba oya tell him sorry" ya fad'a yana kallon Asra data turo baki tace "sorry" faheem ya kalleta haka ake bada hakuri?" Ta juyo ta kalli Nawaz tare da had'e hannayenta waje guda "am so sorry I won't repeat it"
Faheem ya kunna motar suka nufi gidan Daddy, yana gama parking Asra ta bud'e k'ofar ta fito da gudu ta nufi cikin gidan tana kiran uncle Faheem ya girgiza kai su Hibbah suka fito Kausar tana rik'e da Asrar suka shiga cikin gidan.
Tana shiga ta d'ane jikin Faruq, ya d'agata sama yana "oyoyo my Asra ina Nawaz?" Tace "yana mota yanzu zasu shigo dasu Daddy" ya sauke ta ta mik'a masa sweet d'in dake hannunta "happy birthday uncle" "Tnx my Asra wannan ne gift d'in nawa kenan to na gode" tayi murmushi "mention not uncle you deserve more" ta fad'a tana hawa saman momy tana kiran k'walawa Saida 'yar wajen Aunty don sa'anni ne.
Su faheem suka shigo suka gaisa Faruq ya karb'i Asrar yana masa wasa sai k'yak'yata dariya yake Faruq ya kasa duban Hibbah don har yanzu kunyarta yake ji duk da tun wancan satin daya dawo ya nemi yafiyarsa kuma ta yafe masa amma har yanzu yana daya sanin abinda ya aikata a baya.
Bayan azahar duk ilahirin family suna zaune a parlor Ana ta hira cikin rah da k'aunar juna, Daddy yayi gyaran murya "to abinda yasa na tara mu anan don na sanar muku da abin farin cikin daya samemu bayan godiya ga Allah daya shirya mana Faruq har yanzu yake Neman aure kuma insha Allah ranar juma'a za'a d'aura auren" gaba d'ayansu duk mamaki da farin ciki ya cika su har suna had'a baki wajen fad'in "wacece amaryar daddy?" Daddy yayi murmushi "ai tun zuwansa suka daidaita da Rahma" Hibbah dake kusa da Rahmatu tace "amaryarmu shine baki fada min ba"
Haka dai sukayi ta hirar yadda bikin zai kasance.
Ranar juma'a da yamma aka d'aura auren Faruq da Rahma Wanda dubun nan mutane suka halarci d'aurin auren musamman Faruq dayake da masoya kasancewarsa d'an k'wallo ada.
To Rahmatu dai ta tare a gidan mijinta Faruq bayan gyara da tasha a wajen su gwaggo, sunci amarcinsu sun more.
Shekararsu d'aya da aure Rahma ta sambad'o yaranta 'yan biyu duk maza masu Kama da Faruq sak ansha shagalin suna aka sawa yara sunan baba da Abba wato Mukhtar da Umar, ana kiran Mukhtar da Hammad shi kuma Umar Hammam.
Sati d'aya da suna Kausar ta haifo itama 'yarta aka sa Mata sunan mamy wato Rukayya suke ce mata Hooriya.
Haka *RAYUWA* ta cigaba da tafiyarwa wannan family cikin farin ciki da kaunar juna.
*Fahibbateam💘*
*SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIK ASHHADU ALLA ILAHA ILLALLAH ASTAGFIRUKA WA A TUBU ILAIH, ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH*
*NA GODEWA ALLAH DA YA BANI IKON KALLAMA WANNAN LITTAFIN*
*GODIYA TA MUSAMMAN GAREKI AUNTYNA AYSHA ALIYU GARKUWA*
```YABON GWANI YA ZAMA DOLE AUNTY AYSHA ALI GARKUA ALLAH YA KARO BASIRA DA HAZAKA YA KAREKI DAGA MAK'IYANKI.```
*GODIYA GAREKU K'AWAYEN ARZIK'I BAZAN*
_EYSHART NA GODE DA K'AUNARKI_
_Sweetie Safiyya Dandada_
_uktee Lessy_
_Teemah nuhu_
_bestie Muneerah_
_Merry jay_
*BAN MANTA DA KUBA*
Kuna bani k'warin gwaiwa
_Hassana danlaravawa_
_kadeey pinky_
_ummu Fatima_
_Muneera_
_feenerh baby_
*Jinjina gareku*
*Masoya novel group*
*Mamyn Najmah fans*
*Aysha Ali Garkuwa fans*
*Tabital pulaaku*
*groups din Facebook, da duk wani group da nake ciki ina mik'a godiyata a gareku na gode sosai Allah ya bar k'auna ana mugun tare🤝😍*
```Ina yiwa masoyana albishir da littafaina masu zuwa, amma saidai ku zab'i guda d'aya da zan fara yi muku a cikin guda biyu da zan bada zab'i kuma dukkanninsu true life story ne```
*WATAN UWAR MIJI*
*DA*
*WANI GIDA*
_sai Ku zab'i guda d'aya a ciki_
*labarin WATA UWAR MIJI labari ne daya kunshi yadda wata uwar miji take gallazawa surikarta har take kishi da ita, Ku dak biyoni kuji abinda ke cikin wannan labari*
*labarin WAMI GIDA labari ne daya kunshi wasu 'Ya'ya da suke yiwa mahaifinsu rashin mutunci da rashin kunya saboda bashi da kudi kuma sun samu koyarwarne daga wajen mahaifiyarsu, gefe guda kuma ga wata d'iyace da ta lalace a sanadiyyar rashin aurar da ita da kakarta ta Hana ayi*
_Ku dai Ku biyoni a cikin wad'annan littattafai, kafin nan kuma sainaga zab'in Ku Wanda zab'insa yafi yawa shi za'ayi._
*sai na ji Ku BISSALAM*
*by*
*Mamyn Najmah*
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:+2349030159301
Faheem dake tsaye yana kallonsu ranshi a mugun b'ace ya nufi cikin gilin rawar, Hibbah tana hangoshi gabanta ya shiga fad'uwa don ganin yanayinsa gaba d'aya ya sauya. Yana zuwa ya d'auketa tamkar jaririya yayi waje da ita, waje kuwa ya d'auki ihu ana ta tafi wai babban yaya yana koyawa amare yadda za suyi soyayya, Kausar kuwa wani Abu ne ya tsaya mata a rai tama kasa cewa komai a hankali hawaye ya shiga mata sintiri.
Mota Faheem ya bud'e yasata sannan ya kunna motar suka nufi gida bai ce Mata komai ba har suka isa gida itama bata yi magana ba don a tsorace take.
Yana gama parking ya bud'e ya fita tare da banko k'ofar, da sauri itama ta fito ta biyo bayansa a parlor ta iskashi yana zaune ya d'aga kansa sama.
Ta k'araso ta tsugunna a gabansa "don Allah my boo kayi hakuri wallahi ni bansansu ba banma san suna min liki ba" ya dubeta yama kasa magana kawai ya kawar da kansa gefe Hibbah ta kuma matsoshi jikinsu na gogar juna tace "my boo kayi hakuri Dan Allah......" Sai kuma tasa kuka hawayenta na d'iga a k'afafunsa.
Ya d'ago da sauri ya d'orata kan cinyarsa yana goge hawayen fuskarta "my hrt desire kinsan ina da kishi akan iyalina amma kika shiga filin rawa a gaban gartin maza kina rawa har wasu suna hiran zasu sameki ku daidaita" ta shafo wuyansa ta baya tare da had'a bakinsu don tasan haka ne kawai zai sanyaya masa zuciya hot kiss take masa cikin k'warewa sun jima a haka don har Faheem ya fara fita hayyacinsa, sannan ta zame bakinta daga nasa "kayi hakuri Dan......" Bata k'arasa ba ya d'auketa ya nufi d'aki da ita don ya kasa jurewa.
*6 years later*
"Asra baza kizo mu tafi ba zamu tafi mu barki fa" Nawaz dake tsaye a bakin k'ofar d'akinsu Asra d'in, yanzu yana da shekara 12 kenan sanye yake da wata shadda anyi masa d'inki irin na samari sai zuba k'amshi yake.
Wadda ya Kira da Asra d'in ta fito yarinyace da bazata wuce shekaru biyar ba daka ganta kaga Hibbah don tsananin kamannin da suke da juna sanye take cikin wata riga mai hannun vest da wando jeans kanta anyi mata wata kalba mai shegen kyau an zubo mata dashi ta k'araso kusa da Nawaz d'in, cikin 'yar muryarta irinta Hibbah tace "kayi hakuri Ya Nawaz naje d'aukowa Uncle sweet din da Daddy ya siyo min jiya ne saboda bani da abinda zan bashi idan ya dawo" ta k'arashe maganar tana marairaicewa kamar zatayi kuka.
Nawaz ya janyo hannunta "to sarkin 'yan kuka tawo mu tafi su momy suna jiranmu a mota" suka k'araso Asra ta nufi gaban mota don ita take zama anan don ko wani ya shiga sai ya fito bazai zauna ba. Faheem ya dube su "Nawaz me kuka zauna yi ne a ciki?" "Daddy Asra ce ta tsayar damu" Faheem ya kalli Asra "me kika zauna yi a ciki ne Mamana? (Sunan momy ne da ita Zainab)" ta d'an had'a rai "Daddy ni ka daina cemin Mamana kace min Asra yafi dad'i" yayi murmushi don yasan bata son sunan yace "to Asra baby" tayi dariya "yeeh daddy sunan yayi dad'i" ta dubi Hibbah "Aunty mama bani Asrar na rik'e shi dan Allah" Nawaz yace "a'a salon kawai ki muntsine shi anki a baki d'in" Asra ta juyo ta harareshi "to ina ruwanka Daddy ka Ganshi ko?" Faheem ya kalli Nawaz "a'a Nawaz babu ruwanka, ke kuma Asra bana hanaki yi masa rashin kunya ba oya tell him sorry" ya fad'a yana kallon Asra data turo baki tace "sorry" faheem ya kalleta haka ake bada hakuri?" Ta juyo ta kalli Nawaz tare da had'e hannayenta waje guda "am so sorry I won't repeat it"
Faheem ya kunna motar suka nufi gidan Daddy, yana gama parking Asra ta bud'e k'ofar ta fito da gudu ta nufi cikin gidan tana kiran uncle Faheem ya girgiza kai su Hibbah suka fito Kausar tana rik'e da Asrar suka shiga cikin gidan.
Tana shiga ta d'ane jikin Faruq, ya d'agata sama yana "oyoyo my Asra ina Nawaz?" Tace "yana mota yanzu zasu shigo dasu Daddy" ya sauke ta ta mik'a masa sweet d'in dake hannunta "happy birthday uncle" "Tnx my Asra wannan ne gift d'in nawa kenan to na gode" tayi murmushi "mention not uncle you deserve more" ta fad'a tana hawa saman momy tana kiran k'walawa Saida 'yar wajen Aunty don sa'anni ne.
Su faheem suka shigo suka gaisa Faruq ya karb'i Asrar yana masa wasa sai k'yak'yata dariya yake Faruq ya kasa duban Hibbah don har yanzu kunyarta yake ji duk da tun wancan satin daya dawo ya nemi yafiyarsa kuma ta yafe masa amma har yanzu yana daya sanin abinda ya aikata a baya.
Bayan azahar duk ilahirin family suna zaune a parlor Ana ta hira cikin rah da k'aunar juna, Daddy yayi gyaran murya "to abinda yasa na tara mu anan don na sanar muku da abin farin cikin daya samemu bayan godiya ga Allah daya shirya mana Faruq har yanzu yake Neman aure kuma insha Allah ranar juma'a za'a d'aura auren" gaba d'ayansu duk mamaki da farin ciki ya cika su har suna had'a baki wajen fad'in "wacece amaryar daddy?" Daddy yayi murmushi "ai tun zuwansa suka daidaita da Rahma" Hibbah dake kusa da Rahmatu tace "amaryarmu shine baki fada min ba"
Haka dai sukayi ta hirar yadda bikin zai kasance.
Ranar juma'a da yamma aka d'aura auren Faruq da Rahma Wanda dubun nan mutane suka halarci d'aurin auren musamman Faruq dayake da masoya kasancewarsa d'an k'wallo ada.
To Rahmatu dai ta tare a gidan mijinta Faruq bayan gyara da tasha a wajen su gwaggo, sunci amarcinsu sun more.
Shekararsu d'aya da aure Rahma ta sambad'o yaranta 'yan biyu duk maza masu Kama da Faruq sak ansha shagalin suna aka sawa yara sunan baba da Abba wato Mukhtar da Umar, ana kiran Mukhtar da Hammad shi kuma Umar Hammam.
Sati d'aya da suna Kausar ta haifo itama 'yarta aka sa Mata sunan mamy wato Rukayya suke ce mata Hooriya.
Haka *RAYUWA* ta cigaba da tafiyarwa wannan family cikin farin ciki da kaunar juna.
*Fahibbateam💘*
*SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIK ASHHADU ALLA ILAHA ILLALLAH ASTAGFIRUKA WA A TUBU ILAIH, ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH*
*NA GODEWA ALLAH DA YA BANI IKON KALLAMA WANNAN LITTAFIN*
*GODIYA TA MUSAMMAN GAREKI AUNTYNA AYSHA ALIYU GARKUWA*
```YABON GWANI YA ZAMA DOLE AUNTY AYSHA ALI GARKUA ALLAH YA KARO BASIRA DA HAZAKA YA KAREKI DAGA MAK'IYANKI.```
*GODIYA GAREKU K'AWAYEN ARZIK'I BAZAN*
_EYSHART NA GODE DA K'AUNARKI_
_Sweetie Safiyya Dandada_
_uktee Lessy_
_Teemah nuhu_
_bestie Muneerah_
_Merry jay_
*BAN MANTA DA KUBA*
Kuna bani k'warin gwaiwa
_Hassana danlaravawa_
_kadeey pinky_
_ummu Fatima_
_Muneera_
_feenerh baby_
*Jinjina gareku*
*Masoya novel group*
*Mamyn Najmah fans*
*Aysha Ali Garkuwa fans*
*Tabital pulaaku*
*groups din Facebook, da duk wani group da nake ciki ina mik'a godiyata a gareku na gode sosai Allah ya bar k'auna ana mugun tare🤝😍*
```Ina yiwa masoyana albishir da littafaina masu zuwa, amma saidai ku zab'i guda d'aya da zan fara yi muku a cikin guda biyu da zan bada zab'i kuma dukkanninsu true life story ne```
*WATAN UWAR MIJI*
*DA*
*WANI GIDA*
_sai Ku zab'i guda d'aya a ciki_
*labarin WATA UWAR MIJI labari ne daya kunshi yadda wata uwar miji take gallazawa surikarta har take kishi da ita, Ku dak biyoni kuji abinda ke cikin wannan labari*
*labarin WAMI GIDA labari ne daya kunshi wasu 'Ya'ya da suke yiwa mahaifinsu rashin mutunci da rashin kunya saboda bashi da kudi kuma sun samu koyarwarne daga wajen mahaifiyarsu, gefe guda kuma ga wata d'iyace da ta lalace a sanadiyyar rashin aurar da ita da kakarta ta Hana ayi*
_Ku dai Ku biyoni a cikin wad'annan littattafai, kafin nan kuma sainaga zab'in Ku Wanda zab'insa yafi yawa shi za'ayi._
*sai na ji Ku BISSALAM*
*by*
*Mamyn Najmah*
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:+2349030159301