Sashe 54
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Murmushi yayi kana yace
"A'a kaidai kace baka yarda dani ba ko?,nima yarinyata zan kai Kanon gidan kanina,ka ganta can a motar"ya karasa zancen yana nuna masa cikin motar da Safiyya ke zaune ta bude kofar bangaren mai zaman banza da take itama tana hangosu da ga cikin motar
" a'a yalla'bai babu alamar rashin yarda a tare dakai ai"
Murmushin jin dadin kalmar da Hassan ya fadamasa Dady Jabir yayi,dukda yasan kasan zuciyar Hassan din sam baiyi kama da furucinsa na zahiri da yayi ba,amma bai nuna masa rashin yarda kiri kiri ba,Aljihun gaban rigarsa Dady Jabir ya dauko ya mikawa Hassan
"Kaga wannan kati nane, ka ajiyesa a hannunka,har mu isa Kanon,idan kaga wata matsala,ka kira gurin aikina kasanar musu"
Katin Hassan yasa hannu ya karba ya fara dubawa saida ya gama karantawa ya dubi Dady Jabir din
"Yalla'bai ashe kai jakadanmu ne 'yan Nigeria a India"
Ya murmusa yace
"kwarai kuwa yanzu to zaka barni na tafi da kanwarka,dan naga kamar a baya kana shakku a kaina"
"Ko 'daya yalla'bai bahakabane,bari nayi mata magana"
Bai jira amsar da zai basa ba Hassan ya karasa jikin motarsa ya shiga da sallama Rufaida da taga ma jin mai suke cewa ta amsa masa gamida cewa
"Yaya Hassan kana gani babu matsala mu bisa"
Ya juyo da Kansa yana kallonta
"Eh babu wata matsala a katin da yabani akwai address dinsa da komai,kuma bai kamata muyi masa mummunan zato ba daga yi masa kallon farko kinsan duk yadda rayuwa takai da lalacewa akwai na Allah"
Tace masa"Eh hakane"
"Yawwa kinga muyi addu'a kawai,tunda kinga mai gyaran baida niyyar zuwa ni kuma bansan wani mai gyaran ba bayan shi,ki fito kinga mu yake jira"Hassan na fadin haka ya soma kokarin kinkimar Yasir yayo waje dashi
Jikin motar Dady Jabir yayi da shi kai tsaye Rufaida ta fito ta bi bayansu,a bakin motar suka sami Dady Jabir din tsaye yana jiransu idanunsa ne suka kai kan yasir da yake kafadar Hassan,ba tare da yaji gaisuwar da Rufaida ke masa ba yace
" ashe ma harda yaro bari na yiwa yarinyarta wa magana ta koma baya sai a kwantar da shi a gaba kaga idan ya farka sai na samu abokin fira"yayi maganar da murnushi bayyane a fuskarsa,cikin motar ya leka yayi wa Safiyya magana,sai gata ta fito daga motar cikin kayanta Pakistan riga da wando sai mayafin kayan
Hassan da idanun Safiyya suka sauka akansa tace wa
"Morning"
Hassan yayi dan murmushi yana kallon Safiyyan yace
"Morning 2"
Daganan Safiyyan ta bude baya ta shiga
Hassan yayi kokarin kwantar da Yasir a gidan gaban
"Suna da kaya ne" Dady Jabir yayi maganar yana kallon Hassan,
Hassan yace
"Eh yalla'bai"
"To muje a daukosu"
Dady Jabir da suke kokarin brain gurin ya dan kallo Rufaida da kallo guda ya mata ya fahimci yarinyar da alamar nutsuwa tare da ita kuma yaji lokaci guda ta shiga ransa yace
"Shiga motar mana,Safiyya bude mata ta shiga"
Rufaida ganin an bude mata murfin motar ta shiga da anbatan Bissimillah hadi da yin sallama
Safiyya da take can gidan baya ta amsa mata sallamar
"Rufaida ta dan waiga ta kalleta tace
"Sannu ,Ina kwana"
Safiyya tace
Yawwa sannu kin tashi lafiya"
"Alhamdulillah"fadin Rufaida
Daganan Safiyya ta maida hankalinta ga danna wayarta itama Rufaida ta juya tana kallan su Yaya Hassan suna dauko kayanta,saida suka gama Dady Jabir ya shigo motar,Hassan ya leqo da kansa jikin glass din da Rufaida take yana fadin
" ki kula da kanki da Yasir,please da kun isa kimin waya"
"Insha Yaya Hassan yanzu waye zai kaika gida da motar,zan kira Yaya Malik sai aja motar mu tafi da ita,Allah ya kiyaye hanya ya tsareku"
"To shikenan,Amin Yaya Hassan, nagode"
Safiyya ta dan murmusa da take jiyo abinda suke cewa ta cigaba da danna wayarsa
Daganan ya juya ga Dady Jabir ya yi masa godiya da addu'a ,sai da yaga tashin motarsu sannan ya fara danna wayarsa yasa kunne Rufaida tana hangoshi ta glass din motar da sanyin Ac motar ya fara ratsata tace
"Ina kwana Abba"
yana murmushi jin Abban data kirasa yace
"Lafiya kalau,yayi maganar yana cigaba da tukinsa
Sunana Safiyya,kefa Mene ne sunanki"
Taji muryar Safiyya na fadar haka
"Rufaida" ta fadi haka tana kokarin zage zib din jakarta da take kara alamun kira taji Safiyya ta canza yare zuwa indiyanci da batasan mai take cewa ba
Rufaida ta daga wayar ganin mai kiran tayi saurin dagawa tasa handfree da sallama ta dora da cewa"Yaya ina kwana"
"Lafiya kalau,kun taho ne?"
"Eh Yaya Abdul muna hanya"
"Dama Ummi tace na kiraki naji tayi miki alala"
"Eh a yimin kasan na dade dama banci shi ba"
Tsaki Abdul yayi yana fadin
"Yanzu fa za'a fara yi mana alala a gida tunda zaki dawo"
"Kai Yaya nifa kadai akewa ko nayi abu na"
"A ina,ni kinga ina Yasir yake"
"Ya kwanta barci"
"To ki kula da kanki,munyi waya da Yaya Hassan yanzu yayi min bayani"
"Insha Allah,Allah ya tsare Ku ya kawoku lafiya daganan ya katse wayar Rufaida ta sauke wayar tana murmushi
Yasir ne ya tashi barci ya fara waigen Maminsa ganin ya hangota yace
Yasa shi kokarin haurawa inda take,Dady Jabir ya kallesa yace
"Aboki ina zaka?"
Yasir yace
"Gurin Mami"
Daganan ya haura ya fara waige waige yana cewa
"Mami ina Dady Hassan"
"Ya koma gida"
"Safiyya da idanunta suka sauka kan Yasir tace
" wannan kyakkyawan Boy din fa Masha Allah na waye,ko kaninki ne"
Murmushi Rufaida tayi kawai
"Safiyya tayi dariya tace
" yaron kine kenan,kyakkyawa dashi Masha Allah "
Ta mika hannu ta dauki Yasir zuwa inda take ta fara ce masa"
"Ya sunan ka?"
"Yasir"
Sunan Abbanka fa jin yayi shiru yasa Safiyya ita ma kyalesa saboda karar wayar ta da taji ta mika hannu ta dauki wayar tasa a kunne
Ta fara magana cikin yaran Hausa.
[9/30, 7:57 PM] Sadiya Ibrahim Khalil🤍: *JININMU 'DAYA*
By Sadiya Khalil🖤
52.
Hudu na yamma suka iso Kano Dady Jabir ya kallo Rufaida yana fadin
" a wacce unguwa kuke ne"
Rufaida da ta soma jin barci taji maganar Dady Jabir din tayi saurin fadin
"Muna Rijiyar zaki"
"Dady Jabir yace
" kash gashi mu a nan Zaria road gidan kanin nawa yake, bari mu fara zuwa kuyi sallah,mu huta sai mu kaiki,tunda unguwarku tana gaba da nan"
Rufaida cikin nuna girmamawa tace
"A'a Abba dama ka bari saina kira a kaini gida"
Yace
"A'a ki bari dai muje muga gidansu abokina"
Safiyya da take danna wayarta tace
"Wallahi kuwa Abba,Dady kaga idan muka ga gidan kafin mu tafi saina je,inason yaron dama ta bamu shi"
Dady yayi dariya
"To gaki gata in tayarda ta baki babansa ba"
Rufaida murmushi takeyi , da take jin maganar da suke tattaunawa
A kofar gate din gidan yayi parking yayi Horn maigadin gidan ya bude musu gate din gidan suka shigar da motarsu da 'yan sandan da shigarka cikin gidan zaka tarar dasu zai tabbatarmaka gidan babban dan sanda ne Rufaida da ido take bin ko ina na gidan da kallo
Har suka karasa parking space sukayi parking da suke hango mutanan gidan sun fito tarbarsu ta glass din motar
Suna fitowa Husna ta rugo ta rungume Safiyya da murnarta
Ammar da Abida suka rungume Dady Jabir suna masa oyoyo
Daganan suka koma suka rungume Safiyya suna murnar ganinta
Momy Hannatu da take gefensu Husnan tace
"Yaya Jabir sannu da zuwa"
Ya amsa da fadin
"yawwa Hannatu"
Rufaida da take tsaye tana kallonsu gwanin sha'awa
Dady Jabir ya maida duba inda su Rufaidan suke tsaye
"Gafa baki nan kunyi,tare muke, kinga wadancen sunyi gaba sun barmu tsaye" yayi maganar yana nuna su Husna da su Abida da su kayi cikin gidan
"Momy Hannatu ta dubi inda su Rufaida ke tsaye da taji yarinyar kallo daya da tayi mata ta kwanta a ranta
" sannu da zuwa,ku shigo daga ciki,ya 'dan Boy muje ko?"Momy Hannatu tayi maganar tana kama hannun Yasir ta fara tafiya ita dady Jabir zuwa cikin gidan da suke tafe suna fira yana bata labarin haduwar da sukayi dasu Rufaida a hanyarsu ta zuwa kanon
Rufaida tabi bayansu har zuwa kofar da zata sadaka da Babban falon gidan Momy Hannatu ta bude kofar falon suka shiga da suka tarar dasu Safiyya a falo sun baja kolin zaman fira
Safiyya da taji sallamarsu Momy da Dadyn ta dago kanta ta kai duba ga Yasir tace
"Lah Yasir zo nan"
"Momy Hannatu ta kai dubenta ga Safiyya ta harari Safiyya tace"
" Baya zuwa,wato da baki kuke kika barsu kika shigo abinki ko?"
Safiyya tace
"Lah Momy Ba haka bane nayi kewar Husna ne shiyasa"
Husna ta kai kallonta ga Yasir tace
"Sophie ina kuka samo wannan yaron kyakkyawa,ya sunanshi"
Safiyya tace
"Sunansa yasir,ga mamarsa nan"
Taka rasa maganar tana nuna mata Rufaida da take tsaye tana kallon Familyn gwanin sha'awa
"Husna tayi kai kallonta ga Rufaida da batayi tunanina Rufaida ce Mamar yasir ba murmushi tayiwa ace
" sannu da zuwa ki zauna mana"
Rufaida ta mayar mata tace
"Yawwa" daga haka ta zauna a manyan kujerun falon kusa da wadda su Husnan kekai"
Abida ta ja Yasir gurinta da take da sha'awar yara musamman Yasir da yake kyakkyawa farin bafulatani
"A'a kaidai kace baka yarda dani ba ko?,nima yarinyata zan kai Kanon gidan kanina,ka ganta can a motar"ya karasa zancen yana nuna masa cikin motar da Safiyya ke zaune ta bude kofar bangaren mai zaman banza da take itama tana hangosu da ga cikin motar
" a'a yalla'bai babu alamar rashin yarda a tare dakai ai"
Murmushin jin dadin kalmar da Hassan ya fadamasa Dady Jabir yayi,dukda yasan kasan zuciyar Hassan din sam baiyi kama da furucinsa na zahiri da yayi ba,amma bai nuna masa rashin yarda kiri kiri ba,Aljihun gaban rigarsa Dady Jabir ya dauko ya mikawa Hassan
"Kaga wannan kati nane, ka ajiyesa a hannunka,har mu isa Kanon,idan kaga wata matsala,ka kira gurin aikina kasanar musu"
Katin Hassan yasa hannu ya karba ya fara dubawa saida ya gama karantawa ya dubi Dady Jabir din
"Yalla'bai ashe kai jakadanmu ne 'yan Nigeria a India"
Ya murmusa yace
"kwarai kuwa yanzu to zaka barni na tafi da kanwarka,dan naga kamar a baya kana shakku a kaina"
"Ko 'daya yalla'bai bahakabane,bari nayi mata magana"
Bai jira amsar da zai basa ba Hassan ya karasa jikin motarsa ya shiga da sallama Rufaida da taga ma jin mai suke cewa ta amsa masa gamida cewa
"Yaya Hassan kana gani babu matsala mu bisa"
Ya juyo da Kansa yana kallonta
"Eh babu wata matsala a katin da yabani akwai address dinsa da komai,kuma bai kamata muyi masa mummunan zato ba daga yi masa kallon farko kinsan duk yadda rayuwa takai da lalacewa akwai na Allah"
Tace masa"Eh hakane"
"Yawwa kinga muyi addu'a kawai,tunda kinga mai gyaran baida niyyar zuwa ni kuma bansan wani mai gyaran ba bayan shi,ki fito kinga mu yake jira"Hassan na fadin haka ya soma kokarin kinkimar Yasir yayo waje dashi
Jikin motar Dady Jabir yayi da shi kai tsaye Rufaida ta fito ta bi bayansu,a bakin motar suka sami Dady Jabir din tsaye yana jiransu idanunsa ne suka kai kan yasir da yake kafadar Hassan,ba tare da yaji gaisuwar da Rufaida ke masa ba yace
" ashe ma harda yaro bari na yiwa yarinyarta wa magana ta koma baya sai a kwantar da shi a gaba kaga idan ya farka sai na samu abokin fira"yayi maganar da murnushi bayyane a fuskarsa,cikin motar ya leka yayi wa Safiyya magana,sai gata ta fito daga motar cikin kayanta Pakistan riga da wando sai mayafin kayan
Hassan da idanun Safiyya suka sauka akansa tace wa
"Morning"
Hassan yayi dan murmushi yana kallon Safiyyan yace
"Morning 2"
Daganan Safiyyan ta bude baya ta shiga
Hassan yayi kokarin kwantar da Yasir a gidan gaban
"Suna da kaya ne" Dady Jabir yayi maganar yana kallon Hassan,
Hassan yace
"Eh yalla'bai"
"To muje a daukosu"
Dady Jabir da suke kokarin brain gurin ya dan kallo Rufaida da kallo guda ya mata ya fahimci yarinyar da alamar nutsuwa tare da ita kuma yaji lokaci guda ta shiga ransa yace
"Shiga motar mana,Safiyya bude mata ta shiga"
Rufaida ganin an bude mata murfin motar ta shiga da anbatan Bissimillah hadi da yin sallama
Safiyya da take can gidan baya ta amsa mata sallamar
"Rufaida ta dan waiga ta kalleta tace
"Sannu ,Ina kwana"
Safiyya tace
Yawwa sannu kin tashi lafiya"
"Alhamdulillah"fadin Rufaida
Daganan Safiyya ta maida hankalinta ga danna wayarta itama Rufaida ta juya tana kallan su Yaya Hassan suna dauko kayanta,saida suka gama Dady Jabir ya shigo motar,Hassan ya leqo da kansa jikin glass din da Rufaida take yana fadin
" ki kula da kanki da Yasir,please da kun isa kimin waya"
"Insha Yaya Hassan yanzu waye zai kaika gida da motar,zan kira Yaya Malik sai aja motar mu tafi da ita,Allah ya kiyaye hanya ya tsareku"
"To shikenan,Amin Yaya Hassan, nagode"
Safiyya ta dan murmusa da take jiyo abinda suke cewa ta cigaba da danna wayarsa
Daganan ya juya ga Dady Jabir ya yi masa godiya da addu'a ,sai da yaga tashin motarsu sannan ya fara danna wayarsa yasa kunne Rufaida tana hangoshi ta glass din motar da sanyin Ac motar ya fara ratsata tace
"Ina kwana Abba"
yana murmushi jin Abban data kirasa yace
"Lafiya kalau,yayi maganar yana cigaba da tukinsa
Sunana Safiyya,kefa Mene ne sunanki"
Taji muryar Safiyya na fadar haka
"Rufaida" ta fadi haka tana kokarin zage zib din jakarta da take kara alamun kira taji Safiyya ta canza yare zuwa indiyanci da batasan mai take cewa ba
Rufaida ta daga wayar ganin mai kiran tayi saurin dagawa tasa handfree da sallama ta dora da cewa"Yaya ina kwana"
"Lafiya kalau,kun taho ne?"
"Eh Yaya Abdul muna hanya"
"Dama Ummi tace na kiraki naji tayi miki alala"
"Eh a yimin kasan na dade dama banci shi ba"
Tsaki Abdul yayi yana fadin
"Yanzu fa za'a fara yi mana alala a gida tunda zaki dawo"
"Kai Yaya nifa kadai akewa ko nayi abu na"
"A ina,ni kinga ina Yasir yake"
"Ya kwanta barci"
"To ki kula da kanki,munyi waya da Yaya Hassan yanzu yayi min bayani"
"Insha Allah,Allah ya tsare Ku ya kawoku lafiya daganan ya katse wayar Rufaida ta sauke wayar tana murmushi
Yasir ne ya tashi barci ya fara waigen Maminsa ganin ya hangota yace
Yasa shi kokarin haurawa inda take,Dady Jabir ya kallesa yace
"Aboki ina zaka?"
Yasir yace
"Gurin Mami"
Daganan ya haura ya fara waige waige yana cewa
"Mami ina Dady Hassan"
"Ya koma gida"
"Safiyya da idanunta suka sauka kan Yasir tace
" wannan kyakkyawan Boy din fa Masha Allah na waye,ko kaninki ne"
Murmushi Rufaida tayi kawai
"Safiyya tayi dariya tace
" yaron kine kenan,kyakkyawa dashi Masha Allah "
Ta mika hannu ta dauki Yasir zuwa inda take ta fara ce masa"
"Ya sunan ka?"
"Yasir"
Sunan Abbanka fa jin yayi shiru yasa Safiyya ita ma kyalesa saboda karar wayar ta da taji ta mika hannu ta dauki wayar tasa a kunne
Ta fara magana cikin yaran Hausa.
[9/30, 7:57 PM] Sadiya Ibrahim Khalil🤍: *JININMU 'DAYA*
By Sadiya Khalil🖤
52.
Hudu na yamma suka iso Kano Dady Jabir ya kallo Rufaida yana fadin
" a wacce unguwa kuke ne"
Rufaida da ta soma jin barci taji maganar Dady Jabir din tayi saurin fadin
"Muna Rijiyar zaki"
"Dady Jabir yace
" kash gashi mu a nan Zaria road gidan kanin nawa yake, bari mu fara zuwa kuyi sallah,mu huta sai mu kaiki,tunda unguwarku tana gaba da nan"
Rufaida cikin nuna girmamawa tace
"A'a Abba dama ka bari saina kira a kaini gida"
Yace
"A'a ki bari dai muje muga gidansu abokina"
Safiyya da take danna wayarta tace
"Wallahi kuwa Abba,Dady kaga idan muka ga gidan kafin mu tafi saina je,inason yaron dama ta bamu shi"
Dady yayi dariya
"To gaki gata in tayarda ta baki babansa ba"
Rufaida murmushi takeyi , da take jin maganar da suke tattaunawa
A kofar gate din gidan yayi parking yayi Horn maigadin gidan ya bude musu gate din gidan suka shigar da motarsu da 'yan sandan da shigarka cikin gidan zaka tarar dasu zai tabbatarmaka gidan babban dan sanda ne Rufaida da ido take bin ko ina na gidan da kallo
Har suka karasa parking space sukayi parking da suke hango mutanan gidan sun fito tarbarsu ta glass din motar
Suna fitowa Husna ta rugo ta rungume Safiyya da murnarta
Ammar da Abida suka rungume Dady Jabir suna masa oyoyo
Daganan suka koma suka rungume Safiyya suna murnar ganinta
Momy Hannatu da take gefensu Husnan tace
"Yaya Jabir sannu da zuwa"
Ya amsa da fadin
"yawwa Hannatu"
Rufaida da take tsaye tana kallonsu gwanin sha'awa
Dady Jabir ya maida duba inda su Rufaidan suke tsaye
"Gafa baki nan kunyi,tare muke, kinga wadancen sunyi gaba sun barmu tsaye" yayi maganar yana nuna su Husna da su Abida da su kayi cikin gidan
"Momy Hannatu ta dubi inda su Rufaida ke tsaye da taji yarinyar kallo daya da tayi mata ta kwanta a ranta
" sannu da zuwa,ku shigo daga ciki,ya 'dan Boy muje ko?"Momy Hannatu tayi maganar tana kama hannun Yasir ta fara tafiya ita dady Jabir zuwa cikin gidan da suke tafe suna fira yana bata labarin haduwar da sukayi dasu Rufaida a hanyarsu ta zuwa kanon
Rufaida tabi bayansu har zuwa kofar da zata sadaka da Babban falon gidan Momy Hannatu ta bude kofar falon suka shiga da suka tarar dasu Safiyya a falo sun baja kolin zaman fira
Safiyya da taji sallamarsu Momy da Dadyn ta dago kanta ta kai duba ga Yasir tace
"Lah Yasir zo nan"
"Momy Hannatu ta kai dubenta ga Safiyya ta harari Safiyya tace"
" Baya zuwa,wato da baki kuke kika barsu kika shigo abinki ko?"
Safiyya tace
"Lah Momy Ba haka bane nayi kewar Husna ne shiyasa"
Husna ta kai kallonta ga Yasir tace
"Sophie ina kuka samo wannan yaron kyakkyawa,ya sunanshi"
Safiyya tace
"Sunansa yasir,ga mamarsa nan"
Taka rasa maganar tana nuna mata Rufaida da take tsaye tana kallon Familyn gwanin sha'awa
"Husna tayi kai kallonta ga Rufaida da batayi tunanina Rufaida ce Mamar yasir ba murmushi tayiwa ace
" sannu da zuwa ki zauna mana"
Rufaida ta mayar mata tace
"Yawwa" daga haka ta zauna a manyan kujerun falon kusa da wadda su Husnan kekai"
Abida ta ja Yasir gurinta da take da sha'awar yara musamman Yasir da yake kyakkyawa farin bafulatani