Sashe 34
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Sai karfe goma saura Rufaida ta kunna wayarta da tagama shirinta na tafiya gidan Gwaggo da Abba Bukar ya umarci ta cigaba da zama har ayi bikin a gidan dan yasan fitinar Hajiya Jamila shi kuma mutum ne mai ra'ayin rikau zai wuya yayi magana ya canzata,jiran Abdulmalik take yazo ya su tafi sai goma saura ya shigo gidan ya dauki kayanta yasa a boot suka nufi gidan Gwaggo
A kofar gidan Gwaggon AbdulMalik ya tsaida motarsa da gidan yake ginin blo da blo da a kofar gidan sukaci karo da Malam suna fira da wasu dattawa AbdulMalik ne yayi gaba da kayan Rufaida ta tsaya suna gaisawa Malam shida dattawan cikin wasa da dariya
Sallama yayi ya shiga gidan Gwaggo da zaune kujera tana dukar dakanta tana tsintar wake jin muryar AbdulMalik yasata dagowa cikin fara'a ta amsa masa tana yi masa maraba
"Amsawa yayi ya aje Jakar ya aje ma Rufaida kofar daki
Tsintar waken Gwaggon ta'aje ta mike yayi hanyar daya daga cikin dakunan gidan da suke a Jere tana kokarin shigewa dakin tace
"Shigo daga ciki mana"
Abdulmalik yace"a'a Gwaggo daukomin tabarma na zauna daga nan ga darbejiya nasha iska naji garin yau antashi da zafi zafi"dakin ta ka rasa shiga ta fito cikin sauri dauke da tabarma a hannunta
"Nayi zaton ai kun rikemin jikartawa nayo muku takakka" Gwaggo take fa'dawa AbdulMalik haka da take kokarin yi masa shinfidar tabarmar
"Haba wane mu Gwaggo ai Rufaida mallakinkuce keda Malam" AbdulMalik yayi zancen yana aje jakar Rufaida a tsakar gidan ya karasa kan shimfidar da ta masa ya zauna
Gwaggo tace "kwarai kuwa fa'di ka kara,ina Rufaidan ne banga ta shigo ba" tayi maganar tana karasa wajen tulun ruwa
"Tana can waje Malam ya tsareta da surutu"
"Ai ko rabinka baiba India a surutu me nasan" tayi maganar tana karasowa inda AbdulMalik din yake da kwanon silba da cikosa da ruwa takawowa AbdulMalik tanemi guri gefe ta zauna kusa da shi
Baikai ga sake yin magana ba suka ji sallamar Rufaida
Amsa mata sukayi inda AbdulMalik ya kalleta
"Sai yanzu tsohon ya barki ki shigo kenan kinaso ki kwacewa Gwaggo shi ko"
Rufaida tace
"Ai yayi min tsufa"
"Naji dai Ku varmin kayana na ni inasan shi duk tsufanshi" Cewar Gwaggo
"Ai Gwaggo dankema kinsan tsohuwar ce"Rufaida tayi maganar tana dariya
" sa'arma duk zaku tsufan kuma indai da rayuwa.
Abdul malik ya 'dauki ruwan ya'dan kurba ya aje
Ya canza maganar yana cewa"wannan ruwa haka Gwaggo sanyinsa kamar na fridge"
Gwaggo ta murmusa
"Kai AbduMalik banda sharri fa ina zaka hada sanyin tulun ruwa dana fridge kai dai tsokanarka kace"
Dariya yayi yace "au Gwaggo bamu gaisa ba"
A tare shida Rufaida suka gaisheda Gwaggon
Inda AbdulMalik ya cigaba da cewa
"ina dumamen tuwon ne yau naji biki min tayi ba"
"Gashi can a murhu a sako ma ko"
"Anya Gwaggo tuwon nan zai samu shiga naci girkin Mama Kubra ya cikamin ciki kuma sauri nake yau munada lecture karna makara
Rufaida da bata ce komaiba tunda suka fara maganar batasa baki ta mike daga zaman da tayi ta shige dakin Gwaggo Gwaggo ta bita da kallo ta juyo ta maida dubenta ga Abdulmalik
Shima maida kallonsa yayi ga Rufaida da take kokarin daga labulan dakin
Ya maida kallon ga Gwaggon cikin yanayin tausayawa Rufaidan ya dan sassauta murya
"Gwaggo ya kamata ku daure ku aura ma Rufaida zabin ranta gudun karta shiga wani hali,duba da ko Yaya Wahid kunsan ta aura bawai da'dinsa zata ji ba saboda Umma kuna sane da duk abinda ke faruwa
Murmushin Gwaggo tayi
"AbdulMalik kai kanka kasan da inada iko da Bukar da Aliyu in fadamusu suji da sun amince da zabin nata amma kememe sunyi kunnen uwar shegu da maganata suka nuna ban isa dasu ba,ka kyalesu duk abinda suka jawo ma 'yarsu suya shafa"
"Hakane Gwaggo amma ina gudun abubuwan da zasu iya zuwa ki dawo kina sane da halin Umma amma kiyi tunani, ni bari na tashi daganan makaranta zan wuce idan nadawo zan biyo" AbdulMalik yayi maganar yana mikewa tsaye.
Itama mikewa Gwaggo tayi don ta rakasa"
"To Allah ya taimaka aidama nasan tunda 'yar uwarku tana gidannan zamu rika ganinku tunda albarkacin kaza kadangare kansha ruwan kasko"
"Au haka kikace Gwaggo nasan da Malam yana nan bazai ce haka ba"
"Aiko har gwara ni dashi ma"
Takarasa maganar tana kokarin karasa rakashi zauren gidan
Har zai fita yace"to Gwaggo tunda tsohon yaji tsoron shigowa bari na samesa a wajen, ita kuma Rufaida tunda ta gudu daki nakawota gida shikenan"
Dariya Gwaggo tayi tace
"Ai ni Mijina ba matsoraci bane bayaso ya tsorata ka da maganganunsa masu karsashi ka kasa juresu ka gudu dukda yanzu ma da vai shigo ba gashi harka gudu kana tsoron gamuwarku,Rufaida kuma kunfi kusa duk abinda zaka ce mata"
"Gwaggo kenan bari dai na tafi saina shigo anjima zan mayarmiki da martaninki"yayi dariya yana karasa ficewa waje
Addu'a ta bisa da ita ta dawo cikin gidan datayi kacibis da Rufaida
" Lah Gwaggo ina Yaya AbdulMalik 'din na fito da niyar muyi sallama ashe harya tafi"cewar Rufaida
"Dake zai zauna zaman jira ana firar arzi'ki kin tashi fu kin shige daki kamar wadda aka tsikara"Gwaggo ta karasa maganar tana cire kofin saman tabarmar ta ajesa gefe ta fara nanna'de tabarmar
" Gwaggo shiga nayi amsa waya fa Yaya Abdul ne ya kirani"
"Oho miki dai kina kokarin sa damuwa a ranki bayan addu'a ce mafita,ki kuma dauki abinda Allah ya kaddara a rayuwarki yafi duk wannan tarin damuwar"
"Hakane Gwaggo kuma insha Allah zanyi yadda kikace dama ba wai kin Yaya Wahid nake ba"
"Yawwa jikalli ta ki dinga mi'ka lamuranki ga Allah"
Da wannan maganar Gwaggo ta shige daki da tabarma rike a hannunta
Rufaida ta nufi kitchen dan marmarin cin tuwon Gwaggo take.
*TEAM OF RUFAIDA*
*TEAM OF ABDULWAHID*
*TEAM OF RA'UF*
Muje zuwa anya kuwa....me zai faru a next page ya kuke tunanin Hajiya Jamila zatayi idan taji labarin saka ranar wannan auren
🚶🏽♀️🚶🏽♀️🚶🏽♀️🚶🏽♀️
More comment's more typing
[8/24, 10:52 PM] Sadiya Ibrahim Khaleel: *JININMU 'DAYA*
BY SADIYA KHALIL
37.
A kofar gidan Gwaggon AbdulMalik ya tsaida motarsa da gidan yake ginin blo da blo da a kofar gidan sukaci karo da Malam suna fira da wasu dattawa AbdulMalik ne yayi gaba da kayan Rufaida ta tsaya suna gaisawa Malam shida dattawan cikin wasa da dariya
Sallama yayi ya shiga gidan Gwaggo da zaune kujera tana dukar dakanta tana tsintar wake jin muryar AbdulMalik yasata dagowa cikin fara'a ta amsa masa tana yi masa maraba
"Amsawa yayi ya aje Jakar ya aje ma Rufaida kofar daki
Tsintar waken Gwaggon ta'aje ta mike yayi hanyar daya daga cikin dakunan gidan da suke a Jere tana kokarin shigewa dakin tace
"Shigo daga ciki mana"
Abdulmalik yace"a'a Gwaggo daukomin tabarma na zauna daga nan ga darbejiya nasha iska naji garin yau antashi da zafi zafi"dakin ta ka rasa shiga ta fito cikin sauri dauke da tabarma a hannunta
"Nayi zaton ai kun rikemin jikartawa nayo muku takakka" Gwaggo take fa'dawa AbdulMalik haka da take kokarin yi masa shinfidar tabarmar
"Haba wane mu Gwaggo ai Rufaida mallakinkuce keda Malam" AbdulMalik yayi zancen yana aje jakar Rufaida a tsakar gidan ya karasa kan shimfidar da ta masa ya zauna
Gwaggo tace "kwarai kuwa fa'di ka kara,ina Rufaidan ne banga ta shigo ba" tayi maganar tana karasa wajen tulun ruwa
"Tana can waje Malam ya tsareta da surutu"
"Ai ko rabinka baiba India a surutu me nasan" tayi maganar tana karasowa inda AbdulMalik din yake da kwanon silba da cikosa da ruwa takawowa AbdulMalik tanemi guri gefe ta zauna kusa da shi
Baikai ga sake yin magana ba suka ji sallamar Rufaida
Amsa mata sukayi inda AbdulMalik ya kalleta
"Sai yanzu tsohon ya barki ki shigo kenan kinaso ki kwacewa Gwaggo shi ko"
Rufaida tace
"Ai yayi min tsufa"
"Naji dai Ku varmin kayana na ni inasan shi duk tsufanshi" Cewar Gwaggo
"Ai Gwaggo dankema kinsan tsohuwar ce"Rufaida tayi maganar tana dariya
" sa'arma duk zaku tsufan kuma indai da rayuwa.
Abdul malik ya 'dauki ruwan ya'dan kurba ya aje
Ya canza maganar yana cewa"wannan ruwa haka Gwaggo sanyinsa kamar na fridge"
Gwaggo ta murmusa
"Kai AbduMalik banda sharri fa ina zaka hada sanyin tulun ruwa dana fridge kai dai tsokanarka kace"
Dariya yayi yace "au Gwaggo bamu gaisa ba"
A tare shida Rufaida suka gaisheda Gwaggon
Inda AbdulMalik ya cigaba da cewa
"ina dumamen tuwon ne yau naji biki min tayi ba"
"Gashi can a murhu a sako ma ko"
"Anya Gwaggo tuwon nan zai samu shiga naci girkin Mama Kubra ya cikamin ciki kuma sauri nake yau munada lecture karna makara
Rufaida da bata ce komaiba tunda suka fara maganar batasa baki ta mike daga zaman da tayi ta shige dakin Gwaggo Gwaggo ta bita da kallo ta juyo ta maida dubenta ga Abdulmalik
Shima maida kallonsa yayi ga Rufaida da take kokarin daga labulan dakin
Ya maida kallon ga Gwaggon cikin yanayin tausayawa Rufaidan ya dan sassauta murya
"Gwaggo ya kamata ku daure ku aura ma Rufaida zabin ranta gudun karta shiga wani hali,duba da ko Yaya Wahid kunsan ta aura bawai da'dinsa zata ji ba saboda Umma kuna sane da duk abinda ke faruwa
Murmushin Gwaggo tayi
"AbdulMalik kai kanka kasan da inada iko da Bukar da Aliyu in fadamusu suji da sun amince da zabin nata amma kememe sunyi kunnen uwar shegu da maganata suka nuna ban isa dasu ba,ka kyalesu duk abinda suka jawo ma 'yarsu suya shafa"
"Hakane Gwaggo amma ina gudun abubuwan da zasu iya zuwa ki dawo kina sane da halin Umma amma kiyi tunani, ni bari na tashi daganan makaranta zan wuce idan nadawo zan biyo" AbdulMalik yayi maganar yana mikewa tsaye.
Itama mikewa Gwaggo tayi don ta rakasa"
"To Allah ya taimaka aidama nasan tunda 'yar uwarku tana gidannan zamu rika ganinku tunda albarkacin kaza kadangare kansha ruwan kasko"
"Au haka kikace Gwaggo nasan da Malam yana nan bazai ce haka ba"
"Aiko har gwara ni dashi ma"
Takarasa maganar tana kokarin karasa rakashi zauren gidan
Har zai fita yace"to Gwaggo tunda tsohon yaji tsoron shigowa bari na samesa a wajen, ita kuma Rufaida tunda ta gudu daki nakawota gida shikenan"
Dariya Gwaggo tayi tace
"Ai ni Mijina ba matsoraci bane bayaso ya tsorata ka da maganganunsa masu karsashi ka kasa juresu ka gudu dukda yanzu ma da vai shigo ba gashi harka gudu kana tsoron gamuwarku,Rufaida kuma kunfi kusa duk abinda zaka ce mata"
"Gwaggo kenan bari dai na tafi saina shigo anjima zan mayarmiki da martaninki"yayi dariya yana karasa ficewa waje
Addu'a ta bisa da ita ta dawo cikin gidan datayi kacibis da Rufaida
" Lah Gwaggo ina Yaya AbdulMalik 'din na fito da niyar muyi sallama ashe harya tafi"cewar Rufaida
"Dake zai zauna zaman jira ana firar arzi'ki kin tashi fu kin shige daki kamar wadda aka tsikara"Gwaggo ta karasa maganar tana cire kofin saman tabarmar ta ajesa gefe ta fara nanna'de tabarmar
" Gwaggo shiga nayi amsa waya fa Yaya Abdul ne ya kirani"
"Oho miki dai kina kokarin sa damuwa a ranki bayan addu'a ce mafita,ki kuma dauki abinda Allah ya kaddara a rayuwarki yafi duk wannan tarin damuwar"
"Hakane Gwaggo kuma insha Allah zanyi yadda kikace dama ba wai kin Yaya Wahid nake ba"
"Yawwa jikalli ta ki dinga mi'ka lamuranki ga Allah"
Da wannan maganar Gwaggo ta shige daki da tabarma rike a hannunta
Rufaida ta nufi kitchen dan marmarin cin tuwon Gwaggo take.
*TEAM OF RUFAIDA*
*TEAM OF ABDULWAHID*
*TEAM OF RA'UF*
Muje zuwa anya kuwa....me zai faru a next page ya kuke tunanin Hajiya Jamila zatayi idan taji labarin saka ranar wannan auren
🚶🏽♀️🚶🏽♀️🚶🏽♀️🚶🏽♀️
More comment's more typing
[8/24, 10:52 PM] Sadiya Ibrahim Khaleel: *JININMU 'DAYA*
BY SADIYA KHALIL
37.