Sashe 28
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
******
A gurin aje motocin Ra'uf idanunsa suka sauka kan Ahad da da shigowarsu Ahad din gidan kenan yaji lokaci guda gabansa ya fadi sunan Allah ya fada a ransa yana tunanin to waye shi Ahad din yasan dai wannan ba Abdul bane tayiyu cousin's din sune.
Shima Ahad da ya dago kansa ya kalli Ra'uf yana mamakin shi waye a gidan baisan saba,tayiyu dai makwaftansu ne,ko abokin aikin Abba,da alamu dai akwai Wanda yasani agidan, hannu Ahad ya bawa Ra'uf hannu suka gaisa.
Daganan Ra'uf ya shige motarsu Mukhtar ya tayar sukayi hanyar gate suka fice da Abdul-Rashid ya bude musu suka fice
Ahad yabi motar da kallo harta fice kafin ya dawo suka yi hanyar cikin falon gidan.
VOTE☑️
SHARE☑️
COMMENT☑️
LIKE☑️
SADIYA KHALIL🖊️*JININMU 'DAYA*
NA SADIYA IBRAHIM KHALIL
SHAFI NA ASHIRIN DA TARA 29
A gurin aje motocin Ra'uf idanunsa suka sauka kan Ahad da da shigowarsu Ahad din gidan kenan yaji lokaci guda gabansa ya fadi sunan Allah ya fada a ransa yana tunanin to waye shi Ahad din yasan dai wannan ba Abdul bane tayiyu cousin's din sune.
Shima Ahad da ya dago kansa ya kalli Ra'uf yana mamakin shi waye a gidan baisan saba,tayiyu dai makwaftansu ne,ko abokin aikin Abba,da alamu dai akwai Wanda yasani agidan, hannu Ahad ya bawa Ra'uf hannu suka gaisa.
Daganan Ra'uf ya shige motarsu Mukhtar ya tayar sukayi hanyar gate suka fice da Abdul-Rashid ya bude musu suka fice
Ahad yabi motar da kallo harta fice kafin ya dawo suka yi hanyar cikin falon gidan.
"Kai kayan nan sunyi yawa aje Abbanku sai ya dawo an nuna masa idan ya amince a taba shikenan" Ummi Hauwa'u ce tayi wannan furucin
"To Ummi nima haka dai nagani ki dubi yawan kudin da za'aba Rumaisa fa"cewar Rumaisa
" kinga tashi ki kaisu dakinku ki ajiyesu dai Ummi Hauwa'u tayi firicin"
Rufaida na mikewa da kayan a hannunta taji sallamar su Yaya Ahad amsawa tayi kawai ba tare da ta juyo ba tayi hanyar upstairs(saman bene)da murna sosai a ranta ita batasan har sun karaso ba busuyi maganar da Umminsu ba yanzu"
Ahad da kallo yabi Rufaida har ya zauna Ummi ta washe baki tana musu sannu da zuwa suma su AbdulMalik duk zama sukayi suna amsawa Ummin da "yawwa"
Bayan sun gaisa da Ummi Hauwa'u
Su Rufaida suka shigo falon itada su Rumaisa da murmushi fuskarsu
"Sannunku da zuwa Yaya"
"Yawwa 'yan matan Ummi Hauwa'u"
Murmushi sukayi suka gaishesu
"AbdulMalik ya kalli Rumaisa yace
Momy wannan Rumaisan nan gaba saitafi Rufaida girma gata kuma Copy din Rufaidah"
Ummi Hauwa'u tayi murmushi kawai
Nan su Rufaida suka shiga kitchen suna jigilar kawo musu abinci
Saida suka gama cin abinci suka bude babin hira kafin lokacin sallah yayi suka tafi masallaci suda Abdul-Rashid
Suma su Rufaida sama suka koma da Wasila kanwarsu Ahad din suyi sallah
Koda su Ahad suka dawo gidan Ummi Hauwa'u suka tarar a falon tana sake gyara falon
Zama sukayi suna mata sannu da gida
"Abdus-salam yadai ko har yau baka watstsake da gajiyar tafiyar ba"cewar Ummi Hauwa'u tayi maganar tana murmushi
Abdussalam dariya yayi yace" wallahi Ummi akwai gajiya"
"To kaje ka kwanta dakinsu Abdul-Rashid mana"
Hassan yace" kyalesa Ummi ba kwanciyar da zaiyi ba wani gajiya da yayi"
Abdussalam baki ya Dan turo jin maganar Hassan din
Ummi Hauwa'u "tayi murmushi tace"kai Abdussalam jeka kwanta kayi kwanciyarka ka kyalesu yayan naka"
Tashi AbdusSalam yayi yayi hanyar Upstairs
Sukuma suka cigaba da firarsu
Da Ahad ya kasa hakuri ya tanbayi Ummi Hauwa'u Ra'uf yace"Ummi Hauwa'u dazu muka ci karo da wasu a harabar gidannan zasu fita bansan su ba ,hala makwabtanku ne"
Ummi Hauwa'u tayi murmushi
"A'a sirikinkune saurayin Rufaida ne"
Maganar sosai ta bugi zuciyar Ahad domin shi har cikin ransa tun Rufaida na karama yake sonta amma sai yau da yazowa Rufaida soyayyarsa sai gashi wani ya rigasa tabbas yasan yayi zurfin ciki
A hankali ya dawo da tunaninsa gudun kar Ummi Hauwa'u ta fahimci wani abu ya kirkiri murmushi yace
"Kai amma Ummi Hauwa'u nayi mata murna,Allah ya tabbatar da Alkhairi"
"Ummi Hauwa'u tace"Amin saura ku saika daure kafito da mata a hadaku tare ,tunda dai kayi karatu ka kuma samu aiki kaga babu abinda yayi saura yanzu"
Murmushi kawai yayi
"Ummi a tayamu da addu'a dai kawai"
"Ummi Hauwa'u tace"munayi saidai mu cigaba dayi Allah ya kawo ta gari"
"Amin suka amsa gaba daya falon
Suna zaune har Abba Aliyi ya dawo suka gaisa suka cigaba da fira
Har Abdul ya dawo suka tafi yawo dan ba aranar zasu koma Zariya ba
********
"Kai Hauwa'u kayan nan sunyi yawwa fa ko ma anfani ne da wayar kawai zatayi anfani"Abba Aliyu yake maganar da Ummi Hauwa'u ta kawo masa kayan dakinsa
"Nima haka nace saidai tunda ba suttura bace ai ba wani abu idan zatai anfani dasu"inji Ummi Hauwa'u
"Kiyi kawai abinda na...wayarsa da tayi kara yasa shi tsaida maganarsa ya dauki wayar ganin mai kiran Abba Bukar ne ya sashi murmushi ya kara wayar a kunne.
Saida suka gama gaisawa ya mikawa Ummi Hauwa'u wayar suka gaisa ta sake mika masa wayar suka cigaba da firarsu shid yayan nasa ta kwashi kayan ta bar dakin saboda ya samu damar waya da yayan nasa sosai
Wayar kawai taba Rufaida da take kwalinta Iphone ce fara da dama Rufaidan ta hangota a ledojin da Ra'uf ya kawo mata cikin zumudi ta ansa Ummi Hauwa'u na barin dakin ta cirota a kwalinta ta kunnata data sameta a saite take harda Sim
****
Ganin kiran Abba Aliyu a wayarta da Ummi Hauwa'u tayi da shigarta dakin kenan ta mike tayi dakin Abba Aliyu
Sintiri ta sami Abba Aliyu yanayi a dakinsa jin sallamarta yasa shi juyowa ya kalleta ya amsa mata sallamar ta zauna kujerar dake dakin guda daya da take gefen gado ta kallesa tace
" lafiya kuwa Abban Abdul"
"To da sauki dai zance" Abba Aliyu yayi maganar yana zama a saman gado"
"Meke faruwa kafadamin"Ummi Hauwa'u tayi maganar ranta a dagule"
"Abba Bukar ne yanzu yake shaidamin Ashe Ahad ya dade yanason Rufaida zuwan da sukayi ma shi Ahad dansu daidaita da Rufaidan yazo shine nake shaidamasa wani yazo yayi maganar ya biyo ta hanyar Alhj Hashim kuma na cemasa a yau din nayi niyyar sanarmasa lamarin"
Ummi Hauwa'u tace
"To shikenan tunda ka fadamasa haka" don itadai dama batason hadin
Abba Aliyu ya nisa yace
"Hauwa'u kinson Abba Bukar yayimin abinda ko iyayenmu sai haka banso hakan ta faru ba,amma tunda an amshi maganar wannan sai a jira aji abinda Allah zaiyi"
Ummi Hauwa'u ta cigaba da lallashin Abba Aliyu har yaji yasamu nutsuwa sosai
9:30pm
Rufaida da tayi shirin barci ta ji karar wayarta ta jawota jikin madubi ganin mai number din data dade da hardaceta yasata murmushi ta daga tare da da sallama ta dora da cewa
"Amarya bakya laifi ko kin kashe 'dan masu gida"ta karasa maganar da da dariyarta
Samiha da taji kirarin tayi dariya tace
Bandai kashe ba
Murmushi Rufaida tayi tace
"Aiko kin kashe Yaya Ahmad zai hakura
" tsaki Samiha taja tace"
Kinga rufani ki saya,waima ba kicemin waya baki number dinki ba"
Rufaida tace"ai nasan Yaya Ahmad ne"
"Eh shine Yaya Ra'uf ne ya turowa Ahmad yanzu,ke ban fadamiki ba gobe jirginmu zai daga UK kinsan a can Ahmad yayi karatunsa Degree to ya samu admission zai koma yayi Masters,shine zamu tafi tare"
Cikin rashin jin dadi Rufaida tace
"Yanzu shikenan Samiha zanyi rashinki har ki tafi wata uwa duniya wallahi banji dadi ba naso ya barki ya tafi shi"
"Wallahi Rufaida nima dai ganin kudinma ba gari daya muke ba yanzu saima mu shekara bamu haduba shiyasa na amince mutafi tare"
Hira suka cigaba dayi kafin suyi sallama zuciyoyinsu ba dadi.
Ra'uf ne ya kira Rufaida bayan gama wayarsu da Samiha da yayi mata saving din number din tashi da sunansa ta daga bayan ta kusa yankewa ba tare da tunanin komai ba.
Sun jima suna wayar kafin suyi sallama da kusan maganar ta Ra'uf tafi yawa
Washe gari su Ahad na gama karyawa suka shirya komawa Zariya dan garin Kanon bayawa Ahad dadi don yaci burin auren Rufaida dukda baya fidda rai amma dai yasan zuciyar Rufaida tana gun wani .
Shakuwa mai karfi ke wanzuwa tsakanin Rufaida da Ra'uf har ma yanzu manya ke niyyar shiga maganar don Ra'uf yace sai an tsaida rana zaikoma Delhi su Amminsa da Safiyya ke shirin komawa kawai da itama Ammin Rufaida ta shiga ranta sosai.
SADIYA KHALIL😊*JININMU DAYA*
NA SADIYA IBRAHIM KHALIL
SHAFI NA TALATIN
Abba Bukar dake zaune a babban falon gidansu Rufaida ya kalli Ummi yace "Hauwa'u yanzu har dake a masu 'boye min maganar kawo ku'din yarinyar nan da za'a yi yau ko?".
Ummi Hauwa'u da take kan carpet zaune tace "Yaya laifin na gurin Abban Abdul da yaron ya shaida zai kawo ku'din aure na ce a fa'da maka shi ne yake sanar min batun zuwanka a ranar da za su zo 'din".
Abba bukar ya ce "yanzu da banzo yau din ba to saidai aji kunya kenan shikadai ne zaiyi gaban kansa kenan a fara kokwanto ga 'yarmu ko vata asali irin haka Ai fada ake yanzu da kunfada nima bazanzo nikadai ba ai ko kuma ma aturasu can Zariyan"
Ummi Hauwa'u tace "adaimana afuwa
Abba Bukar yayi murmushi yace" to Allah ya kawo mana su lafiya".
"Amin yaya". Cewar Ummi Hauwa'u
Yaran ne suka shigo da 'dokinsu suka ruga gurin Abba Bukar suna cewa "oyoyo Abba".
Murmushi ya yi yana cewa Ku 'dagani kar ku 'ballani, tun da kun maida ni abokin wasanku. Hauwa'u ta koya muku wasa da ni ko?" Har dake 'katuwa dake ya nuna Rafi'a ba zaki bar Ra'is yayi ba.
Murmushi sukayi suka sauka cinyarsa suka gaishesa suka fice.
Ya dubi Ummi bayan sun fita yace "wato dai Hauwa'u kin koyawa yaron nan wasa dani ko?".
Ta ce "a'a Yaya laifin yana gurin ka".
Ya 'danyi murmushi yace ya canza zancen da cewa "ban ga Abdul..?". bai 'karasa maganar ba suka tsinkayi sallamarsu a falon.
Abdul da Rumaisa da suka shigo falo suka ha'da baki gurin fa'din "sannu da zuwa Abba".
Amsa musu ya yi da "yawwa".
A gurin aje motocin Ra'uf idanunsa suka sauka kan Ahad da da shigowarsu Ahad din gidan kenan yaji lokaci guda gabansa ya fadi sunan Allah ya fada a ransa yana tunanin to waye shi Ahad din yasan dai wannan ba Abdul bane tayiyu cousin's din sune.
Shima Ahad da ya dago kansa ya kalli Ra'uf yana mamakin shi waye a gidan baisan saba,tayiyu dai makwaftansu ne,ko abokin aikin Abba,da alamu dai akwai Wanda yasani agidan, hannu Ahad ya bawa Ra'uf hannu suka gaisa.
Daganan Ra'uf ya shige motarsu Mukhtar ya tayar sukayi hanyar gate suka fice da Abdul-Rashid ya bude musu suka fice
Ahad yabi motar da kallo harta fice kafin ya dawo suka yi hanyar cikin falon gidan.
VOTE☑️
SHARE☑️
COMMENT☑️
LIKE☑️
SADIYA KHALIL🖊️*JININMU 'DAYA*
NA SADIYA IBRAHIM KHALIL
SHAFI NA ASHIRIN DA TARA 29
A gurin aje motocin Ra'uf idanunsa suka sauka kan Ahad da da shigowarsu Ahad din gidan kenan yaji lokaci guda gabansa ya fadi sunan Allah ya fada a ransa yana tunanin to waye shi Ahad din yasan dai wannan ba Abdul bane tayiyu cousin's din sune.
Shima Ahad da ya dago kansa ya kalli Ra'uf yana mamakin shi waye a gidan baisan saba,tayiyu dai makwaftansu ne,ko abokin aikin Abba,da alamu dai akwai Wanda yasani agidan, hannu Ahad ya bawa Ra'uf hannu suka gaisa.
Daganan Ra'uf ya shige motarsu Mukhtar ya tayar sukayi hanyar gate suka fice da Abdul-Rashid ya bude musu suka fice
Ahad yabi motar da kallo harta fice kafin ya dawo suka yi hanyar cikin falon gidan.
"Kai kayan nan sunyi yawa aje Abbanku sai ya dawo an nuna masa idan ya amince a taba shikenan" Ummi Hauwa'u ce tayi wannan furucin
"To Ummi nima haka dai nagani ki dubi yawan kudin da za'aba Rumaisa fa"cewar Rumaisa
" kinga tashi ki kaisu dakinku ki ajiyesu dai Ummi Hauwa'u tayi firicin"
Rufaida na mikewa da kayan a hannunta taji sallamar su Yaya Ahad amsawa tayi kawai ba tare da ta juyo ba tayi hanyar upstairs(saman bene)da murna sosai a ranta ita batasan har sun karaso ba busuyi maganar da Umminsu ba yanzu"
Ahad da kallo yabi Rufaida har ya zauna Ummi ta washe baki tana musu sannu da zuwa suma su AbdulMalik duk zama sukayi suna amsawa Ummin da "yawwa"
Bayan sun gaisa da Ummi Hauwa'u
Su Rufaida suka shigo falon itada su Rumaisa da murmushi fuskarsu
"Sannunku da zuwa Yaya"
"Yawwa 'yan matan Ummi Hauwa'u"
Murmushi sukayi suka gaishesu
"AbdulMalik ya kalli Rumaisa yace
Momy wannan Rumaisan nan gaba saitafi Rufaida girma gata kuma Copy din Rufaidah"
Ummi Hauwa'u tayi murmushi kawai
Nan su Rufaida suka shiga kitchen suna jigilar kawo musu abinci
Saida suka gama cin abinci suka bude babin hira kafin lokacin sallah yayi suka tafi masallaci suda Abdul-Rashid
Suma su Rufaida sama suka koma da Wasila kanwarsu Ahad din suyi sallah
Koda su Ahad suka dawo gidan Ummi Hauwa'u suka tarar a falon tana sake gyara falon
Zama sukayi suna mata sannu da gida
"Abdus-salam yadai ko har yau baka watstsake da gajiyar tafiyar ba"cewar Ummi Hauwa'u tayi maganar tana murmushi
Abdussalam dariya yayi yace" wallahi Ummi akwai gajiya"
"To kaje ka kwanta dakinsu Abdul-Rashid mana"
Hassan yace" kyalesa Ummi ba kwanciyar da zaiyi ba wani gajiya da yayi"
Abdussalam baki ya Dan turo jin maganar Hassan din
Ummi Hauwa'u "tayi murmushi tace"kai Abdussalam jeka kwanta kayi kwanciyarka ka kyalesu yayan naka"
Tashi AbdusSalam yayi yayi hanyar Upstairs
Sukuma suka cigaba da firarsu
Da Ahad ya kasa hakuri ya tanbayi Ummi Hauwa'u Ra'uf yace"Ummi Hauwa'u dazu muka ci karo da wasu a harabar gidannan zasu fita bansan su ba ,hala makwabtanku ne"
Ummi Hauwa'u tayi murmushi
"A'a sirikinkune saurayin Rufaida ne"
Maganar sosai ta bugi zuciyar Ahad domin shi har cikin ransa tun Rufaida na karama yake sonta amma sai yau da yazowa Rufaida soyayyarsa sai gashi wani ya rigasa tabbas yasan yayi zurfin ciki
A hankali ya dawo da tunaninsa gudun kar Ummi Hauwa'u ta fahimci wani abu ya kirkiri murmushi yace
"Kai amma Ummi Hauwa'u nayi mata murna,Allah ya tabbatar da Alkhairi"
"Ummi Hauwa'u tace"Amin saura ku saika daure kafito da mata a hadaku tare ,tunda dai kayi karatu ka kuma samu aiki kaga babu abinda yayi saura yanzu"
Murmushi kawai yayi
"Ummi a tayamu da addu'a dai kawai"
"Ummi Hauwa'u tace"munayi saidai mu cigaba dayi Allah ya kawo ta gari"
"Amin suka amsa gaba daya falon
Suna zaune har Abba Aliyi ya dawo suka gaisa suka cigaba da fira
Har Abdul ya dawo suka tafi yawo dan ba aranar zasu koma Zariya ba
********
"Kai Hauwa'u kayan nan sunyi yawwa fa ko ma anfani ne da wayar kawai zatayi anfani"Abba Aliyu yake maganar da Ummi Hauwa'u ta kawo masa kayan dakinsa
"Nima haka nace saidai tunda ba suttura bace ai ba wani abu idan zatai anfani dasu"inji Ummi Hauwa'u
"Kiyi kawai abinda na...wayarsa da tayi kara yasa shi tsaida maganarsa ya dauki wayar ganin mai kiran Abba Bukar ne ya sashi murmushi ya kara wayar a kunne.
Saida suka gama gaisawa ya mikawa Ummi Hauwa'u wayar suka gaisa ta sake mika masa wayar suka cigaba da firarsu shid yayan nasa ta kwashi kayan ta bar dakin saboda ya samu damar waya da yayan nasa sosai
Wayar kawai taba Rufaida da take kwalinta Iphone ce fara da dama Rufaidan ta hangota a ledojin da Ra'uf ya kawo mata cikin zumudi ta ansa Ummi Hauwa'u na barin dakin ta cirota a kwalinta ta kunnata data sameta a saite take harda Sim
****
Ganin kiran Abba Aliyu a wayarta da Ummi Hauwa'u tayi da shigarta dakin kenan ta mike tayi dakin Abba Aliyu
Sintiri ta sami Abba Aliyu yanayi a dakinsa jin sallamarta yasa shi juyowa ya kalleta ya amsa mata sallamar ta zauna kujerar dake dakin guda daya da take gefen gado ta kallesa tace
" lafiya kuwa Abban Abdul"
"To da sauki dai zance" Abba Aliyu yayi maganar yana zama a saman gado"
"Meke faruwa kafadamin"Ummi Hauwa'u tayi maganar ranta a dagule"
"Abba Bukar ne yanzu yake shaidamin Ashe Ahad ya dade yanason Rufaida zuwan da sukayi ma shi Ahad dansu daidaita da Rufaidan yazo shine nake shaidamasa wani yazo yayi maganar ya biyo ta hanyar Alhj Hashim kuma na cemasa a yau din nayi niyyar sanarmasa lamarin"
Ummi Hauwa'u tace
"To shikenan tunda ka fadamasa haka" don itadai dama batason hadin
Abba Aliyu ya nisa yace
"Hauwa'u kinson Abba Bukar yayimin abinda ko iyayenmu sai haka banso hakan ta faru ba,amma tunda an amshi maganar wannan sai a jira aji abinda Allah zaiyi"
Ummi Hauwa'u ta cigaba da lallashin Abba Aliyu har yaji yasamu nutsuwa sosai
9:30pm
Rufaida da tayi shirin barci ta ji karar wayarta ta jawota jikin madubi ganin mai number din data dade da hardaceta yasata murmushi ta daga tare da da sallama ta dora da cewa
"Amarya bakya laifi ko kin kashe 'dan masu gida"ta karasa maganar da da dariyarta
Samiha da taji kirarin tayi dariya tace
Bandai kashe ba
Murmushi Rufaida tayi tace
"Aiko kin kashe Yaya Ahmad zai hakura
" tsaki Samiha taja tace"
Kinga rufani ki saya,waima ba kicemin waya baki number dinki ba"
Rufaida tace"ai nasan Yaya Ahmad ne"
"Eh shine Yaya Ra'uf ne ya turowa Ahmad yanzu,ke ban fadamiki ba gobe jirginmu zai daga UK kinsan a can Ahmad yayi karatunsa Degree to ya samu admission zai koma yayi Masters,shine zamu tafi tare"
Cikin rashin jin dadi Rufaida tace
"Yanzu shikenan Samiha zanyi rashinki har ki tafi wata uwa duniya wallahi banji dadi ba naso ya barki ya tafi shi"
"Wallahi Rufaida nima dai ganin kudinma ba gari daya muke ba yanzu saima mu shekara bamu haduba shiyasa na amince mutafi tare"
Hira suka cigaba dayi kafin suyi sallama zuciyoyinsu ba dadi.
Ra'uf ne ya kira Rufaida bayan gama wayarsu da Samiha da yayi mata saving din number din tashi da sunansa ta daga bayan ta kusa yankewa ba tare da tunanin komai ba.
Sun jima suna wayar kafin suyi sallama da kusan maganar ta Ra'uf tafi yawa
Washe gari su Ahad na gama karyawa suka shirya komawa Zariya dan garin Kanon bayawa Ahad dadi don yaci burin auren Rufaida dukda baya fidda rai amma dai yasan zuciyar Rufaida tana gun wani .
Shakuwa mai karfi ke wanzuwa tsakanin Rufaida da Ra'uf har ma yanzu manya ke niyyar shiga maganar don Ra'uf yace sai an tsaida rana zaikoma Delhi su Amminsa da Safiyya ke shirin komawa kawai da itama Ammin Rufaida ta shiga ranta sosai.
SADIYA KHALIL😊*JININMU DAYA*
NA SADIYA IBRAHIM KHALIL
SHAFI NA TALATIN
Abba Bukar dake zaune a babban falon gidansu Rufaida ya kalli Ummi yace "Hauwa'u yanzu har dake a masu 'boye min maganar kawo ku'din yarinyar nan da za'a yi yau ko?".
Ummi Hauwa'u da take kan carpet zaune tace "Yaya laifin na gurin Abban Abdul da yaron ya shaida zai kawo ku'din aure na ce a fa'da maka shi ne yake sanar min batun zuwanka a ranar da za su zo 'din".
Abba bukar ya ce "yanzu da banzo yau din ba to saidai aji kunya kenan shikadai ne zaiyi gaban kansa kenan a fara kokwanto ga 'yarmu ko vata asali irin haka Ai fada ake yanzu da kunfada nima bazanzo nikadai ba ai ko kuma ma aturasu can Zariyan"
Ummi Hauwa'u tace "adaimana afuwa
Abba Bukar yayi murmushi yace" to Allah ya kawo mana su lafiya".
"Amin yaya". Cewar Ummi Hauwa'u
Yaran ne suka shigo da 'dokinsu suka ruga gurin Abba Bukar suna cewa "oyoyo Abba".
Murmushi ya yi yana cewa Ku 'dagani kar ku 'ballani, tun da kun maida ni abokin wasanku. Hauwa'u ta koya muku wasa da ni ko?" Har dake 'katuwa dake ya nuna Rafi'a ba zaki bar Ra'is yayi ba.
Murmushi sukayi suka sauka cinyarsa suka gaishesa suka fice.
Ya dubi Ummi bayan sun fita yace "wato dai Hauwa'u kin koyawa yaron nan wasa dani ko?".
Ta ce "a'a Yaya laifin yana gurin ka".
Ya 'danyi murmushi yace ya canza zancen da cewa "ban ga Abdul..?". bai 'karasa maganar ba suka tsinkayi sallamarsu a falon.
Abdul da Rumaisa da suka shigo falo suka ha'da baki gurin fa'din "sannu da zuwa Abba".
Amsa musu ya yi da "yawwa".