Sashe 48
Huriyya Part 1 And 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hurriya ta kama hannunta suka koma cikin dakin, ta zauna bakin gado Gwaggo ma ta zauna daman tana ganin ruwa hawaye a fuskarta ta san akwai abun da ya faru.
“Wani abu aka yi Hurriya?”
“Sheri aka yi min Gwaggo.... ”
Ta labarta mata abun da ya faru, sannan ta dora da abun da mahaifinta yayi mata recently before birthday Khairi.
“Appa ya siyawa kowa sabon kaya na birthday din Yaya Khairi amman ni Hajiya tace kar ya siya min ina da kaya da yawa, na masa magana sai yayi min fada, Gwaggo yanzu Appa baya so na ko kadan idan na matsa kusa da shi sai yayi ta min fada, zaman gidan ba ya min dadi kowa tsarguwata yake”
“Ki yi hakuri Hurriya zalinci be taba doreba, kuma komai yana da iyaka wata rana sai labari, ke dai ki yi ta addu'a ki yi ta fadawa Allah matsalarki zai magance miki ita, mu ma muna nan muna yi kuma akwai wani littafi da na siya miki na addu'o'i mantawa na yi ban bawa Rukayya ta kai miki ba”
Gwaggo ta tashi ta nufi gurin da ta aje littafin husnul muslim ta dauko ta mika mata.
“Addu'o'i ne da suka zo daga bakin Annabi Muhammad, karki yi wasa da su, domin ba mu san me za a sake jifanke ko mahaifiyarki da shi ba, kuma duk abun da zaki ci ki yi bismillah, sannan kar tsoro ya saka a baki wani abun da aka san an cutarwa ne ki ci ko ki aikata, yanzu girma kike yi ya kamata ace kina kara wayo”
Ta share hawayenta
“Na gode Gwaggo”
“Ba komai Allah dai ya tsareki, kuma ina kara gargadinki ban da sakaci da addu'a, kin ga rashin daukar addu'a da muhimmanci ne ya jefa Iyami a halin da take yau, sannan kuma zan karbo miki maganin tsari akwai wani mai bada taimako na yi magana da shi ya ce sai an ba shi 150k sannan zai fara yi na Iyami aiki, ya fada mana jefa ce aka yi mata mai hatsarin gaske, kuma idan ba mu yi fa gaske ba zamu rasata”
“To yanzu ina za'a samu 150k Gwaggo?”
“Ina nan ina ta kokari Hurriya, idan kuma haka bw samu ba dole gidan nan zamu siyar mu nemi karamin wannan mu siya sauran kudin sai mu yi maganin da su domin lafiyarta ta fi mana komai”
“Amman idan aka yi zata warke Gwaggo? Kin san ana ta yi amman babu wani sauyi”
page 12
“Muna fatan haka, shi dai mutane da dama sun karba kuma an dace, mu ma muna fatar mu dace wannan ciwon nata ya isheni Allah kadai ya san abun da take ji a ranta, ina fatar na ga ta warke kamin na mutu”
Cikin kuka Gwaggo ta karaso maganar ita kanta a yanzu bata da wata damuwa da ta wuce ta Iyami. Hurriya ta tashi rike da littafin ta fito sai ta tsaya daga bakin kofar dakin tana kallon Amma dake kallon kofar dakin tun da suka shiga ciki, wasu hawayen ne suka subuce mata sai ta fashe da kuka. Amma ta girgiza mata kai tana jin kamar ta yi mata magana a dama, shigowar Rukayya ne ya saka Hurriya boye fuskarta Gwaggo kuma ta taso ta fito daga dakin tana fada.
“Wane irin abu ne zaki je ki zauna har dare haka Rukayya”
Yasir dake bayanta yana sallama yayi saurin tare mata fadan.
“Tun isha'i take nan kofar gida Gwaggo laifina ne ni na tsayar da ita, ayi hakuri dan Allah”
Rukayya ta juya ta kalleshi shi kuma yaki yarda au hada ido sai hakikancewa yake yana ba Gwaggo hakuri kamar shi yayi laifin. Ya zauna saman kujerar da Amma take jingine yana mata ya jiki.
“Amma ya jikin?”
Ta amsa murmushi kadan alamar jikin Alhamdulillah. Gwaggo kuma ta amsa masa.
“Jikin sai Godiya”
“Allah ya kara sauki”
Ya kalli Hurriya dake labe jikin curtains din dakin.
“Muje Hurriya kar Appa ya fara neman mu”
Hijabin ta janyo ya sauko ya rufe mata fuska sannan ta tako ta iso gurin Amma ta kwanta jikinta ba tare da tace komai ba ta mike tsaye, Amma ta bita da kallo har suka fice. Har sun isa gurin mota ta tuna bata shiga ta duba kanenta ba.
“Yaya dan Allah minti daya zan koma na duba Twins”
“Karki dade”
“Toh”
Ta koma cikin gidan da gudunta ta duba su ta fito ta shiga motar, sai da suka kama hanyar gida sannan Yasir ya kalleta ya ce.
“Hurriya da gaske baki san yaron nan ba?”
“Wallahi ban san shi ba Yaya”
“To ya aka yi yanzu ya kira ni wai yana neman Hurriya na tambayi sunansa ya ce sunansa Adam Sarauta ina ya samu number ta?”
Hurriya ta ji gabanta ya fadi.
“Ni kuma? Wallahi ban bashi ba ko sunana ni ban san inda ya ji ba”
“Bana son ki min karya, kuma bana son ki aikata wani abin da zai zubar miki da kima ko gidanmu, saboda haka ki kiyaye karki wani abu ya sake hadaki da shi, na san gayen nan na yaron kwarai ba ne, idan ba haka ba ni ma zan saba miki”
“Toh Yaya amman Wallahi ban san shi ba”
“To ya aka yi ya sami number ta?”
Har zata ce bata sani ba, sai kuma tuna da ta karbi wayarsa ta kira Yasir.
“Da wayarsa na kiraka, lokaci da yace na saka masa number ta sai na kiraka na ce ka zo ka dauke ni, ai har na fada maka Adam yace I'm not safe here”
“Na tuna, zan ja masa kunne”
“Toh Yaya”
Ta amsa tana gyara zaman littafin da Gwaggo ta bata a hannunta.
_________________
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo...
Page 13
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻
𝐁𝐨𝐨𝐤 𝐓𝐰𝐨
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
Littafin nan na kudi ne, ba free ba, idan kika karanta ba tare da biya ba kin daukarwa kanki nauyi domin hakkina ne kika rataya a wuyanki. Biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence to 08036126660
𝐏𝐚𝐠𝐞 1️⃣1️⃣
Hajiya Kaltume na tsaye rumgume da Hanayenta Yasir ya faka motarsa ya fito, sannan Hurriya ma ta fito sau daya ta kalli gurin da Hajiya take ta dauke kai ta fice daga apartment din ta nufi na Momy, wata kalar harara Hajiya take watsawa Yasir har ya iso.
“Ina ka fito?”
Ya juya ya kalli Hurriya da tuni ta fice daga bangaren sannan ya kalli mahaifiyarsa.
“Mun sauke Rukayya ne”
“Kun sauke Rukayya kamar ya?”
“Hajiya dare yayi shiyasa na kaita gida a mota, daga can Hurriya ta duba Amma”
“Ita bata san dare yayi ba ta kama hanya ta zo? Kasan ma a ina ta fito? Wace yarinya mai tarbiya ce zata fita yawon dare?”
“Hajiya Stop...”
Ya fada yana kokarin danne bacin ransa.
“Ba sai ka min turanci ba, daman yaran zamani ne ku ai, sai ka zage ni ban sani ba, amman dai bari ka ji na fada maka ka fitar sapgar Rukayyar nan ba yarinyar kirki ba ce”
“Wani abu aka yi Hurriya?”
“Sheri aka yi min Gwaggo.... ”
Ta labarta mata abun da ya faru, sannan ta dora da abun da mahaifinta yayi mata recently before birthday Khairi.
“Appa ya siyawa kowa sabon kaya na birthday din Yaya Khairi amman ni Hajiya tace kar ya siya min ina da kaya da yawa, na masa magana sai yayi min fada, Gwaggo yanzu Appa baya so na ko kadan idan na matsa kusa da shi sai yayi ta min fada, zaman gidan ba ya min dadi kowa tsarguwata yake”
“Ki yi hakuri Hurriya zalinci be taba doreba, kuma komai yana da iyaka wata rana sai labari, ke dai ki yi ta addu'a ki yi ta fadawa Allah matsalarki zai magance miki ita, mu ma muna nan muna yi kuma akwai wani littafi da na siya miki na addu'o'i mantawa na yi ban bawa Rukayya ta kai miki ba”
Gwaggo ta tashi ta nufi gurin da ta aje littafin husnul muslim ta dauko ta mika mata.
“Addu'o'i ne da suka zo daga bakin Annabi Muhammad, karki yi wasa da su, domin ba mu san me za a sake jifanke ko mahaifiyarki da shi ba, kuma duk abun da zaki ci ki yi bismillah, sannan kar tsoro ya saka a baki wani abun da aka san an cutarwa ne ki ci ko ki aikata, yanzu girma kike yi ya kamata ace kina kara wayo”
Ta share hawayenta
“Na gode Gwaggo”
“Ba komai Allah dai ya tsareki, kuma ina kara gargadinki ban da sakaci da addu'a, kin ga rashin daukar addu'a da muhimmanci ne ya jefa Iyami a halin da take yau, sannan kuma zan karbo miki maganin tsari akwai wani mai bada taimako na yi magana da shi ya ce sai an ba shi 150k sannan zai fara yi na Iyami aiki, ya fada mana jefa ce aka yi mata mai hatsarin gaske, kuma idan ba mu yi fa gaske ba zamu rasata”
“To yanzu ina za'a samu 150k Gwaggo?”
“Ina nan ina ta kokari Hurriya, idan kuma haka bw samu ba dole gidan nan zamu siyar mu nemi karamin wannan mu siya sauran kudin sai mu yi maganin da su domin lafiyarta ta fi mana komai”
“Amman idan aka yi zata warke Gwaggo? Kin san ana ta yi amman babu wani sauyi”
page 12
“Muna fatan haka, shi dai mutane da dama sun karba kuma an dace, mu ma muna fatar mu dace wannan ciwon nata ya isheni Allah kadai ya san abun da take ji a ranta, ina fatar na ga ta warke kamin na mutu”
Cikin kuka Gwaggo ta karaso maganar ita kanta a yanzu bata da wata damuwa da ta wuce ta Iyami. Hurriya ta tashi rike da littafin ta fito sai ta tsaya daga bakin kofar dakin tana kallon Amma dake kallon kofar dakin tun da suka shiga ciki, wasu hawayen ne suka subuce mata sai ta fashe da kuka. Amma ta girgiza mata kai tana jin kamar ta yi mata magana a dama, shigowar Rukayya ne ya saka Hurriya boye fuskarta Gwaggo kuma ta taso ta fito daga dakin tana fada.
“Wane irin abu ne zaki je ki zauna har dare haka Rukayya”
Yasir dake bayanta yana sallama yayi saurin tare mata fadan.
“Tun isha'i take nan kofar gida Gwaggo laifina ne ni na tsayar da ita, ayi hakuri dan Allah”
Rukayya ta juya ta kalleshi shi kuma yaki yarda au hada ido sai hakikancewa yake yana ba Gwaggo hakuri kamar shi yayi laifin. Ya zauna saman kujerar da Amma take jingine yana mata ya jiki.
“Amma ya jikin?”
Ta amsa murmushi kadan alamar jikin Alhamdulillah. Gwaggo kuma ta amsa masa.
“Jikin sai Godiya”
“Allah ya kara sauki”
Ya kalli Hurriya dake labe jikin curtains din dakin.
“Muje Hurriya kar Appa ya fara neman mu”
Hijabin ta janyo ya sauko ya rufe mata fuska sannan ta tako ta iso gurin Amma ta kwanta jikinta ba tare da tace komai ba ta mike tsaye, Amma ta bita da kallo har suka fice. Har sun isa gurin mota ta tuna bata shiga ta duba kanenta ba.
“Yaya dan Allah minti daya zan koma na duba Twins”
“Karki dade”
“Toh”
Ta koma cikin gidan da gudunta ta duba su ta fito ta shiga motar, sai da suka kama hanyar gida sannan Yasir ya kalleta ya ce.
“Hurriya da gaske baki san yaron nan ba?”
“Wallahi ban san shi ba Yaya”
“To ya aka yi yanzu ya kira ni wai yana neman Hurriya na tambayi sunansa ya ce sunansa Adam Sarauta ina ya samu number ta?”
Hurriya ta ji gabanta ya fadi.
“Ni kuma? Wallahi ban bashi ba ko sunana ni ban san inda ya ji ba”
“Bana son ki min karya, kuma bana son ki aikata wani abin da zai zubar miki da kima ko gidanmu, saboda haka ki kiyaye karki wani abu ya sake hadaki da shi, na san gayen nan na yaron kwarai ba ne, idan ba haka ba ni ma zan saba miki”
“Toh Yaya amman Wallahi ban san shi ba”
“To ya aka yi ya sami number ta?”
Har zata ce bata sani ba, sai kuma tuna da ta karbi wayarsa ta kira Yasir.
“Da wayarsa na kiraka, lokaci da yace na saka masa number ta sai na kiraka na ce ka zo ka dauke ni, ai har na fada maka Adam yace I'm not safe here”
“Na tuna, zan ja masa kunne”
“Toh Yaya”
Ta amsa tana gyara zaman littafin da Gwaggo ta bata a hannunta.
_________________
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo...
Page 13
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻
𝐁𝐨𝐨𝐤 𝐓𝐰𝐨
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
Littafin nan na kudi ne, ba free ba, idan kika karanta ba tare da biya ba kin daukarwa kanki nauyi domin hakkina ne kika rataya a wuyanki. Biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence to 08036126660
𝐏𝐚𝐠𝐞 1️⃣1️⃣
Hajiya Kaltume na tsaye rumgume da Hanayenta Yasir ya faka motarsa ya fito, sannan Hurriya ma ta fito sau daya ta kalli gurin da Hajiya take ta dauke kai ta fice daga apartment din ta nufi na Momy, wata kalar harara Hajiya take watsawa Yasir har ya iso.
“Ina ka fito?”
Ya juya ya kalli Hurriya da tuni ta fice daga bangaren sannan ya kalli mahaifiyarsa.
“Mun sauke Rukayya ne”
“Kun sauke Rukayya kamar ya?”
“Hajiya dare yayi shiyasa na kaita gida a mota, daga can Hurriya ta duba Amma”
“Ita bata san dare yayi ba ta kama hanya ta zo? Kasan ma a ina ta fito? Wace yarinya mai tarbiya ce zata fita yawon dare?”
“Hajiya Stop...”
Ya fada yana kokarin danne bacin ransa.
“Ba sai ka min turanci ba, daman yaran zamani ne ku ai, sai ka zage ni ban sani ba, amman dai bari ka ji na fada maka ka fitar sapgar Rukayyar nan ba yarinyar kirki ba ce”