Sashe 26
Dafin Zuciya Part 1 Compelete Hausa Novel · about 8 min read
> Cikin dariya Eshan ya ce "wallahi Ahmad kai ɗan iskane Ni ga abin da ya damuna amma kai buri ka kawai yan da zaka zama Daddy kake tuna ni ko kar dai kaje ka kashi masu ɗiya wallahi."
Abdul ne ya ce "to Malam Muhammad zauna kai ta kallon ta kai ta gadin ta."
> Eshan ya ce "ai Ni tun da har kuka ji nayi shuru bana wannan maganar kun san hummm."
Abdul ya ce "ya kayi shuru? Ka ƙara sa mana."
> Eshan ya ce "a bar kaza a cikin gashin ta kawai yo aini idan maganar nan tada min hankali take ji nike kamar na jawo ranar."
Dundu Ahmad ya yi mashi ya ce " amma wannan yaron ko ɗan banza ohk dama shiri kake baka faɗa mana ba shirin me kake wallahi yanzu naje na ce ma Ammi kada ta baka yar ta dan kashi mata ƴa zaka yi."
Hararar shi Eshan ya yi ya ce "kar ka fasa baka ga wance da yasan yanzu na zama surukin shi shiya sa ya ke ta min biyayya dan ya san zan iya ɓata komai."
> Tsaki Abdul ya yi ya ce "kan ka ake ji."
Amira ɗakin ta suka shiga ita da Hafsat dan su samu suyi wanka su huta suna zuwa ɗakin suka ga ƴan mata gusan guda goma wasu na latsa waya wasu na fira suna ganin su suka tasu suka rungume su.
Ita dai Hafsat ta gane ɗaya daga cikin su ɗiyar uncel din ta ce ta wajan mahaifi dan tun da baban ta ya rasu basu ƙara haɗuwa ba duk da an dau ka lokaci.
> Murmushi zainab ta sakar ma Hafsat ta ce "fatan kin gane ni?"
Hafsat ta mai da mata murmushi san nan ta ce "eh nagane ki."
Dariya tayi ta ce "to ma sha Allah wannan ɗiyar uncel Abba ce wannan kuma ƙanwa ta ce."
Nan ta gabatar da sauran.
> Hudu daga ciki ƴan funtuwa ne Amira ta gani su da ɗiyar Yayar Ammi sai ɗiyar ƙanwar ta sai kuma ɗiyar Yayan Abbi da ta biyo su dan sauran sai ana jibi biki za su zo.
Dariya Amira tayi ta ce "ashe da gaske kuke zaku zo."
Ɗaya daga ciki ta ce "haba kina tunanin ba zamu zo ba to gamu munxo."
Dariya su ka yi Amir ta ce "tun yaushe ku ka iso?"
Nabila ta ce "wajan ƙarfi 5:30pm."
Amira ta ce "shine baku ce a kai ku wajin ƙauyawa ba?"
> Mariya an sallame ta har sun koma gida aka gyara mata ɗakin Ladidi aka yi yan zu ta natsu kullun cikin idaba ta ke yi na roƙon Allah ya yafe ma mahaifiyar ta san nan itama Allah ya bata miji na gari indai zai kula da ita kuma me addini za ta zauna dashi alhamdulilahi yanzu cutar ta warke dama can ba wani yawa tayi ba.
Zuwaira ta dage tana kulawa da Mariya kamar yarda tayi alƙawari dan yanzu kusan komai Mariya zata yi sai ta nemi shawarar ta yanzu ita ce ƙawar ta abokiyar shawarar ta.
Shima Malam Sa'idu yan zu hankalin shi ya kwanta sosai duk da a kullum ya tuna da abin da Ladidi tayi sai yaji ran shi ya ɓaci amma sai ya ɗanne ya nima mata yafiya wajan ubangiji.
> Yusurah bayan ta koma gida ɗakin ta ta shige cikin ƙawayen ta sun ta fira wasu na bata shawara akan ta riƙe mijin ta yanzu mazaje wahala suke tayi mashi biyayya wasu kam cewa suke yi zasu zo gashi idan an gama komai sun sa Yusurah gaba gashi ita ta rasa yanda za ta yi masu kawai sai ta fashe da kuka su kuma suka sa dariya wata daga cikin su ce ta ce "ai ni banga abin kuka a nan ba koda yake kukan daɗi take yi."
Wata kuma ta ce "ku ka sani kukan rabuwa da gida ta ke yi..
Sa'adatu warda suke ce ma ta batulu ita ce tayi saurin ce wa "a'a fah ni na San kukan da take dan wannan mijin na ta daga gani zai yi jaraba kuma wallahi na san ba zai raga mata ba dan na san manta wa zai yi da soyayya ya tumurmushi sakin sa."
Dariya suka kwashi ta ita yusurah kam sai ta tashi tana kai mata duka
> Pending Amarya ce ta ce "kinga Malama gaskiya aka faɗa mana wama ya sani ko kukan ƙosa wa kike dan na san ki da jaraba kema sai ku haɗu ku ta cuɗa juna."
Ganin Yusurah tayi ban za da su yasa suka gaji suka ga ma.
Umma yan zu Alhamdulilah haukan nata yayi sauƙi saboda Malami aka dauko na addini suna mata karatu dan ana so ita ma a san abin yi.
Washe gari
Yau za'a yi Fulani day ta bangaren ko wace amarya za'a yi a wani gidan gonar Abba da ya Bama Eshan shi Abba ya ce ma shi "akwai ɗiyar abokina suma anan gidan gonar za su yi nasu sai ku haɗu kuyi a tare."
Eshan ya ce "shike nan dama kuma Abba Ina son muyi magana."
Abba ya ce "ina jin ka."
Eshan ya ce "akwai security's mota uku zasuna kulawa da lafiyar ka duk inda zaka je suna tare da kai."
Dariya Abba ya yi ya ce "haba Muhammad kada ka wani damu kan ka da wasu security's Allah zai tsare ni."
Eshan ya ce "duk da Allah ya ke tsarewa amma Abba ka daura kaga an kusa mana ƙarin girma dole kowa na kusa da ya kasan ci cikin tsoro saboda maƙiya."
Numfashi Abba ya sauke ya ce "Tom shike nan Allah ya tsare mu baki ɗaya kuma ya taya ku riƙon wannan miƙami da za'a ba ku."
Ciki da jin dadi Eshan ya amsa da "amin dan shi babban abin da yafi so a rayuwar shi iyayen su suyi mashi addu'a sheke birgi shi koma yan alfahari da hakan."
Sallama su kayi kowa ya kama gaban shi.
> Gidan su Ammi ya ƙara haɗawa da mutane yo Kam bikin mutum uku wasa ne.
Tun wajan ƙarfi biyu aka fara shiri dan da anyi la'asar
za'a fara daukar mutane zuwa inda za'a yi.
Amir kam komai zai yi da ƴan uwan shi ya ke yi yaran Umma abin sai wanda ya ga ni komai tare aka yi masu hatta kayan da zasu sa da takalma komai kala ɗaya abin dai sai son barka.
Bayan la'asar abinku na manya ba'a afirecan time karfi huɗu dai dai motoci suka zo na alfarma ko wace mota bayan ta akwai motar sojoji motoci ne iya ganin ka dan ko ni ban san iya yawan su ba.
> Motar amarya ta daban ce mota ce kamar jirgin sama dan har tashi take sabowa ce dal harda lidar ta ba'a cire ba amarya aka fara sawa a motar tana shiga taga Eshan a ciki ya san ya kayan Fulani rigar su da hula sai sanda a hannu shi tun da ta shiga ya kafe ta da ido ganin kallon da ya ke mata yasa ta ce "ta ce ƙado."
> Wata dariya ce ta zo mashi aikam ya kama yi ya ce "wallahi kayan Fulani sun yi maki kyau Amma kuma babu abinda kika sani sai kaɗo."
Murguɗa mai baki tabyi ta ce "ai dai nayi ko."
Ganin yan da ta murguɗa mai baki ya sa ya ce "humm ina tausaya maki du ranar da muka haɗu zaki gane sha yi ruwa ne Ni kike murguɗa ma baki ko?"
Jin maganar da ya dauko ya sa ta ce "a'a kayi haƙuri Ni dai."
Ya ce "bazan hakura ba sai kin faɗa min kalma me daɗi."
Shagwaɓa fuska tayi ta ce "Yayana kuma mijina."
Akam yaji daɗin maganar ya washi baki kamar gonar audiga.
> Bayan Amira ta fito aka fito da Hafsat itama cikin shigar Fulani aka kai ta mota kalar wadda aka sa Amira ta na shiga itama taga na ta gogan sanye da Kayan Fulani ƙurawa juna ido suka yi suna kallon juna kusan minti 2 san nan ya ce "kallon fa?"
> Hafsat ta ce "naga shigar tayi maka kyau."dariya ya yi ya ce "amma ban kai ki ba ko?"
Abdul shima yana can da tashi tawagar gidan su Eshan suna jiran a fito da amarya da wainda zasu je dan sai sun je wajan su Eshan san nan su wuce tare.
> Farha ce aka fito da ita cikin shigar Fulani itama Ma sha Allah tana shiga ta ga Abdul da kalar shigar baki ta saki na kallon shi ta ce "baka ga yan da kayan nan suka yi maka kyau ba Allah kamar ɗan fulanin gaske wanda zaije kiwo.
> Dariya yai ya ce "Allah ko nayi kyau to muyi PHOTO suka yi photo nan su kafin agama shirya wa.
Bayan sun gama motoci ne a jure ke tafiya har suka ƙara so ƙofar gidan Abbi aka matsa ma motar amarya ta shiga bayan ta su Ahmed ana gama shirya wa komai a tsari san nan suka tafi.
> Ma sha Allah wajan ya haɗu an ƙawata shi da bukoƙi ga shanaye a wajan ga wasu na tsar nono nan shanaye ga wasu kuma na dakan fura ga zabi na taya wo kai Ma sha Allah abu kamar a rugar gaske.
San dan da suka isa sun iske zugar motocin su Haidar na jiran su dama tunda Abba ya ce akwai ɗan ɗan abokin shi da zasu yi a ciki Eshan ya neme numbern haidar suka tsara abinsu.
> Wasu yarane sanye da Kayan Fulani maza da mata suka zo suka buɗe ma Amare da anguna motoci su ka saka Amare da anguna a tsakiya sai kuma gaban su da bayan su sojoji ne waje ya cika ta ko ina fa Can na hango pending Amarya da ta batulu ana ta fi'ili wai su ƙawayen amarya abu na su.
Suna zuwa suka zauna kan wani laulausan kafet me taushi suna zama aka kewaye su da fura da nono kaya dai na ciye ciye kalar na Fulani.
Wani abokin Eshan ne me suna Adam tun da ya ga pending Amarya ya saka mata ido duk motin da zata yi akan idon shi.
Abdul ne ya ce "to Malam Muhammad zauna kai ta kallon ta kai ta gadin ta."
> Eshan ya ce "ai Ni tun da har kuka ji nayi shuru bana wannan maganar kun san hummm."
Abdul ya ce "ya kayi shuru? Ka ƙara sa mana."
> Eshan ya ce "a bar kaza a cikin gashin ta kawai yo aini idan maganar nan tada min hankali take ji nike kamar na jawo ranar."
Dundu Ahmad ya yi mashi ya ce " amma wannan yaron ko ɗan banza ohk dama shiri kake baka faɗa mana ba shirin me kake wallahi yanzu naje na ce ma Ammi kada ta baka yar ta dan kashi mata ƴa zaka yi."
Hararar shi Eshan ya yi ya ce "kar ka fasa baka ga wance da yasan yanzu na zama surukin shi shiya sa ya ke ta min biyayya dan ya san zan iya ɓata komai."
> Tsaki Abdul ya yi ya ce "kan ka ake ji."
Amira ɗakin ta suka shiga ita da Hafsat dan su samu suyi wanka su huta suna zuwa ɗakin suka ga ƴan mata gusan guda goma wasu na latsa waya wasu na fira suna ganin su suka tasu suka rungume su.
Ita dai Hafsat ta gane ɗaya daga cikin su ɗiyar uncel din ta ce ta wajan mahaifi dan tun da baban ta ya rasu basu ƙara haɗuwa ba duk da an dau ka lokaci.
> Murmushi zainab ta sakar ma Hafsat ta ce "fatan kin gane ni?"
Hafsat ta mai da mata murmushi san nan ta ce "eh nagane ki."
Dariya tayi ta ce "to ma sha Allah wannan ɗiyar uncel Abba ce wannan kuma ƙanwa ta ce."
Nan ta gabatar da sauran.
> Hudu daga ciki ƴan funtuwa ne Amira ta gani su da ɗiyar Yayar Ammi sai ɗiyar ƙanwar ta sai kuma ɗiyar Yayan Abbi da ta biyo su dan sauran sai ana jibi biki za su zo.
Dariya Amira tayi ta ce "ashe da gaske kuke zaku zo."
Ɗaya daga ciki ta ce "haba kina tunanin ba zamu zo ba to gamu munxo."
Dariya su ka yi Amir ta ce "tun yaushe ku ka iso?"
Nabila ta ce "wajan ƙarfi 5:30pm."
Amira ta ce "shine baku ce a kai ku wajin ƙauyawa ba?"
> Mariya an sallame ta har sun koma gida aka gyara mata ɗakin Ladidi aka yi yan zu ta natsu kullun cikin idaba ta ke yi na roƙon Allah ya yafe ma mahaifiyar ta san nan itama Allah ya bata miji na gari indai zai kula da ita kuma me addini za ta zauna dashi alhamdulilahi yanzu cutar ta warke dama can ba wani yawa tayi ba.
Zuwaira ta dage tana kulawa da Mariya kamar yarda tayi alƙawari dan yanzu kusan komai Mariya zata yi sai ta nemi shawarar ta yanzu ita ce ƙawar ta abokiyar shawarar ta.
Shima Malam Sa'idu yan zu hankalin shi ya kwanta sosai duk da a kullum ya tuna da abin da Ladidi tayi sai yaji ran shi ya ɓaci amma sai ya ɗanne ya nima mata yafiya wajan ubangiji.
> Yusurah bayan ta koma gida ɗakin ta ta shige cikin ƙawayen ta sun ta fira wasu na bata shawara akan ta riƙe mijin ta yanzu mazaje wahala suke tayi mashi biyayya wasu kam cewa suke yi zasu zo gashi idan an gama komai sun sa Yusurah gaba gashi ita ta rasa yanda za ta yi masu kawai sai ta fashe da kuka su kuma suka sa dariya wata daga cikin su ce ta ce "ai ni banga abin kuka a nan ba koda yake kukan daɗi take yi."
Wata kuma ta ce "ku ka sani kukan rabuwa da gida ta ke yi..
Sa'adatu warda suke ce ma ta batulu ita ce tayi saurin ce wa "a'a fah ni na San kukan da take dan wannan mijin na ta daga gani zai yi jaraba kuma wallahi na san ba zai raga mata ba dan na san manta wa zai yi da soyayya ya tumurmushi sakin sa."
Dariya suka kwashi ta ita yusurah kam sai ta tashi tana kai mata duka
> Pending Amarya ce ta ce "kinga Malama gaskiya aka faɗa mana wama ya sani ko kukan ƙosa wa kike dan na san ki da jaraba kema sai ku haɗu ku ta cuɗa juna."
Ganin Yusurah tayi ban za da su yasa suka gaji suka ga ma.
Umma yan zu Alhamdulilah haukan nata yayi sauƙi saboda Malami aka dauko na addini suna mata karatu dan ana so ita ma a san abin yi.
Washe gari
Yau za'a yi Fulani day ta bangaren ko wace amarya za'a yi a wani gidan gonar Abba da ya Bama Eshan shi Abba ya ce ma shi "akwai ɗiyar abokina suma anan gidan gonar za su yi nasu sai ku haɗu kuyi a tare."
Eshan ya ce "shike nan dama kuma Abba Ina son muyi magana."
Abba ya ce "ina jin ka."
Eshan ya ce "akwai security's mota uku zasuna kulawa da lafiyar ka duk inda zaka je suna tare da kai."
Dariya Abba ya yi ya ce "haba Muhammad kada ka wani damu kan ka da wasu security's Allah zai tsare ni."
Eshan ya ce "duk da Allah ya ke tsarewa amma Abba ka daura kaga an kusa mana ƙarin girma dole kowa na kusa da ya kasan ci cikin tsoro saboda maƙiya."
Numfashi Abba ya sauke ya ce "Tom shike nan Allah ya tsare mu baki ɗaya kuma ya taya ku riƙon wannan miƙami da za'a ba ku."
Ciki da jin dadi Eshan ya amsa da "amin dan shi babban abin da yafi so a rayuwar shi iyayen su suyi mashi addu'a sheke birgi shi koma yan alfahari da hakan."
Sallama su kayi kowa ya kama gaban shi.
> Gidan su Ammi ya ƙara haɗawa da mutane yo Kam bikin mutum uku wasa ne.
Tun wajan ƙarfi biyu aka fara shiri dan da anyi la'asar
za'a fara daukar mutane zuwa inda za'a yi.
Amir kam komai zai yi da ƴan uwan shi ya ke yi yaran Umma abin sai wanda ya ga ni komai tare aka yi masu hatta kayan da zasu sa da takalma komai kala ɗaya abin dai sai son barka.
Bayan la'asar abinku na manya ba'a afirecan time karfi huɗu dai dai motoci suka zo na alfarma ko wace mota bayan ta akwai motar sojoji motoci ne iya ganin ka dan ko ni ban san iya yawan su ba.
> Motar amarya ta daban ce mota ce kamar jirgin sama dan har tashi take sabowa ce dal harda lidar ta ba'a cire ba amarya aka fara sawa a motar tana shiga taga Eshan a ciki ya san ya kayan Fulani rigar su da hula sai sanda a hannu shi tun da ta shiga ya kafe ta da ido ganin kallon da ya ke mata yasa ta ce "ta ce ƙado."
> Wata dariya ce ta zo mashi aikam ya kama yi ya ce "wallahi kayan Fulani sun yi maki kyau Amma kuma babu abinda kika sani sai kaɗo."
Murguɗa mai baki tabyi ta ce "ai dai nayi ko."
Ganin yan da ta murguɗa mai baki ya sa ya ce "humm ina tausaya maki du ranar da muka haɗu zaki gane sha yi ruwa ne Ni kike murguɗa ma baki ko?"
Jin maganar da ya dauko ya sa ta ce "a'a kayi haƙuri Ni dai."
Ya ce "bazan hakura ba sai kin faɗa min kalma me daɗi."
Shagwaɓa fuska tayi ta ce "Yayana kuma mijina."
Akam yaji daɗin maganar ya washi baki kamar gonar audiga.
> Bayan Amira ta fito aka fito da Hafsat itama cikin shigar Fulani aka kai ta mota kalar wadda aka sa Amira ta na shiga itama taga na ta gogan sanye da Kayan Fulani ƙurawa juna ido suka yi suna kallon juna kusan minti 2 san nan ya ce "kallon fa?"
> Hafsat ta ce "naga shigar tayi maka kyau."dariya ya yi ya ce "amma ban kai ki ba ko?"
Abdul shima yana can da tashi tawagar gidan su Eshan suna jiran a fito da amarya da wainda zasu je dan sai sun je wajan su Eshan san nan su wuce tare.
> Farha ce aka fito da ita cikin shigar Fulani itama Ma sha Allah tana shiga ta ga Abdul da kalar shigar baki ta saki na kallon shi ta ce "baka ga yan da kayan nan suka yi maka kyau ba Allah kamar ɗan fulanin gaske wanda zaije kiwo.
> Dariya yai ya ce "Allah ko nayi kyau to muyi PHOTO suka yi photo nan su kafin agama shirya wa.
Bayan sun gama motoci ne a jure ke tafiya har suka ƙara so ƙofar gidan Abbi aka matsa ma motar amarya ta shiga bayan ta su Ahmed ana gama shirya wa komai a tsari san nan suka tafi.
> Ma sha Allah wajan ya haɗu an ƙawata shi da bukoƙi ga shanaye a wajan ga wasu na tsar nono nan shanaye ga wasu kuma na dakan fura ga zabi na taya wo kai Ma sha Allah abu kamar a rugar gaske.
San dan da suka isa sun iske zugar motocin su Haidar na jiran su dama tunda Abba ya ce akwai ɗan ɗan abokin shi da zasu yi a ciki Eshan ya neme numbern haidar suka tsara abinsu.
> Wasu yarane sanye da Kayan Fulani maza da mata suka zo suka buɗe ma Amare da anguna motoci su ka saka Amare da anguna a tsakiya sai kuma gaban su da bayan su sojoji ne waje ya cika ta ko ina fa Can na hango pending Amarya da ta batulu ana ta fi'ili wai su ƙawayen amarya abu na su.
Suna zuwa suka zauna kan wani laulausan kafet me taushi suna zama aka kewaye su da fura da nono kaya dai na ciye ciye kalar na Fulani.
Wani abokin Eshan ne me suna Adam tun da ya ga pending Amarya ya saka mata ido duk motin da zata yi akan idon shi.