Sashe 16
Dafin Zuciya Part 1 Compelete Hausa Novel · about 8 min read
Mama tayi dariya tace "kar ki damu bari mu gama da wannan kafinmu koma kan wancan zamu je wani bokan zai yi mana aiki me kyau fatan Allah ya dafa mana".
NIKAM NACE ABIN ALLAH KUKE YI DA ZAKUCE ALLAH YA DAFA MAKU.
Umma ta ce "to yanzu ya za'a yi?"
Mama tace "kawai zamu samu lauyoye mu biyasu kuɗi masu yawa nasan zasu yi mana abinda muke so san nan muje wajan bokayen mu suma su bamu nasu taimakon nasan mu zamuci riba kinga da komai ya daidaita sai mu kashe su a boye."
Hakan kam aka yi sukaje suka samu wasu lauyoye suka biyasu kuɗi masu yawa suka tsara masu abinda zasu faɗa da yarda Shari'ar zata tafi.
Haka sukai ta tsare tsaren su har Litinin ta zagayo.
TO KUNJE TA YANDA SU UMMA SUKA YI NASU SHIRIN AMMA MUJE ZUWA ANCE SANU SANU BATA HANA ZUWA SAI DAI A DADE BA'A JE BA ZAMU GA WAYE ZAIYI NASARA A WANNAN TAFIYAN KUDAI KWAI KU BANI HAƊIN KAI.
Eshan bayan Ahmad ya fito wanka ya chanza kaya suka shirya suka fito falo suna cin abinci suna fira Mame da Farha kuma suna kallo a TV babu wanda ya kula da kallon da Abdul yake ma Farha sai Eshan tun ɗazu yana kallon su harda kashe ma juna ido suke cikin zolaya ya ce " ku yanzu saboda rashin kunya a gaban mu zaku yi soyayya ba kuji kunya ta ba kuma baku ji kunyar Mame ba."
Daga Abdul har Farha wata kunya ce ta kama so dan basuyi tunanin wani yana kallon suba.
Farha ta ce "Yaya Eshan kai dawa kuma?"
Ya ce "ban sa ni ba saboda rashin kunya a gaban mu kuke wannan abin ana ai kawa juna kallon LOVE."
Mame ta ce "wai kai meye naka a ciki ɗan sa ido kada ka manta yayan ta ne fah so ba bu abin mamaki dan ya kalleta."
Eshan to "Mame idan baki sa ni ba ki sa ni wannan yaran soyayya suke."
Ciki da farin ciki da kuma fatan abinda Eshan ya faɗa ya zama gaskiya ya ce " gashinan a tambaye shi idan ƙarya nayi mai?"
Cikin zumuɗi Mame ta ce "abinda nike ji gaskiya ne?"
Cikin jin kunya Abdul ya ce "eh mame gaskiya ne.''
Saboda murna Mame kamar ta zuba ruwa a ƙasa ta sha haka ta ji.
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSEN
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 42
Mame ta ce "Kai amma naji daɗi wallahi amma me ya sa baka faɗa da wuri ba ai da sai asa lokaci ɗaya dana wan can mara kunyan ta faɗa mana hararan Eshan."
Ganin hararan da Mame ta yi mashi ya sa shi tashi daga inda yake ya koma kusa da ita ya zauna.
Mame ta ce "kai Malam kada ka kuskura ka matso inda nike aini babu ruwana da kai."
ya shagoɓe fuska kamar wani yaro ya ce" ummm kiyi haƙuri na tuba."
suna cikin haka Abba ya shigo falon.
Ganin Eshan tsaye gaban Mame tana ta hararan shi ya sa ya ce "Kai lafiya ka?"
cikin shagwaɓa ya ce "ba Mame ba ce ta ce bata sona ba."
Mame ta saki baki tana cewa " ikon Allah Ni zaka yi ma sharri ko?.
Abba yayi dariya ba ƙaramin daɗi yake ji ba idan ya zo ya iske family nashi na farin ciki haka.
Ladidi koda malam ya ce ta tafi gida bayan ta fita kai tsaye wari boka ta tafi.
KOTU
Bayan alƙali ya shigo ciki kowa ya meke aka gaishe da alƙali ya fara kiran sunan masu ƙara da wa inda ake ƙara ya ce ina masu ƙara su fito. su faɗi abin ke tafe da su.
Haidar ganin Yusurah ta ɗaga wayar yasa ya ɗaga mata hannu.
Ya ƙara so inda take kowa na bin kowa da kallo ganin kallon da yake mata ya sa ta ce "bisimilah mu shiga daga ciki?"
Murmushi ya sakar mata san nan yace okay mu shiga."
Tana gaba yana baya ahaka har suka isa falon Daddy.
KOTU
Mansur ne ya fita ya fara bayani ya faɗi duk wani abin da ya faɗa ma Alƙali bai ɓoye komai ba.
Kowa jikin shi yayi sanyi dajin bayanin Mansur.
Lauyan su Umma ne ya tashi ya ce 'ya me girma me Shari'a ina neman alfarma abani izinin magana da Malam Mansur?"
Alƙali ya ce am baka Barester Kamal ya ce "daga jin bayanin wanyan bawon Allah ansan ba gaskiya bane wannan shari ne ake so ayi masu."
Alƙali ya ce "wannan ne korafin na ka kada ka ƙara magana akan bayanin dayake yi kabari aji ta bakin kowa."
Barester Kamal ya ce "ina neman afuwa."
Amira yanzu komai yayi sauƙi soyyaya suke zubawa ita da Eshan kamar ba gobe idan baya wajan ta ko kuwa suna maƙale a waya.
Abbi ne ya kira Eshan ya ce "ya zo suyi sallama don gobe zai kai Amira gida."
Amira da ke a gabanta Abbi ke wayan cikin farin ciki ta ce ma Abbi "Dan Allah Abbi da gaske kake"
Abbi ya ce "eh in Sha Allah."
kuzo kuga murna wajan Amira.
Eshan dayeke suna tare dasu Ahmad ya ce ma Ahmad "tafiya ta kamani."
Cike da mamaki su Ahmad suka ce "tafiya kuma?"
Eshan ya ce "eh PRINCESS ce zata je wajan Ammi gobe kuma sai naje dan baza ta barin ba."
Abdul ya ɗaka mai duka
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSEN
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
NA GODE DA ADDU'ARKU ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI
WANNAN SHAFIN NA SADUKAR WA MASOYIYA TA KUMA AMINIYA TA MARYAM UMAR STAR
Bisimilahi Rahamanur Rahimi
Page 43
Ahmad ya ce "wai kai yaushe ka koma mara kunya ne?"
Abdul ya ce "ai indai wannan ne kaɗan ma kagani."
KOTO
Ana ta fafatawa.
Bayan Mansur ya gama bayanin shi jikin kowa ya yi sanyi.
Kotu ta ɗau hayaniya da ƙyar Alƙali ya sa mutane yi shuru bayan komai ya lafa
Baresta Jamal ya ce " ya na so Mama ta fito zai mata wasu tambayoyi".
Bayan mama ta fito tazo wajan benci ta tsaya Barester Jamal ya ce "kada ki tsaya bata mana lokaci ki faɗa mana gaskiya domin koda kin ɓata mana lokaci dole zamu gano gaskiya."
Cikin rawar jiki Mama ta ce "duk abinda ya faɗa ba gaskiya bane Sherri aka yi min hasalima ban san da faruwar komai ba sai da aka kawo min takardar sammaci."
Daga yanda take maganan zaka fahimci akwai rashin gaskiya ya bayyana.
Barestar Jamal ya ce " kina nufin duk abin da ya faɗa ba gaskiya bane kina nufin Ƙarya yayi maki shiko wani riba zai ci idan ya yi maki Ƙarya."
Barester Kamal ne ya tashi ya ce ma Barester Jamal "ya na da kyau ka tsaftace kalaman ka."
Wani shigen murmushi Barester Jamal ya yi ya ce mashi " bangane na tsfatace kala mai na ba."
Ganin abin zai zama cecekuce ya sa alƙali ya buga gudumar sa ya ce "odar."
Barester Kamar ya ce "ina so wannan kotu me alfarma ta bani damar yin magana da me ƙara Mansur?"
Alƙali ya ce "an baka."
Barester Kamal ya ce "ina Malam Mansur?"
Mansur cikin natsuwa ya taso ya zo ya tsaya.
Barester Kamal ya ce "meye shedar ka wanda zai tabbatar mana da abin da ka faɗa gaskiya ne?"
Ladidi haka ta koma gidan Boka ta na zuwa ciki ɗaurewa Boka ya ce me "ya kawo ki?"
Ladidi ta ce "bangane me ya kawo ni ba In ce kasan abinda ke tafe dani?"
Boka ya ce "ni yanzu babu ruwa na dake tunda har kika karya mana doka."
Cikin jin haushi Ladidi ta ce "ban gane ba?"
Boka ya ce "a ƙa'ida ta ba a yin ciki duk abin da zai shiga tskanin mu kuma sai da na faɗa maki gashi yanzu kinyi ciki dan haka ko fita ki bani waje bani da abin da zan iya yi maki."
Tashin hankali
Yusurah bayan sun shiga ciki ta kai shi falon Daddy dama an gama shirya komai na abinci.
Yusurah ta ce "ka ci abinci ina zuwa."
Bai ce mata komai ba kawai ya ɗaga mata kai ne.
Yusurah na fita ta kira ƙawar ta khadija bayan layin su take ita kaɗai ce ƙawar ta tunda abin nan ya faru Daddy ya hana ta taraiya da wasu ƙawayen.
Bayan sun gaisa da khadija yusurah ta ce "mata Please ki shigo ga shinan ya zo."
Khadija ta ce mata " yanzu ina ɗan aiki ne amma zan shigo."
Suna gama waya taje ta faɗa ma Ummi matar Daddy sosai Ummi tayi murna ganin yanda Yusurah ta ɗauke ta kamar uwa.
Ummi ta ce mata " taje ta kula dashi ta na zuwa."
Yusurah na fitowa falon Daddy ta koma ta na zuwa ta same shi yana shan ruwa ta shiga da sallama.
Jin sallarta ya sa ya ɗago ya kalle ta san nan ya amsa.
Yusurah ta ce "naga bakaci abincin ba?"
Jin tambayan da tayi mashi yayi murmushi ya ce "ai bari nayi dai Gimbiya ta zo ta bani."
Jin abin da ya ce ya sa ta kwalalo idanu ta na kallon shi.
Shi ma kallon ta yake ganin iri kallon da yake mata ya sa tayi ƙasa da kanta.
Suna a haka Daddy ya shogo turrs ya tsaya ganin Yusurah da Haidar.
Amira ba ƙaramin farin ciki take ba abubuwa sun zo mata lokacin ɗaya sanda Abbi ya ce masu su shirya zasu je wajan Ammi gani take kamar a mafarki babban abin da yaƙara ma ta farin ciki kuɗin nagani ina so na auren ta da Eshan da aka kawo.
Amir kamar wani mahaukaci haka ya koma jin ance za a kaimu wajan Ammi ya zo ya samu Abbi ya ce mashi "amma Abbi idan ka kaimu wajan Ammi bazamu dawo nan ba ko?"
NIKAM NACE ABIN ALLAH KUKE YI DA ZAKUCE ALLAH YA DAFA MAKU.
Umma ta ce "to yanzu ya za'a yi?"
Mama tace "kawai zamu samu lauyoye mu biyasu kuɗi masu yawa nasan zasu yi mana abinda muke so san nan muje wajan bokayen mu suma su bamu nasu taimakon nasan mu zamuci riba kinga da komai ya daidaita sai mu kashe su a boye."
Hakan kam aka yi sukaje suka samu wasu lauyoye suka biyasu kuɗi masu yawa suka tsara masu abinda zasu faɗa da yarda Shari'ar zata tafi.
Haka sukai ta tsare tsaren su har Litinin ta zagayo.
TO KUNJE TA YANDA SU UMMA SUKA YI NASU SHIRIN AMMA MUJE ZUWA ANCE SANU SANU BATA HANA ZUWA SAI DAI A DADE BA'A JE BA ZAMU GA WAYE ZAIYI NASARA A WANNAN TAFIYAN KUDAI KWAI KU BANI HAƊIN KAI.
Eshan bayan Ahmad ya fito wanka ya chanza kaya suka shirya suka fito falo suna cin abinci suna fira Mame da Farha kuma suna kallo a TV babu wanda ya kula da kallon da Abdul yake ma Farha sai Eshan tun ɗazu yana kallon su harda kashe ma juna ido suke cikin zolaya ya ce " ku yanzu saboda rashin kunya a gaban mu zaku yi soyayya ba kuji kunya ta ba kuma baku ji kunyar Mame ba."
Daga Abdul har Farha wata kunya ce ta kama so dan basuyi tunanin wani yana kallon suba.
Farha ta ce "Yaya Eshan kai dawa kuma?"
Ya ce "ban sa ni ba saboda rashin kunya a gaban mu kuke wannan abin ana ai kawa juna kallon LOVE."
Mame ta ce "wai kai meye naka a ciki ɗan sa ido kada ka manta yayan ta ne fah so ba bu abin mamaki dan ya kalleta."
Eshan to "Mame idan baki sa ni ba ki sa ni wannan yaran soyayya suke."
Ciki da farin ciki da kuma fatan abinda Eshan ya faɗa ya zama gaskiya ya ce " gashinan a tambaye shi idan ƙarya nayi mai?"
Cikin zumuɗi Mame ta ce "abinda nike ji gaskiya ne?"
Cikin jin kunya Abdul ya ce "eh mame gaskiya ne.''
Saboda murna Mame kamar ta zuba ruwa a ƙasa ta sha haka ta ji.
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSEN
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 42
Mame ta ce "Kai amma naji daɗi wallahi amma me ya sa baka faɗa da wuri ba ai da sai asa lokaci ɗaya dana wan can mara kunyan ta faɗa mana hararan Eshan."
Ganin hararan da Mame ta yi mashi ya sa shi tashi daga inda yake ya koma kusa da ita ya zauna.
Mame ta ce "kai Malam kada ka kuskura ka matso inda nike aini babu ruwana da kai."
ya shagoɓe fuska kamar wani yaro ya ce" ummm kiyi haƙuri na tuba."
suna cikin haka Abba ya shigo falon.
Ganin Eshan tsaye gaban Mame tana ta hararan shi ya sa ya ce "Kai lafiya ka?"
cikin shagwaɓa ya ce "ba Mame ba ce ta ce bata sona ba."
Mame ta saki baki tana cewa " ikon Allah Ni zaka yi ma sharri ko?.
Abba yayi dariya ba ƙaramin daɗi yake ji ba idan ya zo ya iske family nashi na farin ciki haka.
Ladidi koda malam ya ce ta tafi gida bayan ta fita kai tsaye wari boka ta tafi.
KOTU
Bayan alƙali ya shigo ciki kowa ya meke aka gaishe da alƙali ya fara kiran sunan masu ƙara da wa inda ake ƙara ya ce ina masu ƙara su fito. su faɗi abin ke tafe da su.
Haidar ganin Yusurah ta ɗaga wayar yasa ya ɗaga mata hannu.
Ya ƙara so inda take kowa na bin kowa da kallo ganin kallon da yake mata ya sa ta ce "bisimilah mu shiga daga ciki?"
Murmushi ya sakar mata san nan yace okay mu shiga."
Tana gaba yana baya ahaka har suka isa falon Daddy.
KOTU
Mansur ne ya fita ya fara bayani ya faɗi duk wani abin da ya faɗa ma Alƙali bai ɓoye komai ba.
Kowa jikin shi yayi sanyi dajin bayanin Mansur.
Lauyan su Umma ne ya tashi ya ce 'ya me girma me Shari'a ina neman alfarma abani izinin magana da Malam Mansur?"
Alƙali ya ce am baka Barester Kamal ya ce "daga jin bayanin wanyan bawon Allah ansan ba gaskiya bane wannan shari ne ake so ayi masu."
Alƙali ya ce "wannan ne korafin na ka kada ka ƙara magana akan bayanin dayake yi kabari aji ta bakin kowa."
Barester Kamal ya ce "ina neman afuwa."
Amira yanzu komai yayi sauƙi soyyaya suke zubawa ita da Eshan kamar ba gobe idan baya wajan ta ko kuwa suna maƙale a waya.
Abbi ne ya kira Eshan ya ce "ya zo suyi sallama don gobe zai kai Amira gida."
Amira da ke a gabanta Abbi ke wayan cikin farin ciki ta ce ma Abbi "Dan Allah Abbi da gaske kake"
Abbi ya ce "eh in Sha Allah."
kuzo kuga murna wajan Amira.
Eshan dayeke suna tare dasu Ahmad ya ce ma Ahmad "tafiya ta kamani."
Cike da mamaki su Ahmad suka ce "tafiya kuma?"
Eshan ya ce "eh PRINCESS ce zata je wajan Ammi gobe kuma sai naje dan baza ta barin ba."
Abdul ya ɗaka mai duka
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSEN
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
NA GODE DA ADDU'ARKU ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI
WANNAN SHAFIN NA SADUKAR WA MASOYIYA TA KUMA AMINIYA TA MARYAM UMAR STAR
Bisimilahi Rahamanur Rahimi
Page 43
Ahmad ya ce "wai kai yaushe ka koma mara kunya ne?"
Abdul ya ce "ai indai wannan ne kaɗan ma kagani."
KOTO
Ana ta fafatawa.
Bayan Mansur ya gama bayanin shi jikin kowa ya yi sanyi.
Kotu ta ɗau hayaniya da ƙyar Alƙali ya sa mutane yi shuru bayan komai ya lafa
Baresta Jamal ya ce " ya na so Mama ta fito zai mata wasu tambayoyi".
Bayan mama ta fito tazo wajan benci ta tsaya Barester Jamal ya ce "kada ki tsaya bata mana lokaci ki faɗa mana gaskiya domin koda kin ɓata mana lokaci dole zamu gano gaskiya."
Cikin rawar jiki Mama ta ce "duk abinda ya faɗa ba gaskiya bane Sherri aka yi min hasalima ban san da faruwar komai ba sai da aka kawo min takardar sammaci."
Daga yanda take maganan zaka fahimci akwai rashin gaskiya ya bayyana.
Barestar Jamal ya ce " kina nufin duk abin da ya faɗa ba gaskiya bane kina nufin Ƙarya yayi maki shiko wani riba zai ci idan ya yi maki Ƙarya."
Barester Kamal ne ya tashi ya ce ma Barester Jamal "ya na da kyau ka tsaftace kalaman ka."
Wani shigen murmushi Barester Jamal ya yi ya ce mashi " bangane na tsfatace kala mai na ba."
Ganin abin zai zama cecekuce ya sa alƙali ya buga gudumar sa ya ce "odar."
Barester Kamar ya ce "ina so wannan kotu me alfarma ta bani damar yin magana da me ƙara Mansur?"
Alƙali ya ce "an baka."
Barester Kamal ya ce "ina Malam Mansur?"
Mansur cikin natsuwa ya taso ya zo ya tsaya.
Barester Kamal ya ce "meye shedar ka wanda zai tabbatar mana da abin da ka faɗa gaskiya ne?"
Ladidi haka ta koma gidan Boka ta na zuwa ciki ɗaurewa Boka ya ce me "ya kawo ki?"
Ladidi ta ce "bangane me ya kawo ni ba In ce kasan abinda ke tafe dani?"
Boka ya ce "ni yanzu babu ruwa na dake tunda har kika karya mana doka."
Cikin jin haushi Ladidi ta ce "ban gane ba?"
Boka ya ce "a ƙa'ida ta ba a yin ciki duk abin da zai shiga tskanin mu kuma sai da na faɗa maki gashi yanzu kinyi ciki dan haka ko fita ki bani waje bani da abin da zan iya yi maki."
Tashin hankali
Yusurah bayan sun shiga ciki ta kai shi falon Daddy dama an gama shirya komai na abinci.
Yusurah ta ce "ka ci abinci ina zuwa."
Bai ce mata komai ba kawai ya ɗaga mata kai ne.
Yusurah na fita ta kira ƙawar ta khadija bayan layin su take ita kaɗai ce ƙawar ta tunda abin nan ya faru Daddy ya hana ta taraiya da wasu ƙawayen.
Bayan sun gaisa da khadija yusurah ta ce "mata Please ki shigo ga shinan ya zo."
Khadija ta ce mata " yanzu ina ɗan aiki ne amma zan shigo."
Suna gama waya taje ta faɗa ma Ummi matar Daddy sosai Ummi tayi murna ganin yanda Yusurah ta ɗauke ta kamar uwa.
Ummi ta ce mata " taje ta kula dashi ta na zuwa."
Yusurah na fitowa falon Daddy ta koma ta na zuwa ta same shi yana shan ruwa ta shiga da sallama.
Jin sallarta ya sa ya ɗago ya kalle ta san nan ya amsa.
Yusurah ta ce "naga bakaci abincin ba?"
Jin tambayan da tayi mashi yayi murmushi ya ce "ai bari nayi dai Gimbiya ta zo ta bani."
Jin abin da ya ce ya sa ta kwalalo idanu ta na kallon shi.
Shi ma kallon ta yake ganin iri kallon da yake mata ya sa tayi ƙasa da kanta.
Suna a haka Daddy ya shogo turrs ya tsaya ganin Yusurah da Haidar.
Amira ba ƙaramin farin ciki take ba abubuwa sun zo mata lokacin ɗaya sanda Abbi ya ce masu su shirya zasu je wajan Ammi gani take kamar a mafarki babban abin da yaƙara ma ta farin ciki kuɗin nagani ina so na auren ta da Eshan da aka kawo.
Amir kamar wani mahaukaci haka ya koma jin ance za a kaimu wajan Ammi ya zo ya samu Abbi ya ce mashi "amma Abbi idan ka kaimu wajan Ammi bazamu dawo nan ba ko?"