Sashe 25
Dafin Zuciya Part 1 Compelete Hausa Novel · about 8 min read
A motar Ammi ta fita kai tsaye gidan su Yusurah ta tafi da sallama ta shiga cikin gidan amarya ta amsa mata tana mata sannu da zuwa bayan su gaisa ta raka ta ɗakin Mommyn Yusurah mommyn Yusurah naji sallamar ta ta fashi da kuka Mame kam ganin an yeke ma Hajara ƙafa amma an sama ta ta roba cikin tashin hankali ta ƙara sa tana kuka itama tace "Hajara me zan gani haka?"
Cikin kuka Mommyn Yusurah ta ce "Maryam kinga yanda rayuwa tayi dani ko kinga yanda na koma ko."
Maryam ta ce "kin sani a duhu meke faruwa me ya faru da ke."
Hajara bata ɓoye mata komai ba dangane da zuwan su wajan boka ita da ƙawar ta har zuwa yanzu da take da ƙafar roba.
Cikin ɓacin rai Maryam ta wanke ta da mari takuma ƙara mata ta ce "kin san marin me nayi maki?"
Kai ta girgiza ma ta.
Maryam ta ce "wallahi Hajara kin bani mamaki duka da wannan ƙaddara ki na cikin sai an yanke maki ƙara uban me ya kai ki wajan boka uban me ya kai ku tsaɓa ma Allah baki rasa ciba baki rasa shaba saboda za 'ayi maki kishiya Yan zu Ina amfanin mutuwar da ƙawar ki tayi ki gode ma Allah da ya baki damar gyara ra kuskuren ki."
Hajara ta ce " wallahi ban san me ya shiga kaina ba da har na ai kata haka sai gashi warda nike haukan akai ita ce me min komai ta dauƙeni kamar Yayar ta ta maida Yusurah kamar ita ta haife ta."
Maryam ta ce "yan zu sai ki yi hakuri ki dau komai a matsayin ƙadddar amma wani abun mune da kanmu muke je kawo shi cikin rayuwar mu."
Daga nan suka shiga yan firar su ta bayan rabowa .
Hajara ta ce ma Maryam "yau za'a kawo lefe."
Mame tace " she ne baki faɗa min ba ai da naje idan da wani aiki sai na taya ta."
Daga haka ta fita daga ɗakin zuwa part din Amarya tana zuwa ta same su suna ta aiki ita da yan uwan ta cikin su ta shi ga suna aiki ana fira itama take faɗa su rana ɗaya da bikin ɗanta wasu daga cikin suka ce zasu zo mata.
Da yamma aka kawo lefin Yusurah akwati ashirin da hudu lefe ne na manya an kashi kuɗi iya kuɗi yan unguwa akai ta zuwa kallon lefin wasu na cewa YUSURAH ltayi goshi masu baƙin ciki nayi masu farin ciki nayi sai da yamma Mame ta koma gida.
Abubuwa sumn masu Eshan yawa ga hidimar biki gata ƙarin girma da za'a masu washi garin biki kan su yayi zafi sosai dan ko time ɗin kiran su Amira basu da wani shi ga shi zasu Event da yawa za'ayi deenah za'ayi mother's day ga kauyawa day da za'ayi sanan za ayi fati sai daga baya ayi walima.
Likitar ta jawo Mariya jikin ta tana lalashin ta a haka ta faɗa mata duk abinda ya faru daga mutuwar auren da da yawon barikin da take yi har zuwa rasuwar Ladidi da kuma bin wannan alhajin da tayi.
Sosai likitar tayi mata faɗa kamar zata ari baki daga nan kuma ta koma mata nasiha ta ce ta Bata number wayar Baban ta.
Bayan ta bata number wayan Baba ta Kira shi Baba yana ɗaki ya na ta tuna nin abin duniya yaji ƙarar wayar shi ganin bakuwar number ya sa ya ɗaga da sallama.
Daga can bangaren likita ta amsa ta ce "muna magana da Malam Sa'idu ne? mahaifin Mariya?"
Gaban shine ya faɗi kafin ya ce "eh nine Allah yasa lafiya?"
Likitar ta ce "Lafiya lau Baba ka kwantar da hankalin ka idan babu damu kazo asibiti."
Cikin tashin hankali ya ce "asibiti kuma! Dan Allah ki faɗa min abinda yake faruwa?"
Ta ce "babu komai Baba ta faɗa mashi sunan asibiti."
Yaje ya faɗa ma amarya abinda ya faru ita ma hanakali a tashi ta ce "ai bai ka ma ta ka tafi kai ɗaya ba mu tafi tare."
Haka suka fito suka tafi asibitin suna zuwa suka kira likitar ta zo ta shiga dasu har ɗakin da Mariya take ciki tun da suka ganta sun san babu lafiya daga ganin yana yin jikin ta.
Sai da suka gaisa da likitar ita kuma Mariya kunya tasa ta ka sa cewa komai sai ta juya masu baya ta rufe ido kamar me bacci.
Likitar ta ce ma Baba "nasan kai musulme ne? Kuma zaka dauka ƙaddara ka ko wace kala ce."
Ciki sanyi muraya ya ce "in Sha Allah."
Nan likitar ta faɗa masu abinda ya faru da Mariya tana gama faɗa ta tace "ka ganta nan kunyar ku take ji yau kusan satin ta biyu a asibitin nan sai yau dana takura mata ta faɗa min abinda ta aikata dan Allah kayi haƙuri ka rungume ɗiyar ka."
Baba ya ce "shikenan yan zu zata warke da wannan cutar kam?"
Likitar tace "in Sha Allah zata warke bada daɗi wa ba."
Amarya ce ta ce "ya jikin naki?"
Da kyar ta ce " da sauƙi."
Zuwaira ta ce "kada ki sama kan ki damuwa ki daukeni kamar mahaifiyar ki ni zan kula dake."
Mariya ta ce "yanzu duk abinda Mama tayi maki kice Zaki kula dani."
Zuwai ta ce "kibar tuna wannan komai ya wuce.
Ammi ce ta ce ma Abbi "ya ka ma ta akai yaran nan suga mahifitar su."
Abbi ya ce "shi dai ba zai je ba kuma yaran shi baza su je ba."
Sai da Ammi tai ta lalashin shi san an ya yarda ya ce "zai kai su amma sai bayan biki."
Ana ta shirye shirye za'a kawo lefen Amira da Hafsat.
Sai da aka fara kawo lefen Amira akwati 24
San nan na Hafsat itama 24
San nan na Farha itama 24
Komai kala ɗaya ne babu abin da aka ban banbanta ma sha Allah kaya sun yi komai yayi sai dai maƙiya yaune za'ayi kauyawa a wani gidan gonar Abbi da ya basu key ya ce suje su yi acan.
Mata sun sa riga da ban zani da ban.
Maza kuma sun saka wando da ban riga ba dan ko ina a wajan zagaye yake da sojoji.
An dauko DJ da photographer abin dariya ana kiran amarya da ango suyi rawa Ahmad ne na farko suka fara shiga shida Hafsah aka kuna masu waƙar TSIRE TSIRE DUNIYA KANYA DAƊI ALLAH NAGA GANI BA ZAN BAR TSIRE BA Kowa da tsrire a hannun shi ita Hafsah kunya ta hana ta rawa shi kuma gogan rawar ka wai yake abin shi kamar ba soja ba an zuba masu kuɗi sosai.
San nan aka kira Abdul da Farha suma aka kun na masu waƙar suka kama hannun su suna rawa suna sha Abdul rawa Farha rawa suma anzuba masu kuɗi sosai.
San nan ka zo kain su Eshan Amira dai juyawa kawai take dan kar ace bata yi shi kam Eshan yi kawai yake yanda yake rawar kwai zai baka dariya.
Wasu ƴan family ɗin Ammi da Abbi Yan funtuwa sai yau zuka iso gida fa ya cika ko ina ka shiga mutane cike daya de Shema Ahmad anan za'a yi taron bikin na shi Eshan ma gidan su a ciki yake ko ina.
Haka gidan su Yusurah suma yau aka yi ƙauyawa day.
Haidar ne ya Kira ta Yana so zasu gaisa da wasu yan uwan shi maza da suka zo daga Kano da wasu abokan shi.
Bayan sun gaisa tayi masu sallama zata tafi haidar ya tsayar da ita
Ya ce "ina zaki je ko fira bamuyi ba."
Yusurah ta ce "wallahi na gaji ne."
Haidar ya ce "Ni kam ban gaji da kallon ka ki ba."
Yusurah ta shagwaɓa fuska ta ce "Please kayi haƙuri abinda nakusa zama taka baki ɗaya."
Tana gama faɗa haka ta shige gida.
Kai kawai ya girgiza.
DAFIN ZUCIYA
BY HIAMEERA43
MON,1SEP 2025
20:38pm
https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
"Jajirtattu mu ne ƙarfi zuciya, hikima a magana, jajircewa aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨
🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚
(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
NA KUSA KAWO KARSHIN LITTAFIN NAN A PAGE DIN GARSHE DUK WANDA YA FAƊA MIN ABINDA LITTAFIN NAN YA KUNSA DA COMMENT MA ZAFI YANA DA KYUTAR DATA KO KATI ALLAH YA BA MA ME RABO SA'A
PLEASE MU SANI ADDU'AR KU DA BAKUNAN KU MASU ALBARKA YAN UWA
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 55
> Kai kawai ya girgiza ya juya ya koma mota suka wuce.
Sai kusan mangariba su Eshan suka koma gida sai da suka kai kowa ce gidan su san nan suka wuce suma.
> Amira ko da ta koma gida ganin family na ta ya sa ta ji wani irin farin ciki har sai da tayi kuka ganin yan uwa ko ta ina koma kowa da abinda zai kawo na gudum Muwa gaskiya family ɗin Ammi da Abbi sun taka rawar gani.
Wasu daga cikin ƴan uwan Hafsat ma duk sun zo gida dai ya cika ta ko ina tun da nan ake bikin Hafsah da Ahmad ga Amira Kuma shima Eshan kusan za'a ce nan ne Farha ce kawai da ba'a nan za'a yi ba.
> Eshan da Ahmed yanzu an basu security's masu kula da lafiyar su haka ya sa duk inda zasu ji yanzu suna tare da security.
Eshan ne ya kalle su Ahmed ya ce "Allah sarki wai yan zu saura ƴan kwana ki mu rabu mu dai na kwana waje ɗaya ko?"
> Eshan ne ya yi wannan tambayar yana kallon su.
Dariya Abdul ya yi ya ce "haba mana Brother Kar ka damu idan baka man taba gidajen mu waje ɗaya suke kaga ai bamu rabu ba tun da ba nisa mu kayi ba."
> Ahmed ne ya ce "nima kam banga abin damuwa ba farin ciki ma za mu yi kaga Malam ka kwantar da hankalin ka ko shekarae zuwa ka zama Daddy."
Yanda da Ahmad yayi maganar ne yayi mugun basu dariya.
Cikin kuka Mommyn Yusurah ta ce "Maryam kinga yanda rayuwa tayi dani ko kinga yanda na koma ko."
Maryam ta ce "kin sani a duhu meke faruwa me ya faru da ke."
Hajara bata ɓoye mata komai ba dangane da zuwan su wajan boka ita da ƙawar ta har zuwa yanzu da take da ƙafar roba.
Cikin ɓacin rai Maryam ta wanke ta da mari takuma ƙara mata ta ce "kin san marin me nayi maki?"
Kai ta girgiza ma ta.
Maryam ta ce "wallahi Hajara kin bani mamaki duka da wannan ƙaddara ki na cikin sai an yanke maki ƙara uban me ya kai ki wajan boka uban me ya kai ku tsaɓa ma Allah baki rasa ciba baki rasa shaba saboda za 'ayi maki kishiya Yan zu Ina amfanin mutuwar da ƙawar ki tayi ki gode ma Allah da ya baki damar gyara ra kuskuren ki."
Hajara ta ce " wallahi ban san me ya shiga kaina ba da har na ai kata haka sai gashi warda nike haukan akai ita ce me min komai ta dauƙeni kamar Yayar ta ta maida Yusurah kamar ita ta haife ta."
Maryam ta ce "yan zu sai ki yi hakuri ki dau komai a matsayin ƙadddar amma wani abun mune da kanmu muke je kawo shi cikin rayuwar mu."
Daga nan suka shiga yan firar su ta bayan rabowa .
Hajara ta ce ma Maryam "yau za'a kawo lefe."
Mame tace " she ne baki faɗa min ba ai da naje idan da wani aiki sai na taya ta."
Daga haka ta fita daga ɗakin zuwa part din Amarya tana zuwa ta same su suna ta aiki ita da yan uwan ta cikin su ta shi ga suna aiki ana fira itama take faɗa su rana ɗaya da bikin ɗanta wasu daga cikin suka ce zasu zo mata.
Da yamma aka kawo lefin Yusurah akwati ashirin da hudu lefe ne na manya an kashi kuɗi iya kuɗi yan unguwa akai ta zuwa kallon lefin wasu na cewa YUSURAH ltayi goshi masu baƙin ciki nayi masu farin ciki nayi sai da yamma Mame ta koma gida.
Abubuwa sumn masu Eshan yawa ga hidimar biki gata ƙarin girma da za'a masu washi garin biki kan su yayi zafi sosai dan ko time ɗin kiran su Amira basu da wani shi ga shi zasu Event da yawa za'ayi deenah za'ayi mother's day ga kauyawa day da za'ayi sanan za ayi fati sai daga baya ayi walima.
Likitar ta jawo Mariya jikin ta tana lalashin ta a haka ta faɗa mata duk abinda ya faru daga mutuwar auren da da yawon barikin da take yi har zuwa rasuwar Ladidi da kuma bin wannan alhajin da tayi.
Sosai likitar tayi mata faɗa kamar zata ari baki daga nan kuma ta koma mata nasiha ta ce ta Bata number wayar Baban ta.
Bayan ta bata number wayan Baba ta Kira shi Baba yana ɗaki ya na ta tuna nin abin duniya yaji ƙarar wayar shi ganin bakuwar number ya sa ya ɗaga da sallama.
Daga can bangaren likita ta amsa ta ce "muna magana da Malam Sa'idu ne? mahaifin Mariya?"
Gaban shine ya faɗi kafin ya ce "eh nine Allah yasa lafiya?"
Likitar ta ce "Lafiya lau Baba ka kwantar da hankalin ka idan babu damu kazo asibiti."
Cikin tashin hankali ya ce "asibiti kuma! Dan Allah ki faɗa min abinda yake faruwa?"
Ta ce "babu komai Baba ta faɗa mashi sunan asibiti."
Yaje ya faɗa ma amarya abinda ya faru ita ma hanakali a tashi ta ce "ai bai ka ma ta ka tafi kai ɗaya ba mu tafi tare."
Haka suka fito suka tafi asibitin suna zuwa suka kira likitar ta zo ta shiga dasu har ɗakin da Mariya take ciki tun da suka ganta sun san babu lafiya daga ganin yana yin jikin ta.
Sai da suka gaisa da likitar ita kuma Mariya kunya tasa ta ka sa cewa komai sai ta juya masu baya ta rufe ido kamar me bacci.
Likitar ta ce ma Baba "nasan kai musulme ne? Kuma zaka dauka ƙaddara ka ko wace kala ce."
Ciki sanyi muraya ya ce "in Sha Allah."
Nan likitar ta faɗa masu abinda ya faru da Mariya tana gama faɗa ta tace "ka ganta nan kunyar ku take ji yau kusan satin ta biyu a asibitin nan sai yau dana takura mata ta faɗa min abinda ta aikata dan Allah kayi haƙuri ka rungume ɗiyar ka."
Baba ya ce "shikenan yan zu zata warke da wannan cutar kam?"
Likitar tace "in Sha Allah zata warke bada daɗi wa ba."
Amarya ce ta ce "ya jikin naki?"
Da kyar ta ce " da sauƙi."
Zuwaira ta ce "kada ki sama kan ki damuwa ki daukeni kamar mahaifiyar ki ni zan kula dake."
Mariya ta ce "yanzu duk abinda Mama tayi maki kice Zaki kula dani."
Zuwai ta ce "kibar tuna wannan komai ya wuce.
Ammi ce ta ce ma Abbi "ya ka ma ta akai yaran nan suga mahifitar su."
Abbi ya ce "shi dai ba zai je ba kuma yaran shi baza su je ba."
Sai da Ammi tai ta lalashin shi san an ya yarda ya ce "zai kai su amma sai bayan biki."
Ana ta shirye shirye za'a kawo lefen Amira da Hafsat.
Sai da aka fara kawo lefen Amira akwati 24
San nan na Hafsat itama 24
San nan na Farha itama 24
Komai kala ɗaya ne babu abin da aka ban banbanta ma sha Allah kaya sun yi komai yayi sai dai maƙiya yaune za'ayi kauyawa a wani gidan gonar Abbi da ya basu key ya ce suje su yi acan.
Mata sun sa riga da ban zani da ban.
Maza kuma sun saka wando da ban riga ba dan ko ina a wajan zagaye yake da sojoji.
An dauko DJ da photographer abin dariya ana kiran amarya da ango suyi rawa Ahmad ne na farko suka fara shiga shida Hafsah aka kuna masu waƙar TSIRE TSIRE DUNIYA KANYA DAƊI ALLAH NAGA GANI BA ZAN BAR TSIRE BA Kowa da tsrire a hannun shi ita Hafsah kunya ta hana ta rawa shi kuma gogan rawar ka wai yake abin shi kamar ba soja ba an zuba masu kuɗi sosai.
San nan aka kira Abdul da Farha suma aka kun na masu waƙar suka kama hannun su suna rawa suna sha Abdul rawa Farha rawa suma anzuba masu kuɗi sosai.
San nan ka zo kain su Eshan Amira dai juyawa kawai take dan kar ace bata yi shi kam Eshan yi kawai yake yanda yake rawar kwai zai baka dariya.
Wasu ƴan family ɗin Ammi da Abbi Yan funtuwa sai yau zuka iso gida fa ya cika ko ina ka shiga mutane cike daya de Shema Ahmad anan za'a yi taron bikin na shi Eshan ma gidan su a ciki yake ko ina.
Haka gidan su Yusurah suma yau aka yi ƙauyawa day.
Haidar ne ya Kira ta Yana so zasu gaisa da wasu yan uwan shi maza da suka zo daga Kano da wasu abokan shi.
Bayan sun gaisa tayi masu sallama zata tafi haidar ya tsayar da ita
Ya ce "ina zaki je ko fira bamuyi ba."
Yusurah ta ce "wallahi na gaji ne."
Haidar ya ce "Ni kam ban gaji da kallon ka ki ba."
Yusurah ta shagwaɓa fuska ta ce "Please kayi haƙuri abinda nakusa zama taka baki ɗaya."
Tana gama faɗa haka ta shige gida.
Kai kawai ya girgiza.
DAFIN ZUCIYA
BY HIAMEERA43
MON,1SEP 2025
20:38pm
https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
"Jajirtattu mu ne ƙarfi zuciya, hikima a magana, jajircewa aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨
🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚
(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
NA KUSA KAWO KARSHIN LITTAFIN NAN A PAGE DIN GARSHE DUK WANDA YA FAƊA MIN ABINDA LITTAFIN NAN YA KUNSA DA COMMENT MA ZAFI YANA DA KYUTAR DATA KO KATI ALLAH YA BA MA ME RABO SA'A
PLEASE MU SANI ADDU'AR KU DA BAKUNAN KU MASU ALBARKA YAN UWA
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 55
> Kai kawai ya girgiza ya juya ya koma mota suka wuce.
Sai kusan mangariba su Eshan suka koma gida sai da suka kai kowa ce gidan su san nan suka wuce suma.
> Amira ko da ta koma gida ganin family na ta ya sa ta ji wani irin farin ciki har sai da tayi kuka ganin yan uwa ko ta ina koma kowa da abinda zai kawo na gudum Muwa gaskiya family ɗin Ammi da Abbi sun taka rawar gani.
Wasu daga cikin ƴan uwan Hafsat ma duk sun zo gida dai ya cika ta ko ina tun da nan ake bikin Hafsah da Ahmad ga Amira Kuma shima Eshan kusan za'a ce nan ne Farha ce kawai da ba'a nan za'a yi ba.
> Eshan da Ahmed yanzu an basu security's masu kula da lafiyar su haka ya sa duk inda zasu ji yanzu suna tare da security.
Eshan ne ya kalle su Ahmed ya ce "Allah sarki wai yan zu saura ƴan kwana ki mu rabu mu dai na kwana waje ɗaya ko?"
> Eshan ne ya yi wannan tambayar yana kallon su.
Dariya Abdul ya yi ya ce "haba mana Brother Kar ka damu idan baka man taba gidajen mu waje ɗaya suke kaga ai bamu rabu ba tun da ba nisa mu kayi ba."
> Ahmed ne ya ce "nima kam banga abin damuwa ba farin ciki ma za mu yi kaga Malam ka kwantar da hankalin ka ko shekarae zuwa ka zama Daddy."
Yanda da Ahmad yayi maganar ne yayi mugun basu dariya.