← Book details Dafin Zuciya Part 1 Compelete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 32

Sashe 20

Dafin Zuciya Part 1 Compelete Hausa Novel · about 8 min read

Yana cikin wannan tunani sai ga Yaya Muhammad ya zo ya buɗe motan.

Jiki a sanyaya ya ce "Abbi ina wuni fatan kun zo lafiya ya hanya?"

Jikin Abbi ba ƙaramin sanyi ya yiba hankalin shi duk ya tashi sai a yanzu yake jin kunyar abinda ya aika ta ma yaran da mahaifiyar su ya yayi da na sani sosai.

Yaya Muhammad ganin kamar Abbi Baya cikin hayyacin sa ya sa ya ce "Abbi ina ta magana kayi shuru."

Sai lokacin ya dawo daga duniyar tunanin da ya faɗa aɗan firgice!

Ya ce "alhamdulilahi Muhammad fatan mun same ku lafiya?"

Yaya Muhammad ya ce "lafiya lau Abbi amma naga fuskarka kamar da damuwa?"

Murmushin da yafi koka ciwo ya yi murmunshin da yake tafi da abubuwa da yawa danasa wanda aka ce yafi dare duhu.

Abbi ya ce" Muhammad ina jin kunyar kune da wani ido zan kalle Mahaifiyar ku da yan Uwan ka?"

Yaya Muhammad ya ce "kada ka taɓa tunanin zamu juya maka baya Abbi mun san ba haka kake ba a ɗa ka dauka komai yana cikin kaddarar mune kuma bawa baya wuce ma kaddarar shi."

Maganan Yaya Muhammad ita ta sanyaya ma Abbi Zuciya.

Duk wannan abinda ake Eshan na jingine jikin mota shi duk ya damu su shiga ciki dan tunda Yaya Muhammad ya rungume Amira ya ke jin hau shin shi.

Cikin gida kuwa munatane sai zuwa ake ganin su Amira..

Ammi kam ganin mutane baza su daina shiga cikin gidan ba ya sa ta kama hannun Amira da Amir suka tafi ɗakin Yayan ta

Hafsat da Farha suna zaune tunda suka ga Ammi ta rungume su Amira suna kuka jikin su ya yi sanyi.

Hafsat ta ce "Allah sarki su Amira dole Ammi tayi kuka saima taji labarin abinda ya faru da su."

Farha ta ce " Walahi koni sun ban tausayi san da Yaya Eshan ke bani labarin halin da suke ciki ban yarda ba saboda ina mamakin rashin imani na wasu matan uban."

Ammi bayan sun shiga ɗakin dasu Amira suna ta kuka Amir ne ya ce "Ammi ba kuka ya kamata kiyi ba farin ciki zaki yi yanzu haka muna tare da sirikin ki."

Ammi ta ce "wai da shi ku ka zo?"

Amir ya ce "Eh Ammi ai Yaya Eshan bazai iya yin haƙuri mutahu bada shi ba."

Dariya Ammi tayi ta ce "ni kam ina son na ganshi na gode mashi"

Dariya Amir ya yi ya ce "ai haɗa ƙanwar muka zo da abokan shi guda biyu da ƙawar Adda Amira."

Ammi ta ce " kardai ka cemin wainda muka wuce a falo tare kuke da su?"

Amir ya ce "tare muke su."

Ammi ta ce "yau naga ikon Allah amma she baku faɗa min ba."

Amira tayi dariya.

Ammi ta ce "dariya ma zaki yi ta ce ma Amir je kace su zo nan."

Da gudu Amir ya fita daga ɗaƙin ya tafi falon dasu Farha suke.

Ya shiga ya ce "Aunty Farha Ammi ta ce kuzo."

Da murmushi Farha ta kalle Hafsat ta ce " muje."

Suka tashi hannun su sarƙi dana junna Amir na gaba sukuma suna baya sanda suka fita a falo lokacin su Abbi suka shigo ciki.

Amir ya ce "Yaya Muhammad ka girma."

kallon shi Yaya Muhammad suka kwashe da dariya.

Su Farha suka wuce ɗakin da Ammi take sukuma suka shiga falo.

Da sallama suka shi ga falo tunda suka shiga Eshan ya sa ido ko zaiga Amira Amma bai gan ta ba.

Su Farha suna shiga ɗakin Ammi ta jawo su ta rungume su tana masu Barka da zuwa sunji daɗi sosai.

Amir ya ce " Ammi su Yaya sun shigo."

Ammi ta ce " ku tashi mu tafi can mu gaisa."

Suka amsa da Toh

Suka fito suna shiga falo Eshan ya kafe Amira da idanu har sai da Ahmad yayi ma shi magana duk wannan abin da ake Abdul yana kallon shi dariya kawai yayi a zuciyar ya ce Eshan sai addu'a.

Gaisawa suka fara yi Ahmad ne ya gaishe da Ammi ta ɗago ta amsa suka haɗa ido a sukwane Ammi da Ahmad suka tashi suna nuna juna Bakin Ahmad na rawa ya ce Aunty dama kina nan ita kam Ammi ta ƙasa Magana.

Meke shirin faruwa ne meye tskanin Ammi da Ahmad kardai ace yan uwane

DAFIN ZUCIYA

By Fatima Binta Hussain

https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t

https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U

[8/15, 06:43] hiameera437: *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️

🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚

(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
[8/16, 06:05] hiameera437:

Bisimilahi Rahamanur Rahim
DAFIN ZUCIYA

By Fatima Binta Hussain

Page 49

://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t

https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U

[8/15, 06:43] hiameera437: *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️

🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚

(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
[8/16, 06:05] hiameera437:

Bisimilahi Rahamanur Rahim

Ahmed bakin shi na rawa ya ce "Aunty dama kina nan?"

Ammi ta ma kasa Magana tana jin jina ikon Allah da ya haɗa ta da ɗan ɗan yar uwata kuma aminiyata.

Da kyar ta iya ce wa "Ahmad ko?"

Ya ce "eh Aunty."

Ammi ta ce "ina A'isha tu ta ke?"

Ahmed ya ce "tana port Harcourt."

Ammi ta ce "me ya Kaita port horcout?"

Dariya Ahmed yayi "ya ce tana lafiya labarine me tsowo ki bari zuwa anjima sai mu zauna tunda ba yau zamu tafi ba".

Ammi taji daɗi maganan shi hakan yasa ta ce "shekenan ku zauna ga abincinan kuci ku huta amma kafin nan ka kira min yar uwata."

Dariya ya yi ya ce "Tom aunty."

Ya Dan nama Ummin shi kira video call.

Tana ɗagawa ya ƙara a fuskar Ammi u
Ummi naga nin fuskar Ammi a ruɗe ta tashi tana nuna wayan.

Umma rayuwa ta juya masu a yan kwanakin da suka yi gidan gyaran hali bata taɓa tunani zata shiga wannan halin a rayuwar ta ba sun rame sosai sun fita hayyacin su Bama kamar Mama.

Ciki sanyi jiki Mama ta kalle Umma ta ce "gaskiya da an dawo Shari'a zan faɗi gaskiyar abin da ya faru nayi da na sanin kasan ce wata haka ban san me ya rufe min ido ba gwara ayimin hukunci ko kashe ni za'a yi a kashi ko na samu sauƙi wajan ubangijina."

Umma na jin ta tana magana amma babu alamun nadama a tare da ita.

Umma tayi nisa.

Ladidi da kyar ta faɗa ma su yaya abinda ya faru inalilllahi wainna ilaihi ra'ji unm kawai suke faɗa dan Ladidi ta basu mamaki ta ɗaure masu jijeyoyin kainsu saboda tsabar tashin hankali sai da yaya ya faɗi shi kam shi Malam kawai daure wa yake yi.

Ladidi ganin yanda hanakalin su ya tashi yasa ta durƙusa ƙasa tana neman yafiyar su.

Yaya ne ya kamata da duka bana wasa ba yana cewa "waliahi sai dai in kashe ki wannan wani kalar bala'i ne shirka a matsayin ki na musulma."

Allah sarki Malam duk ya ruɗe ya kasa yin komai.

Matar Yaya ce ta shigo da gudu da kyar ta amshe Ladid daga hannun shi.

Wani hauri Malam ya kai mata a ciki nan ta fara zubar jini.

Mommyn Yusurah taga rayuwa itama tana ji tana gani ta koma me ƙafa ɗaya ta yi da na sanin rayuwar ta sosai amma ta gode ma Allah da ya bata damar tuba.

Haidar ne zaune a falo suna fira ya kalle Yusurah ya ce "nifa na kusa ayi bikin nan in killa ce ki a ɗaki."

Dariya ma maganan shi ya bata tayi shuru bata ce komai ba.

Ganin tayi shuru ya sa ya ce "ya aka yi ki ka yi shuru ko ke baƙi ƙosa ki shiga daga ciki ba ki fara haifa na bebes masu kama da ke."

Ciki da jin kunya ta ce "Ummm nifa sai kunya kake bani Please kabar maganan."

Haidar ya ce "Tom ambarta yaushe zamuje ki gaida Mama?"

Yusurah ta ce "duk ranar da ka kai ni a shire nike."

Amaryar Daddyn Yusurah tana ta fama da rashin lafiya wanda an rasa me ke damun ta idan aka ce tazo su je asibiti sai ta ce ita baza ta ba.

Yau Daddy ganin jikin babu daɗi yasa ya ce ta shirya ta rakashi unguwa ita kam bata kawo komai a ranta ba ta tashi suka tafi kai tsaye suka wuce NISA HOSPITAL LIFE CAMP asibiti ne naasu hali gwajin farko aka ga tana da juna biyu wata uku wayo Allah zukuga murna wajan Daddy Allah ya bashi abinda yake nema nan ya faɗi yayi ma Allah sujadar sukur.

Amira ita ta shiga zuba ma kowa abinci da lemuka tana jikin zubawa Babban Yaya ya shigo Yaya Faruk da gudu ta tafi ta rungume shi a bazata ya ɗago yana kallon ta dan shi bai san da zuwan su ba.

Amir ne ya taho shima ya rungume shi kuka kawai suke yi kukan da suke yan taɓa kowa a falon amma Malam Eshan kam ya kumbura.

Da kyar Yaya Faruk ya ce "ya isa haka."

DAFIN ZUCIYA

BY FATIMA BINTU HUSSEN

Fir,Aug22 08:26 hiameera43

https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t

*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️

🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚

(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)

Allah ya jiƙan magabatan mu😭

Bisimilahi Rahamanur Rahim

Page 50

Ammi ganin yanda ummi ta ruɗe itama Ammi sai ta fashi da kuka tana barin falon ta shiga wani ɗaki dake falon duk da kallo suka bita jikin su duk yayi sanyi.

Ammi na shaga ɗaki ta zauna da yake a kwai wutar nefa ko ina suna samun wuta sosai.

da kyar Ummi ta ce " A'isha dama kina raye dama zan ƙara ganin ki?"

Ita ma Ammi ta ce "ashe zamu ƙara ganin juna?"

Sai kuma suka ƙara fashewa da wani sabon kuka.

Ummi ta ce " ya kuƙa haɗu da Ahmed"?

Ammi ta ce "wannan labarin yana da tsawo amma bari na baki yarda zaki fahim ta."
Chapter 20 · 0% Book details