Sashe 92
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan ficewansa tsit palon yayi Babu Wanda ya motsa bare magantuwa sbd kowa da abinda ya kashe jikinsa yayi sanyi laqwas.
Anty Farha ma shiru tayi sbd batama San ta Ina zata fara kame Kamen zancen ba ga Amatu ma duk tayi zuru ta rasa abin fada bayan gaisuwar da taiwa kowa harda maamah dasu kawu.
Abdulhameed ne yafara Dan gyaran murya Yana katse shirun da tambayar anty Farha ya jikin Amatun dakuma Dan tsokanarta Bata tayasa murnar aurensa ba.
Itama anty Farhan cikin sauri tana San sakin dariyar qarfin hali ta amshi zancen da Sako maganar auren tana tayasa murna tana yiwa Husnah ma congratulations kafin ta Kalli mum Aisha tanason tayata murna da fatan Allah ya Sanya alkhairi Amma tana gudun yanzu gidan ya rikice da sabon tashin hankali Azo asake laifin da baa San Ina abin zai tsaya ba.
Kan maamah ta Maida kallanta tana son magana itama Amma bazata iya ba Dan haka ta Maida fitarta ga su kawu da suketa washe Baki suna ta sambadawa Amatu albarka da fatan ta haihu lafiya.
Mum Aisha gaba Daya komawa tayi kaman an tsoma ta ruwa itada Husnah da hawayenta ke cigaba da cikowa tana hadiyewa seda Abdul ya lura da Hakan ya miqe hannunsa Daya ahankali ya Dora akan nata Daman itace a kusa dashi Dan yanzu kaman cingum take Neman zaman masa shi da Haydar sbd tsoro.
Dago idanuwanta tayi ta kallesa Shima ita yake kalla cikeda sanyi da kulawa akan ta kwantar da hankalinta karta sakawa zuciyarta komai.
Qura masa idanuwanta tayi tana Jin hawayenta na komawa,
Hannunta ya kama ya sarke da nasa Yana Dan sake bata nutsuwa batareda yayi magana ba.
Anty Farha ce ta cewa maamah ta shigo daga ciki suka miqe suka shige harda Amatu wadda Haydar kawai dayaqi kallanta take kalla sbd damuwan fushin datasan itama yanayi da ita.
Maamah da Amatu da Abdul ne suka shiga dakin Amatun harma da anty Farha wadda Bata Wani jima ba ta fito tabarsu suka qarasa magana bayan sun taru sun bawa maamah hakuri su ukun ita da Amatu da Abdul sun Kuma rarrasheta tareda tabbatarda ta nutsu ta yarda da kaddara akan komai Taga Allah ya kaddaro.
Sun Dan jima kafin suka fito mum Aisha dai tana zaune kaman ma Bata hayyacinta Dan Nisan datai a tinani.
Suna fitowa suka dauki Shirin tafiya Amatu na gefen maamah tanajin Sam hankalinta bazai taba Kwanciya da zaman maamah a kauye ba Dan haka batajin zata yarda da Hakan.
Har waje suka rakasu suka wuce bayan su kawu sun sake wa Amatun nasihan aure hakama maamah a karo na farko yau din data mata adduar samun farin cikin rayuwar auren.
Haydar ne dayaqi kulata har lokacinda zasu wuce ta kalla idanuwanta na cikowa da hawaye tai masa magana.
Tsayawa yayi tareda juyowa ya kalleta ya mata fatan samun lafiya ya wucewarsa.
Ko da suka wuce ta dawo cikin gidan Jin tayi Wani nauyi na zuciyarta ya sauka sbd mahaifiyarta data shirya da ita duk da ba fada sukeba Amma a zuciya sun kasa samun Nutsuwa da juna sai yau din.
Abdulhameed ticket ya siyawa kansa da Husnah da maamah Amma su kawu suka rufe ido sukace a mota tareda su maamah zata tafi.
Mum Aisha ma ticket dinta ta Siya tabi su Abdul din suka bi jirgi ba tareda sanin ASH ba suka wuce.
Haydar Daya ga an Hana maamah bin jirgi Saiya fasa siyan ticket din shi ya bisu a motocin sbd Abdul dayace Husnah da maamah subi jirgin shi zaibi su maamah sai Haydar yace ya tafi dasu Husnah din shi yabi su maamah din.
Su Abdul da Babu Bata lokaci ko wahala suka isa Yola Kai tsaye TALBAs mansion suka nufa da motan datazo daukansu.
Kafin su Isa an gyara wuta da ruwan gidan da komai harma da masu aikin duk sun dawo Dan haka Mansion din ya rayu.
Ga mamakinsu Koda suka Isa anata aiki ana tana Manson din biyu Daya maamah Daya mum Aisha.
Mum Aisha data Tararda Hakan Wani kukan farin ciki da sanyin zuciya ta fasa tana Jin asirinta ya rufu sbd da niyar guduwa tazo akan ta tafi kauyen Kuma idan ta gudu ba gurin zuwa ne da ita ba Dan haka taji ta Dan dawo hankalinta.
Su kawu dayake tin acan daman ASH ya sanar musu dasu maamah din ya Basu gidansa na yolan zaa Raba musu su zauna anan Kuma sun amince Dan haka ko zama Basu yiba duka wuce kauye sbd duk hankalinsu baa kwance yake ba Suma da tarin dukiyar da suka samo a matse suke dasu Isa kauye su raba su adana ko su siya gona da dabbobi Dan haka suka wucewarsu akan sai angama gyara an natsa zasu ringa zuwa gurin matayen nasu suna musu auren dangan Sanda.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
81
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
Sbd gyaran da akeyi a mansion din ya Saka babu Wani gurin saukan mutane natsatse Dan haka dole Abdulhameed lafiyayyar hotel ya kama daki yakai Husnah can ya tafi kauye tareda su kawu ya Kuma dawo a ranar sbd yasan bazata iya zama gidan ba sbd maamah kwata kwata batajin dadin zuciyan buqatan kowa a tareda ita.
Ita kanta Husnah bayan ya barta a dakin ya tafi Jin tayi tana samun Nutsuwa sbd su kawu sun tafi da wahalarsu ta tabbatarda ta samu kubuta kenan.
Haydar ma a hotel din ya sauka inda Husnah take dakin kusa da ita kafin Abdul din ya dawo ya kula da ita.
Ko bayan isarsu Abdul kauye Saida ya sake bawa su kawu kudi da mutanen gidan sosai suka ringa tayasa murnar aure da fatan alkhairi sai yamma sosai ya juyo Dan haka Koda ya iso dare yayi sosai.
Numbern Haydar ya kira ya sanar masa dakin dayake ya sauka acan kafin su juya da safen Amma ya kashe wayar ya kwanta Dan haka baida zabi dole dakin Daya kama din farko ya nufa Yana taba kofar idonta biyu ta tashi zaune cikin tsoro tana kallan kofar kafin t dauki wayarta da sauri ta sake Kiran Haydar taji wayarsa a kashe Dan haka ta Abdul din ta Nemo ta saka Kiransa.
Yana kofar dakin Yana sake knocking yag kiranta a wayarsa ya dauka cikin nutsuwa yace shine ta Bude masa kofar.
Numfashi ta sake cikin rawar da jikinta ya fara dauka ta tsoro ta kashe wayar ta ajiye gefen gadon ta sauko ta nufi kofar ta Bude masa har lokacin hannuwanta rawa sukeyi bugun zuciyarta Bai dawo daidaiba.
Shigowa yayi a gajiye tareda dauke idanuwansa daga kallanta sbd kayan baccin Dake jikinta dogaye masu santsi dasuka Dan lafe jikinta gashi da alama ba bra a jikinta.
Ciki ya wuce Kai tsaye Yana ajiye wayarsa da key din motar Daya dawo da ita ya wuce toilet Kai tsaye Dan Wankan da zai rage masa gajiyansa yake buqata.
Yana tubewa ruwan zafi ya shiga jacuzzi ya sakarwa kansa Yana lumshe idanuwansa dumin ruwan na ratsasa.
Ya jima a ciki kafin ya fito daure da towel a qugunsa Yana goge jikinsa da Wani.
Yana shigewa toilet Husnah Takoma kan gadon ta kwana tareda rufewa tana kokarin riqe zuciyarta Dake harbawa har lokacin dakuma tinani da damuwan yanda zatai rayuwar aure da Abdulhameed qaninta.
Tana Jin fitowarsa bata motsaba idanuwanta na sauka a jikinsa dayake a murde fresh ta rufe idanuwanta ahankali tana jin kaman zata fasa kukan wannan sabuwar kaddarar data sameta duk da Bata regretting Amma dai Kuma batasan tayaya zatai rayuwar ba sedai Kuma idan ta Tina idan har Amatu datake tsararta zata iya aure da hada shimfidar aure da Dad dinta Wanda itama ya Isa haihuwanta to itama zata iya rayuwar auren da hada shimfidar auren da Abdulhameed qaninta Kuma kanin Amatun Dan itama ta dauki cikin qaninta idan ita ta dauki cikin ubanta.
Abdulhameed harya gama shiryawa ya Bude DKNY jakar kayansa ya dauki kayan bacci masu kauri ya Saka ya nufi fridge ya Bude ya dauko Apple Daya yaci yasha drink mara gas ya nufo gadon Kai tsaye ya hau gefenta ya kwanta Yana kashe wutar dakin qamshinta na shiga hancinsa itama nasa na shigar mata hancin a hankali.
Baccin gajiya ne ya daukesa kafin itama daga baya nata ya dauketa,
Cikin dare tayi mafarki me ban tsoro na an raba aurenta da Abdul din an daura mata da uzaifa ya tafi da ita kauye Yanata kokarin Kwanciyar aure da ita tana qin yarda Yana dukanta sosai.
A firgice ta tashi hankalinta tashe jikinta na Wani irin rawa ta fasa kuka tana Neman rikicewa Abdul din dole ya janyota jikinsa ya rungumeta tsamtsam Yana mata adduoi Yana shafa bayanta Yana rarrashinta kaman qaramar yarinya.
Kukan datakeyi na yanda gaba Daya take Neman rasa nutsuwar rayuwa da walwala ne gaba Daya Dan haka ta ringa nanata masa cikin kuka akan kada ya rabu da ita duk wuya duk rintsi.
Share mata hawayenta yayi Yana Bata tabbacin bazai rabun da ita ba inshallah.
Qanqamesa tayi tana cigaba da gangaro da hawaye Shima yana sake share mata Yana son janyeta daga jikin nasa sbd yanda suka manne din Yana damunsa haduwan jikinsu na Neman Sakasa halinda Baya buqatan shiga tin yanzu da daga shi har ita Basu gama fahimtar juna ba.
Kukanta ya Saka dole yabarta a cikin jikin nasa Yana cigaba da rarrashinta cikin kulawa sosai da tattali.
Anty Farha ma shiru tayi sbd batama San ta Ina zata fara kame Kamen zancen ba ga Amatu ma duk tayi zuru ta rasa abin fada bayan gaisuwar da taiwa kowa harda maamah dasu kawu.
Abdulhameed ne yafara Dan gyaran murya Yana katse shirun da tambayar anty Farha ya jikin Amatun dakuma Dan tsokanarta Bata tayasa murnar aurensa ba.
Itama anty Farhan cikin sauri tana San sakin dariyar qarfin hali ta amshi zancen da Sako maganar auren tana tayasa murna tana yiwa Husnah ma congratulations kafin ta Kalli mum Aisha tanason tayata murna da fatan Allah ya Sanya alkhairi Amma tana gudun yanzu gidan ya rikice da sabon tashin hankali Azo asake laifin da baa San Ina abin zai tsaya ba.
Kan maamah ta Maida kallanta tana son magana itama Amma bazata iya ba Dan haka ta Maida fitarta ga su kawu da suketa washe Baki suna ta sambadawa Amatu albarka da fatan ta haihu lafiya.
Mum Aisha gaba Daya komawa tayi kaman an tsoma ta ruwa itada Husnah da hawayenta ke cigaba da cikowa tana hadiyewa seda Abdul ya lura da Hakan ya miqe hannunsa Daya ahankali ya Dora akan nata Daman itace a kusa dashi Dan yanzu kaman cingum take Neman zaman masa shi da Haydar sbd tsoro.
Dago idanuwanta tayi ta kallesa Shima ita yake kalla cikeda sanyi da kulawa akan ta kwantar da hankalinta karta sakawa zuciyarta komai.
Qura masa idanuwanta tayi tana Jin hawayenta na komawa,
Hannunta ya kama ya sarke da nasa Yana Dan sake bata nutsuwa batareda yayi magana ba.
Anty Farha ce ta cewa maamah ta shigo daga ciki suka miqe suka shige harda Amatu wadda Haydar kawai dayaqi kallanta take kalla sbd damuwan fushin datasan itama yanayi da ita.
Maamah da Amatu da Abdul ne suka shiga dakin Amatun harma da anty Farha wadda Bata Wani jima ba ta fito tabarsu suka qarasa magana bayan sun taru sun bawa maamah hakuri su ukun ita da Amatu da Abdul sun Kuma rarrasheta tareda tabbatarda ta nutsu ta yarda da kaddara akan komai Taga Allah ya kaddaro.
Sun Dan jima kafin suka fito mum Aisha dai tana zaune kaman ma Bata hayyacinta Dan Nisan datai a tinani.
Suna fitowa suka dauki Shirin tafiya Amatu na gefen maamah tanajin Sam hankalinta bazai taba Kwanciya da zaman maamah a kauye ba Dan haka batajin zata yarda da Hakan.
Har waje suka rakasu suka wuce bayan su kawu sun sake wa Amatun nasihan aure hakama maamah a karo na farko yau din data mata adduar samun farin cikin rayuwar auren.
Haydar ne dayaqi kulata har lokacinda zasu wuce ta kalla idanuwanta na cikowa da hawaye tai masa magana.
Tsayawa yayi tareda juyowa ya kalleta ya mata fatan samun lafiya ya wucewarsa.
Ko da suka wuce ta dawo cikin gidan Jin tayi Wani nauyi na zuciyarta ya sauka sbd mahaifiyarta data shirya da ita duk da ba fada sukeba Amma a zuciya sun kasa samun Nutsuwa da juna sai yau din.
Abdulhameed ticket ya siyawa kansa da Husnah da maamah Amma su kawu suka rufe ido sukace a mota tareda su maamah zata tafi.
Mum Aisha ma ticket dinta ta Siya tabi su Abdul din suka bi jirgi ba tareda sanin ASH ba suka wuce.
Haydar Daya ga an Hana maamah bin jirgi Saiya fasa siyan ticket din shi ya bisu a motocin sbd Abdul dayace Husnah da maamah subi jirgin shi zaibi su maamah sai Haydar yace ya tafi dasu Husnah din shi yabi su maamah din.
Su Abdul da Babu Bata lokaci ko wahala suka isa Yola Kai tsaye TALBAs mansion suka nufa da motan datazo daukansu.
Kafin su Isa an gyara wuta da ruwan gidan da komai harma da masu aikin duk sun dawo Dan haka Mansion din ya rayu.
Ga mamakinsu Koda suka Isa anata aiki ana tana Manson din biyu Daya maamah Daya mum Aisha.
Mum Aisha data Tararda Hakan Wani kukan farin ciki da sanyin zuciya ta fasa tana Jin asirinta ya rufu sbd da niyar guduwa tazo akan ta tafi kauyen Kuma idan ta gudu ba gurin zuwa ne da ita ba Dan haka taji ta Dan dawo hankalinta.
Su kawu dayake tin acan daman ASH ya sanar musu dasu maamah din ya Basu gidansa na yolan zaa Raba musu su zauna anan Kuma sun amince Dan haka ko zama Basu yiba duka wuce kauye sbd duk hankalinsu baa kwance yake ba Suma da tarin dukiyar da suka samo a matse suke dasu Isa kauye su raba su adana ko su siya gona da dabbobi Dan haka suka wucewarsu akan sai angama gyara an natsa zasu ringa zuwa gurin matayen nasu suna musu auren dangan Sanda.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
81
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
Sbd gyaran da akeyi a mansion din ya Saka babu Wani gurin saukan mutane natsatse Dan haka dole Abdulhameed lafiyayyar hotel ya kama daki yakai Husnah can ya tafi kauye tareda su kawu ya Kuma dawo a ranar sbd yasan bazata iya zama gidan ba sbd maamah kwata kwata batajin dadin zuciyan buqatan kowa a tareda ita.
Ita kanta Husnah bayan ya barta a dakin ya tafi Jin tayi tana samun Nutsuwa sbd su kawu sun tafi da wahalarsu ta tabbatarda ta samu kubuta kenan.
Haydar ma a hotel din ya sauka inda Husnah take dakin kusa da ita kafin Abdul din ya dawo ya kula da ita.
Ko bayan isarsu Abdul kauye Saida ya sake bawa su kawu kudi da mutanen gidan sosai suka ringa tayasa murnar aure da fatan alkhairi sai yamma sosai ya juyo Dan haka Koda ya iso dare yayi sosai.
Numbern Haydar ya kira ya sanar masa dakin dayake ya sauka acan kafin su juya da safen Amma ya kashe wayar ya kwanta Dan haka baida zabi dole dakin Daya kama din farko ya nufa Yana taba kofar idonta biyu ta tashi zaune cikin tsoro tana kallan kofar kafin t dauki wayarta da sauri ta sake Kiran Haydar taji wayarsa a kashe Dan haka ta Abdul din ta Nemo ta saka Kiransa.
Yana kofar dakin Yana sake knocking yag kiranta a wayarsa ya dauka cikin nutsuwa yace shine ta Bude masa kofar.
Numfashi ta sake cikin rawar da jikinta ya fara dauka ta tsoro ta kashe wayar ta ajiye gefen gadon ta sauko ta nufi kofar ta Bude masa har lokacin hannuwanta rawa sukeyi bugun zuciyarta Bai dawo daidaiba.
Shigowa yayi a gajiye tareda dauke idanuwansa daga kallanta sbd kayan baccin Dake jikinta dogaye masu santsi dasuka Dan lafe jikinta gashi da alama ba bra a jikinta.
Ciki ya wuce Kai tsaye Yana ajiye wayarsa da key din motar Daya dawo da ita ya wuce toilet Kai tsaye Dan Wankan da zai rage masa gajiyansa yake buqata.
Yana tubewa ruwan zafi ya shiga jacuzzi ya sakarwa kansa Yana lumshe idanuwansa dumin ruwan na ratsasa.
Ya jima a ciki kafin ya fito daure da towel a qugunsa Yana goge jikinsa da Wani.
Yana shigewa toilet Husnah Takoma kan gadon ta kwana tareda rufewa tana kokarin riqe zuciyarta Dake harbawa har lokacin dakuma tinani da damuwan yanda zatai rayuwar aure da Abdulhameed qaninta.
Tana Jin fitowarsa bata motsaba idanuwanta na sauka a jikinsa dayake a murde fresh ta rufe idanuwanta ahankali tana jin kaman zata fasa kukan wannan sabuwar kaddarar data sameta duk da Bata regretting Amma dai Kuma batasan tayaya zatai rayuwar ba sedai Kuma idan ta Tina idan har Amatu datake tsararta zata iya aure da hada shimfidar aure da Dad dinta Wanda itama ya Isa haihuwanta to itama zata iya rayuwar auren da hada shimfidar auren da Abdulhameed qaninta Kuma kanin Amatun Dan itama ta dauki cikin qaninta idan ita ta dauki cikin ubanta.
Abdulhameed harya gama shiryawa ya Bude DKNY jakar kayansa ya dauki kayan bacci masu kauri ya Saka ya nufi fridge ya Bude ya dauko Apple Daya yaci yasha drink mara gas ya nufo gadon Kai tsaye ya hau gefenta ya kwanta Yana kashe wutar dakin qamshinta na shiga hancinsa itama nasa na shigar mata hancin a hankali.
Baccin gajiya ne ya daukesa kafin itama daga baya nata ya dauketa,
Cikin dare tayi mafarki me ban tsoro na an raba aurenta da Abdul din an daura mata da uzaifa ya tafi da ita kauye Yanata kokarin Kwanciyar aure da ita tana qin yarda Yana dukanta sosai.
A firgice ta tashi hankalinta tashe jikinta na Wani irin rawa ta fasa kuka tana Neman rikicewa Abdul din dole ya janyota jikinsa ya rungumeta tsamtsam Yana mata adduoi Yana shafa bayanta Yana rarrashinta kaman qaramar yarinya.
Kukan datakeyi na yanda gaba Daya take Neman rasa nutsuwar rayuwa da walwala ne gaba Daya Dan haka ta ringa nanata masa cikin kuka akan kada ya rabu da ita duk wuya duk rintsi.
Share mata hawayenta yayi Yana Bata tabbacin bazai rabun da ita ba inshallah.
Qanqamesa tayi tana cigaba da gangaro da hawaye Shima yana sake share mata Yana son janyeta daga jikin nasa sbd yanda suka manne din Yana damunsa haduwan jikinsu na Neman Sakasa halinda Baya buqatan shiga tin yanzu da daga shi har ita Basu gama fahimtar juna ba.
Kukanta ya Saka dole yabarta a cikin jikin nasa Yana cigaba da rarrashinta cikin kulawa sosai da tattali.