Sashe 32
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mum Aisha kuwa dai jinya takeyi sosai Dan ko wunin ranar a kwance tayisa cikin wahala da baqin cikin duniya dayake nukurkusanta tanajin kaman ta balbalawa gidan wuta ya cinye gaba daya harda mutanen Dake cikinsa Dan kuwa da Asmau da yarta su zama mamallakan duniyarta ASH gwara ya mutu tun Bai mayar da Amatun matarsa ba kowa ya rasa idan yaso Haydar ya gaje dukiyar ta ubansa duka tinda Husnah batada gadonsa sai abinda ya Bata kyauta tin Raye.
AmatulMaleek kuwa tana komawa dakinta wanka tasake yi tayi sallan Azahar tana idarwa ta fito taci abincin ta ta koma sbd itama kaman yanda Abdul ya sanar mata ASH TALBA ya aureta ne kawai Dan kwantar da kura da tashe tashen hankalin da aketa yi ba lallai zai zai ajeta matarsaba har abada Kila ya Bata Daman komawa karatu tana gamawa ta samu me Sonta yabata Daman yin auren Dan haka ba amfanin quntatawa rayuwarta komai zai wuce.
Tana cikin cin abincin a palon Husnah ta dawo sama sama sukai magana ta wuce daki ta fito cin abincin itama.
Tare sukaci AmatulMaleek tafara gamawa tana barin gurin Dad din Husnahn na shigowa sedai Basu gansa ba qamshinsa sukaji alaman yabita ta kofar palon Daya hada nasa palon da wanna ya wuce Dan haka Husnah ce ta sake gyare table din tsaf da kanta sbd yau abincin maamah ne zaice sosai Kila.
Da daddare ma ba dukansu sukaci abinci ba sbd Amatu bata fito ba sanin da dare tareda iyalinsa yake cin abinci Dan haka taqi fitowa tayi zamanta a daki tea Tasha tayi Shirin bacci ta kwanta.
Washe gari bayan Husnah ta fice makaranta tana fitowa ga mamakinta saiga Mr Jameel yazo ya sanar da ita ta shirya ga driver Nan zata ci gaba da zuwa school dinta.
Taji farin cikin Hakan amma nutsuwarta ta Sanya baiga hakan ba Godia tayi masa kawai.
Maamah ta fadawa itama Tayi mata addua Dan haka taje ta shirya 10 ta fito sanye cikin jallabiya maroon da yar handbag dinta kafin ta iso Daya daga cikin securities na gidan ya taso da saurinsa ya Bude mata motar Yana mata barka da fitowa Dan kuwa sukam ita suka sani tinda basusan tsohuwar matar the great ASH TALBA
dinba sbd tini aka sauya sabbin securities masu qarfi da tsanani Dan haka yanzune zasu San matan maigidansu ASH TALBA.
A natse ta shige motan tareda masa Godia driver ma cikin girmamawa ya gaidata tareda Jan motar suka fice zuwa makarantar tasu.
Koda suka Isa makaranta Daman ana kan karatu ne tai tafiyarta Dan haka kusan kwanakin kadan ne tayi missing Dan haka ta Dan maida hankali kawai tasan ba Wani sosai zai mata wuya ba.
Driver be tafi ba har yamma Saida tagama suka fito kusan tareda Husnah itama Saida tayi lectures din yamma kafin suka shiga motan tare batareda Husnah ta tsaya Kiran nata drivern ba.
Har suka iso baifi magana biyu ba zuwa uku sukaiwa juna kowa hankalinsa na kan abinda yakeyi, Husnah wayarta take dubawa
Amatun kuwa Wani littafi take dubawa.
Parking driver din yayi ya fito kaman Amatu tayi Wani yunqurin harya Bude mata motar Yana matsawa gefe.
Daga Amatun har Husnah shiru sukai da mamaki musamman Husnah data kasa yarda da abinda yake Shirin faruwa da rayuwarsu.
Fitowa Amatu tayi a natse tareda masa Godia tana wucewa batareda t Jira Husnah ba da itama ta fito ta nufi ciki zuciyarta na nauyi.
Koda Amatun ta shigo Bata wuce bedroom dinta ba gurin maamah tafara zuwa ta fada mata dawowanta tareda ajiye Jakarta anan dakin tayi alwala tayi sallan laasar tareda cin abincin suna Dan magana Sama sama da maamah din har magrib
anan tayi sallan magrib kafin ta fito ta nufi dakin mum Aisha tai mata ya jiki wadda ko amsawa batai ba Dan taji sauki Amma Babu Wanda tafara tankawa magana a gidan sbd shock din rayuwarta Bai gama sakintaba.
Juyawa tayi ta fice mum din ta bita da Wani irin kallon baqin ciki da tsana wutar zuciyarta na sake balbaluwa Dan kuwa akwai masifa a qasa kwance indai akan auren Nan tafison kowa ya tafi lahira ba shiri.
Amatu na Isa bedroom dinta wanka ta fara yi tayi Shirin bacci har zata kwanta ta Tina gaba Daya yau Bata ga Abdul ba Dan haka ta ziro takalminta ta fito.
Hanyar dakinsa take kokarin nufa taji motsi a dining room Dan haka ta juya ta nufi can din Kai tsaye Dan tasan shi kadai ne zai iya fitowa a wanna lokacin cin abincin dare.
Dayake kowa ya shige ba motsin kowa hakama kusan duk an rage hasken koina,
Kai tsaye ta shiga gurin cin abincin tareda ambatar sunan Abdul din da muryanta me taushi da nutsuwa.....
Dagowa yayi a natse daga tea dayake hadawa Batareda ya iya hadawan ba yayi mata kallo daya da fararen idanuwansa ya mayar dasu kan abinda yakeyi din.
Itama cak ta tsaya a gurin dataken tana sauke idanuwanta qasa tana rasa abin yi sbd taba tsammani ko tinanin shi din bane a daidai wannan lokacin.
Cikin nutsuwa ta Bude Baki ta gaidasa
Batareda ya dago ba ya amsa Yana nuna mata flask din Daya kasa budewa a natse yace
"Bude wannan abin Ina buqatan hot tea din yanzu"
Wani numfashi me Dan nauyi ta hadiye tareda danne rudewanta ta qaraso gurin a natse batareda tace komaiba ta miqa dogayen yatsun hannunta farare akan flask din ta dauka ta Bude a hankali tareda janyo cup ta zuba masa sedai Sam ruwan tea din Babu zafi sosai Wanda da alama tin na safe ne Kokuma Husnah ta Bude tabarsa Bude ya huce tinda baya yiyuwa ace masu aiki Basu kwashe komai suka sake jera wasu ba.
Rasa ya zatayi tayi dole ta Bude Baki kanta a qasa cikin nutsuwa da sanyin murya tace
"Ba zafi,zaa dafo Wani tea din"
Da hannu ya nuna mata kofa Yana mata alamar ta ta kawo wanin sbd Yana buqatan tea din sosai sbd yau be Wani ci abinci ba sbd Taron baqin da yayi akan hanyewarsa daga siyasan nan da Sam batai masa ba idan har sirrin gidanka bazai sake zama sirri ba sbd siyasa Dan haka Baya raayi tattara iyalinsa zaiyima subar qasar.
Kitchen din palon ta nufa ta kunna gas a natse ta sake dafa Wani ruwan tea din da kayan qamshi da lemun tsami kadan sai pure honey ta zubo a wasu gurin daban ta dauko ta kawo.
Har lokacin Yana dining room din gaba Daya qamshinsa har palonsu har kitchen ya gauraya koina sbd yar jimawansa a gurin.
Ajiyewa tayi tareda zubawa a cup ta sake ajiyewa ta juya ta nufi kofa.
Thank you" ya furta can qasan maqoshinsa cikin nutsuwa kafin ya dauko cup din ya Kai bakinsa lips dinsa na Hawa kan cup din ya Dan rufe ido sbd Jin qamshi da zafin tea din zai basa abinda yake buqata ataredi.
Tana baro dining din kasa wucewa tayi dakin Abdul ta koma dakinta ta nemi guri ta kwanta.
Washe gari Mr Jameel ne yazo da kansa tareda wata budurwa da zata girmeta sosai Amma dai batada tabbacin budurwa ce ko matan aure ya hadata da ita akan ita zata kula da ita kwana biyu.
Bata gane wace irin kulawa ba Dan haka Bata iya cewa komaiba Saida suka fita zuwa makaranta suna dawowa Kai tsaye ba gida suka nufa ba gurin siyayyan kayanta suka nufa.
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
30
Siyayyan kayan sakawanta da handbags da shoes designers masu shegiyan tsada Taga Farha din nayi Wanda yasata mamakin inda kudin suka fito,
Suturar da aka Siya mata kuwa kasa tantance kudin dataci ana fadan musu tayi sbd gajiya da kanta dayayi Wani irin nauyi na mamaki me tsanani da tsoro.
Sai bayan magrib driver ya dawo dasu mansion su Farida ne suka shiga da kayan har bedroom dinta suka fice
Itama Farha Bata zaunaba ta fito driver ya tafi da ita kaita gidanta.
Wanka tayi tayi sallar magrib da ishi ta fito sanye da doguwar rigar yadi ta nufi gurin maamah dataita kiranta akan me takeyi a waje Bata dawoba.
Tana Isa dakin maamah na sallar ishai Dan haka abincin data Gani dakin ta Bude Taga tuwon semolina ne Akai da miyar zogala ta tsokan kaza da ganda da da egusi.
Ajiyar zuciya ta sauke sbd bdai taso cin abinci me nauyi ba Amma Kuma tana Jin yunwa Dan haka zataje taci kadan saita sha fruits suyi saurin narkar mata dashi.
Sama sama sukai magana da maamah dataga gajiya a tareda ita tace taje taci abinci ta kwanta ta huta.
Miqewa tayi ta fito ta biya sashen mum Aisha ga mamakinta Bata Nan tinda yamma ta fita kenan itama Bata dawoba.
Fitowa tayi ta wuce ciki Kai tsaye kitchen ta nufa ta samu fruits din ta debo kenan saiga Abdul ya fito hakama Husnah Dukkaninsu Babu Wanda yaci abinci Daman dan haka dole ta bisu zuwa dining din Badan taso ba sbd tasan Dad din Husnah na gidan Kuma akwai yiyuwar cin abincinsu a tareda shi.
Zaunawa sukai dukkaninsu Abdul na magana da Husnah tana murmushi sbd firar Haydar ne sukeyi dukkaninsu sunyi waya dashi yau din.
Basu fara cin abincin ba qamshinsa ya doso su Dan haka kowannensu ya dakata tareda juyawa ga hanyar shigowa Banda Amatun data kasa juyawa taji gaba Daya abincin ma kaman bazai shiga cikinta ba to Amma batasan tayaya zata miqeba tabar gurin bayan zuwansa.
Qarasowa yayi sanye cikin Balenciaga sweatset brown qafafunsa ma sanye da takarman zaman gida masu taushin fata sbd tsadansu.
Yana isowa ya zauna ahankali tareda amsa gaisuwar su cikin nutsuwa
Sai alokacin itama Amatun ta Bude Baki cikin sanyi da nutsuwa ta gaidasa.
Bai lura da ita ba Saida tayi magana ya Dan dago kadan ya amsa Yana daukan ruwan Dake gabansa marasa sanyi sosai yakai bakinsa yasha kadan ya ajiye.
AmatulMaleek kuwa tana komawa dakinta wanka tasake yi tayi sallan Azahar tana idarwa ta fito taci abincin ta ta koma sbd itama kaman yanda Abdul ya sanar mata ASH TALBA ya aureta ne kawai Dan kwantar da kura da tashe tashen hankalin da aketa yi ba lallai zai zai ajeta matarsaba har abada Kila ya Bata Daman komawa karatu tana gamawa ta samu me Sonta yabata Daman yin auren Dan haka ba amfanin quntatawa rayuwarta komai zai wuce.
Tana cikin cin abincin a palon Husnah ta dawo sama sama sukai magana ta wuce daki ta fito cin abincin itama.
Tare sukaci AmatulMaleek tafara gamawa tana barin gurin Dad din Husnahn na shigowa sedai Basu gansa ba qamshinsa sukaji alaman yabita ta kofar palon Daya hada nasa palon da wanna ya wuce Dan haka Husnah ce ta sake gyare table din tsaf da kanta sbd yau abincin maamah ne zaice sosai Kila.
Da daddare ma ba dukansu sukaci abinci ba sbd Amatu bata fito ba sanin da dare tareda iyalinsa yake cin abinci Dan haka taqi fitowa tayi zamanta a daki tea Tasha tayi Shirin bacci ta kwanta.
Washe gari bayan Husnah ta fice makaranta tana fitowa ga mamakinta saiga Mr Jameel yazo ya sanar da ita ta shirya ga driver Nan zata ci gaba da zuwa school dinta.
Taji farin cikin Hakan amma nutsuwarta ta Sanya baiga hakan ba Godia tayi masa kawai.
Maamah ta fadawa itama Tayi mata addua Dan haka taje ta shirya 10 ta fito sanye cikin jallabiya maroon da yar handbag dinta kafin ta iso Daya daga cikin securities na gidan ya taso da saurinsa ya Bude mata motar Yana mata barka da fitowa Dan kuwa sukam ita suka sani tinda basusan tsohuwar matar the great ASH TALBA
dinba sbd tini aka sauya sabbin securities masu qarfi da tsanani Dan haka yanzune zasu San matan maigidansu ASH TALBA.
A natse ta shige motan tareda masa Godia driver ma cikin girmamawa ya gaidata tareda Jan motar suka fice zuwa makarantar tasu.
Koda suka Isa makaranta Daman ana kan karatu ne tai tafiyarta Dan haka kusan kwanakin kadan ne tayi missing Dan haka ta Dan maida hankali kawai tasan ba Wani sosai zai mata wuya ba.
Driver be tafi ba har yamma Saida tagama suka fito kusan tareda Husnah itama Saida tayi lectures din yamma kafin suka shiga motan tare batareda Husnah ta tsaya Kiran nata drivern ba.
Har suka iso baifi magana biyu ba zuwa uku sukaiwa juna kowa hankalinsa na kan abinda yakeyi, Husnah wayarta take dubawa
Amatun kuwa Wani littafi take dubawa.
Parking driver din yayi ya fito kaman Amatu tayi Wani yunqurin harya Bude mata motar Yana matsawa gefe.
Daga Amatun har Husnah shiru sukai da mamaki musamman Husnah data kasa yarda da abinda yake Shirin faruwa da rayuwarsu.
Fitowa Amatu tayi a natse tareda masa Godia tana wucewa batareda t Jira Husnah ba da itama ta fito ta nufi ciki zuciyarta na nauyi.
Koda Amatun ta shigo Bata wuce bedroom dinta ba gurin maamah tafara zuwa ta fada mata dawowanta tareda ajiye Jakarta anan dakin tayi alwala tayi sallan laasar tareda cin abincin suna Dan magana Sama sama da maamah din har magrib
anan tayi sallan magrib kafin ta fito ta nufi dakin mum Aisha tai mata ya jiki wadda ko amsawa batai ba Dan taji sauki Amma Babu Wanda tafara tankawa magana a gidan sbd shock din rayuwarta Bai gama sakintaba.
Juyawa tayi ta fice mum din ta bita da Wani irin kallon baqin ciki da tsana wutar zuciyarta na sake balbaluwa Dan kuwa akwai masifa a qasa kwance indai akan auren Nan tafison kowa ya tafi lahira ba shiri.
Amatu na Isa bedroom dinta wanka ta fara yi tayi Shirin bacci har zata kwanta ta Tina gaba Daya yau Bata ga Abdul ba Dan haka ta ziro takalminta ta fito.
Hanyar dakinsa take kokarin nufa taji motsi a dining room Dan haka ta juya ta nufi can din Kai tsaye Dan tasan shi kadai ne zai iya fitowa a wanna lokacin cin abincin dare.
Dayake kowa ya shige ba motsin kowa hakama kusan duk an rage hasken koina,
Kai tsaye ta shiga gurin cin abincin tareda ambatar sunan Abdul din da muryanta me taushi da nutsuwa.....
Dagowa yayi a natse daga tea dayake hadawa Batareda ya iya hadawan ba yayi mata kallo daya da fararen idanuwansa ya mayar dasu kan abinda yakeyi din.
Itama cak ta tsaya a gurin dataken tana sauke idanuwanta qasa tana rasa abin yi sbd taba tsammani ko tinanin shi din bane a daidai wannan lokacin.
Cikin nutsuwa ta Bude Baki ta gaidasa
Batareda ya dago ba ya amsa Yana nuna mata flask din Daya kasa budewa a natse yace
"Bude wannan abin Ina buqatan hot tea din yanzu"
Wani numfashi me Dan nauyi ta hadiye tareda danne rudewanta ta qaraso gurin a natse batareda tace komaiba ta miqa dogayen yatsun hannunta farare akan flask din ta dauka ta Bude a hankali tareda janyo cup ta zuba masa sedai Sam ruwan tea din Babu zafi sosai Wanda da alama tin na safe ne Kokuma Husnah ta Bude tabarsa Bude ya huce tinda baya yiyuwa ace masu aiki Basu kwashe komai suka sake jera wasu ba.
Rasa ya zatayi tayi dole ta Bude Baki kanta a qasa cikin nutsuwa da sanyin murya tace
"Ba zafi,zaa dafo Wani tea din"
Da hannu ya nuna mata kofa Yana mata alamar ta ta kawo wanin sbd Yana buqatan tea din sosai sbd yau be Wani ci abinci ba sbd Taron baqin da yayi akan hanyewarsa daga siyasan nan da Sam batai masa ba idan har sirrin gidanka bazai sake zama sirri ba sbd siyasa Dan haka Baya raayi tattara iyalinsa zaiyima subar qasar.
Kitchen din palon ta nufa ta kunna gas a natse ta sake dafa Wani ruwan tea din da kayan qamshi da lemun tsami kadan sai pure honey ta zubo a wasu gurin daban ta dauko ta kawo.
Har lokacin Yana dining room din gaba Daya qamshinsa har palonsu har kitchen ya gauraya koina sbd yar jimawansa a gurin.
Ajiyewa tayi tareda zubawa a cup ta sake ajiyewa ta juya ta nufi kofa.
Thank you" ya furta can qasan maqoshinsa cikin nutsuwa kafin ya dauko cup din ya Kai bakinsa lips dinsa na Hawa kan cup din ya Dan rufe ido sbd Jin qamshi da zafin tea din zai basa abinda yake buqata ataredi.
Tana baro dining din kasa wucewa tayi dakin Abdul ta koma dakinta ta nemi guri ta kwanta.
Washe gari Mr Jameel ne yazo da kansa tareda wata budurwa da zata girmeta sosai Amma dai batada tabbacin budurwa ce ko matan aure ya hadata da ita akan ita zata kula da ita kwana biyu.
Bata gane wace irin kulawa ba Dan haka Bata iya cewa komaiba Saida suka fita zuwa makaranta suna dawowa Kai tsaye ba gida suka nufa ba gurin siyayyan kayanta suka nufa.
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
30
Siyayyan kayan sakawanta da handbags da shoes designers masu shegiyan tsada Taga Farha din nayi Wanda yasata mamakin inda kudin suka fito,
Suturar da aka Siya mata kuwa kasa tantance kudin dataci ana fadan musu tayi sbd gajiya da kanta dayayi Wani irin nauyi na mamaki me tsanani da tsoro.
Sai bayan magrib driver ya dawo dasu mansion su Farida ne suka shiga da kayan har bedroom dinta suka fice
Itama Farha Bata zaunaba ta fito driver ya tafi da ita kaita gidanta.
Wanka tayi tayi sallar magrib da ishi ta fito sanye da doguwar rigar yadi ta nufi gurin maamah dataita kiranta akan me takeyi a waje Bata dawoba.
Tana Isa dakin maamah na sallar ishai Dan haka abincin data Gani dakin ta Bude Taga tuwon semolina ne Akai da miyar zogala ta tsokan kaza da ganda da da egusi.
Ajiyar zuciya ta sauke sbd bdai taso cin abinci me nauyi ba Amma Kuma tana Jin yunwa Dan haka zataje taci kadan saita sha fruits suyi saurin narkar mata dashi.
Sama sama sukai magana da maamah dataga gajiya a tareda ita tace taje taci abinci ta kwanta ta huta.
Miqewa tayi ta fito ta biya sashen mum Aisha ga mamakinta Bata Nan tinda yamma ta fita kenan itama Bata dawoba.
Fitowa tayi ta wuce ciki Kai tsaye kitchen ta nufa ta samu fruits din ta debo kenan saiga Abdul ya fito hakama Husnah Dukkaninsu Babu Wanda yaci abinci Daman dan haka dole ta bisu zuwa dining din Badan taso ba sbd tasan Dad din Husnah na gidan Kuma akwai yiyuwar cin abincinsu a tareda shi.
Zaunawa sukai dukkaninsu Abdul na magana da Husnah tana murmushi sbd firar Haydar ne sukeyi dukkaninsu sunyi waya dashi yau din.
Basu fara cin abincin ba qamshinsa ya doso su Dan haka kowannensu ya dakata tareda juyawa ga hanyar shigowa Banda Amatun data kasa juyawa taji gaba Daya abincin ma kaman bazai shiga cikinta ba to Amma batasan tayaya zata miqeba tabar gurin bayan zuwansa.
Qarasowa yayi sanye cikin Balenciaga sweatset brown qafafunsa ma sanye da takarman zaman gida masu taushin fata sbd tsadansu.
Yana isowa ya zauna ahankali tareda amsa gaisuwar su cikin nutsuwa
Sai alokacin itama Amatun ta Bude Baki cikin sanyi da nutsuwa ta gaidasa.
Bai lura da ita ba Saida tayi magana ya Dan dago kadan ya amsa Yana daukan ruwan Dake gabansa marasa sanyi sosai yakai bakinsa yasha kadan ya ajiye.