Sashe 16
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana Isa Bai tsaya Palo ba Kai tsaye bedroom dinsa ya wuce ya jefar da wayarsa kan lafiyayyan gadonsa Yana sake numfashi a bayyane tareda zare duk kayan Dake jikinsa a tsakiyar dakin ya nufi toilet ya sakarwa kansa ruwa.
Mum Aisha ma wanka tayi ta fito tayi salloli Dake kanta dayake safiya ce ko abinci Bata ci ba ta kwanta bacci sbd ta huta.
Shi kansa Naufal Yana Gamo wankan ya shafa abinda zai shafa na Mai da tirare ya Saka Wani tight short ya fada gadonsa hutawa yake buqatan yi.
Su Amatu kuwa mum Aisha kawai suka samu damar yiwa sannu da zuwa bayan ta tashi bacci da kusan yamma.
Kallan Amatu mum Aisha tayi ganin yanda a yanzu ta zama cikakkiyar budurwar da Babu abinda Bata rasa ba a jikinta na kyau da kyan jiki harma da jiri me kyau,
Sannan nutsuwarta data Saka ake Gani kaman sanyine da ita duk komai na nan saima abinda ya qaru ga uwa Uba kamun Kai ko a cikin gida ba kowane zece AmatulMaleek ta sake dashiba sosai.
Cikin gatse mum Aisha tana kallanta tace
"Amatu yanzu da aka gama makaranta Se aure ko tinda ba Wani karatun gaba zakiyiba"
Shiru Amatun tayi tareda Dan sauke boyayyan numfashi a boye kafin ta Dan saki kyakkyawan murmushi tana qarasa nade kayan mum din datake nadewa tana jerawa a wardrobe daga cikin akwatin Data dawo dashi batareda ta iya cewa komaiba.
sake maimaita tambayar tayi itama fuskarta a sake Dan tabbas zata so Amatun tayi aure da wuri tabar gidan tinda Naufal ya dawo idan batai taka tsantsan da Yan matan gidan ba masu aiki komai zai iya faruwa da wuri halinsa da Bazata taba yarda ASH ya saniba to zai sani komai ya lalace musu Dan haka dole zata Bude wuta ayiwa Amatu aure tabar gidan Dan gwara Yan aiki idan ya lalatasu zata Basu kudi ta sallamesu asiri rufe Amma AmatulMaleek sbd matsayin maamah a gun ASH zaa iya samun matsala.
Duk yanda mum Aisha din ta bugi cikin Amatu Dan Jin ko tanada saurayi Sam Bata samu Jin komaiba sbd zurfin cikinta dakuma saurayinka da batadashi.
Harta gama gyara kayan mum din Janta mum takeyi da fira daban daban itama ta San amsawa da Wanda ta sani Wanda bazata iya fada Kuma sedai murmushi kawai.
Kayan da zaa Saka cikin kayan wanki ta fito dasu basuda yawa kala biyu ne ma Dan haka ta fito dasu ta miqawa me aikin da zata wanke su.
Tana kaiwa kofar ficewa mum ta kirata tareda cewa
"Ki kawomin salad Amatu bazan iya cin white rice dinnan ba yanzu zata dameni"
"Ok mum" ta fada a natse da muryarta me dadi tana juyawa zata wuce ba zato tai karo da mutum da sauran kadan kirjinta ya Hadu da nasa tayi saurin yin Baya tana dago idanuwanta da Dan mamaki.
Naufal da sauran kadan numfashinsa yabar jikinsa sakamakon kamshin jikinta Daya shiga hancinsa sosai harma da Dan haduwar da jikinsu yaso yi sauke mata mayun idanuwansa yayi Yana kallan mamakin inda ta fito da inda zata,
Wani numfashi ya hadiye tarewa yawu ta maqoshinsa da Saida Hakan ya nuna a wuyansa Yana kallanta da dukkanin idanuwansa Dake qarawa mata sonsa.
Amatu dauke idanuwanta tayi daga kansa fahimtar waye shi Din
Sai tasake yin gefe kadan tareda Bude Baki a hankali ta furta
"Yi hakuri ban luraba,sannu da dawowa."
Har lokacin idanuwansa akanta suke sedai lokacinda ta Bude Baki tana magana idanuwansa a bakinta suka koma daqyar ya Bude Baki zai amsa mata mum Aisha ta katsesa da cewa
"Amatu wuce kije"
Batareda ta gama fadar ba Amatu ta rabasa ta wuce tana Dan sake gyara riqon kayan hannunta dasuka zame batareda ko waiwayosa ta sake yiba.
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
15
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**********
AmatulMaleek na barin bedroom din Naufal ya daure tareda basarwa yaqi bin bayanta da kallo sbd mum dinsa dayasan idanuwanta na kansa.
Qarasowa yayi kan kujera Dake dakin ya zauna ahankali tareda kallan kayan abincin Dake jere kan table Dake dakin.
Tukuna ya dago a lokacin ya Kalli mum din cikin share abinda take tinani a zuciyarta yace
"Mum bazan iya cin abincin me nauyiba zai dameni"
Kallansa mum Aisha tayi ta hadiye maganar dataso fada sbd kada ma ta ankarar dashi akwai Yan mata a gidan sai kawai ta share abinda ya faru ta Bude Baki tana ajiye wayarta Dake hannunta tana cewa
"Eh Nasa a kawo salad sbd nasan bazaka iya cin abincin Kai tsaye shi Daya ba."
Numfashi ya sauke Yana gingina bayansa da kujera tareda Kai hannunsa ya lalaba jikinsa Dan dauko wayarsa Amma Babu Saiya Tina baida layin Nigeria shiyasa wayar nacan daki ajiye Saiya huta ya kira a kawo masa.
Shigowar Amatu ne ya katse yar maganar dasuka Shida mum dinsa
Bai dago ya kalletaba yaci gaba da maganarsa kamarma baisan da shigowa Wani Dan adam dinba.
Mum ma Bata Kalli Amatun ba harta qaraso ta ajiye bowl da salad din yake ciki ta juya tabar gurin.
Harta fice Babu Wanda yabi inda tabi da kallo itama Amatun abinda yake gabanta kawai takeyi Dan haka tana baro bangaren Kai tsaye kitchen ta nufa Dake palon Madame abeeda Wanda yanzu bangaren Husnah da Haydar ne kawai sai ita datake Dan kwana da Husnah Wani lokacin Amma dai tama Fi kwana a dakinsu na bangaren masu aikin tinda can suka taso Kuma acan maamah take haryanxu Dan haka batama Wani son zama cikin gidan tafison inda maamah take.
Abdul ma kusan yakoma dakin Haydar duk da kayansa suna dakin maamah har lokacin hakama Wani lokacin a dakin Shima yake zuwa yayi baccin ranarsa.
Girkin abincin dare data Dora ta duba Wanda na Dad din gidan ne Dan Yana gari Kuma maamah ce kawai ke dafa abincin dazaici Babu me Saka hannu Amma Kuma yanzu Amatu na kama mata duk da saidai ta kama mata Amma Bata bar mata girkinsa sbd kiyayewa da Kuma gudun ayi kuskure.
Tana dubawa tabar kitchen din ta nufi bangarensu sbd wanki takeson yi da yamman na undies nata da wasu kayan Maamah.
Tana shiga daki Bata Tararda maamah ba tana gurin mum Aisha Dan haka Bata damuba kayan da zata wanke ta shiga hadawa harta gama hadawa ta fito dasu zuwa Baya inda suke wanki maamh Bata dawoba.
Wankinta tayi ta gama sai guraren magrib ta shige taje tayi sallah tayi wanka ta fito sanyeda hijab dogo har qasa sbd jikinta ba Wani kaya doguwar rigar bacci ne a jikinta shiyasa ta Sako dogon hijab din.
Kai tsaye kitchen data San maamah na can ta nufa ta Tararda harta gama komai har an Kai dining room da Ash ke cin abinci da yaransa matiqar Yana gari to tareda 'yayansa yake cin abinci yanzu Kuma dasu mum Aisha suka dawo to dining din ya cika kenan.
Itace ta kamawa maamah sauran ruwa da abubuwan da baa gama jerawa ba takai ta jera mata ta fito daidai shigowan Naufal palon su Husnah gaisawa kawai sukai ta wucewarta.
Qarasa tattara komai a kitchen din sukai suka gyaresa kaman baayi aikin komaiba a ciki suka tafi daki.
Suna shiga wanka maamah tafara yi da ruwan zafin da Amatu ta hada mata dayake Abdul Yana dakin Yana guga Dan haka maamah na gamawa Suma zama sukai cin abincinsu da kowanne dare tare suke ci.
Suna farawa Basu Wani yi Nisa ba Haydar ya shigo dakin sanyeda kananun kaya fatar jikinsa na daukan ido sbd kusan kayan Shan iska ne three quarter da shirt mara nauyi qamshinsa na Dan tashi na tirarensa me tsada Dan kuwa kusan komai dayake amfani dashi odar mahaifinsa ne.
Idanuwansa akan Amatu Data dago itama tana kallansa cikin Jin sanyin ganinsa
Shima numfashi ya sauke Yana Jin sanyin zuciyarsa da ganinta kawai da yau kusan ya wuni baiyiba ya qaraso ya zaune gefenta Yana gaida maamah Dake tambayarsa yau ina yaje Bai zauna gida ba sosai.
Amsawa yayi da daukan spoon da Amatu ta aje Bataci abincin dashi ba ya Saka cikin plate dinta yafara ci Yana bawa maamah amsa da cewa tareda Mr Jameel suka fita Dad ya sakasu zuwa Wani guri.
Kan Abdul Dake tambayarsa yanda ta kaya da abubuwan yace masa zai masa bayani daga baya,
Kan Amatu da ita shi ta kalla ya Maida idanuwansa Yana murmushi yace
"Amah ki qara mana abincin Nan bazai ishemuba zanci da Dan yawa"
Abincin Amatu take kokarin Kara musu maamah tace
"Kaida zakuci abinci da Dad dinku Karka cika cikinka anan"
Abincin yaci gaba da ci Yana cewa
"maamah ko naje can naci idan banci tareda Amah ba bazan koshi ba Dan haka saina ci nata cikin yake cika"
Dariya maamah tayi Abdul kuwa harararsa yayi Amatu Kuma kallansa tayi tana cewa
"Zaka tashi daga Nan yanzu kuwa"
Wani Mayen murmushi ya Sakar mata Yana cewa
"Maamah Amah fa tawa ce da gaske nakeyi Babu Wanda zaa bawa"
Dariya kawai maamah ta sake yi sbd tasan kuruciya ce kawai ke damunsa Ina shi Ina Amatun datake yayarsa Kuma Amah ko yanzu ta samu Miji zaa iya mata aure shi kuwa yanzu yake ma a harkar karatu bare aure.
Ganin dariyar maamh yasa Haydar din sake kallan Amatu yace
"Ko bazaki aureni bane?
Rasa abin fada masa Amatu tayi ta juya tana Neman abin jifansa dashi da Bata samu ba ta juyo tace
Mum Aisha ma wanka tayi ta fito tayi salloli Dake kanta dayake safiya ce ko abinci Bata ci ba ta kwanta bacci sbd ta huta.
Shi kansa Naufal Yana Gamo wankan ya shafa abinda zai shafa na Mai da tirare ya Saka Wani tight short ya fada gadonsa hutawa yake buqatan yi.
Su Amatu kuwa mum Aisha kawai suka samu damar yiwa sannu da zuwa bayan ta tashi bacci da kusan yamma.
Kallan Amatu mum Aisha tayi ganin yanda a yanzu ta zama cikakkiyar budurwar da Babu abinda Bata rasa ba a jikinta na kyau da kyan jiki harma da jiri me kyau,
Sannan nutsuwarta data Saka ake Gani kaman sanyine da ita duk komai na nan saima abinda ya qaru ga uwa Uba kamun Kai ko a cikin gida ba kowane zece AmatulMaleek ta sake dashiba sosai.
Cikin gatse mum Aisha tana kallanta tace
"Amatu yanzu da aka gama makaranta Se aure ko tinda ba Wani karatun gaba zakiyiba"
Shiru Amatun tayi tareda Dan sauke boyayyan numfashi a boye kafin ta Dan saki kyakkyawan murmushi tana qarasa nade kayan mum din datake nadewa tana jerawa a wardrobe daga cikin akwatin Data dawo dashi batareda ta iya cewa komaiba.
sake maimaita tambayar tayi itama fuskarta a sake Dan tabbas zata so Amatun tayi aure da wuri tabar gidan tinda Naufal ya dawo idan batai taka tsantsan da Yan matan gidan ba masu aiki komai zai iya faruwa da wuri halinsa da Bazata taba yarda ASH ya saniba to zai sani komai ya lalace musu Dan haka dole zata Bude wuta ayiwa Amatu aure tabar gidan Dan gwara Yan aiki idan ya lalatasu zata Basu kudi ta sallamesu asiri rufe Amma AmatulMaleek sbd matsayin maamah a gun ASH zaa iya samun matsala.
Duk yanda mum Aisha din ta bugi cikin Amatu Dan Jin ko tanada saurayi Sam Bata samu Jin komaiba sbd zurfin cikinta dakuma saurayinka da batadashi.
Harta gama gyara kayan mum din Janta mum takeyi da fira daban daban itama ta San amsawa da Wanda ta sani Wanda bazata iya fada Kuma sedai murmushi kawai.
Kayan da zaa Saka cikin kayan wanki ta fito dasu basuda yawa kala biyu ne ma Dan haka ta fito dasu ta miqawa me aikin da zata wanke su.
Tana kaiwa kofar ficewa mum ta kirata tareda cewa
"Ki kawomin salad Amatu bazan iya cin white rice dinnan ba yanzu zata dameni"
"Ok mum" ta fada a natse da muryarta me dadi tana juyawa zata wuce ba zato tai karo da mutum da sauran kadan kirjinta ya Hadu da nasa tayi saurin yin Baya tana dago idanuwanta da Dan mamaki.
Naufal da sauran kadan numfashinsa yabar jikinsa sakamakon kamshin jikinta Daya shiga hancinsa sosai harma da Dan haduwar da jikinsu yaso yi sauke mata mayun idanuwansa yayi Yana kallan mamakin inda ta fito da inda zata,
Wani numfashi ya hadiye tarewa yawu ta maqoshinsa da Saida Hakan ya nuna a wuyansa Yana kallanta da dukkanin idanuwansa Dake qarawa mata sonsa.
Amatu dauke idanuwanta tayi daga kansa fahimtar waye shi Din
Sai tasake yin gefe kadan tareda Bude Baki a hankali ta furta
"Yi hakuri ban luraba,sannu da dawowa."
Har lokacin idanuwansa akanta suke sedai lokacinda ta Bude Baki tana magana idanuwansa a bakinta suka koma daqyar ya Bude Baki zai amsa mata mum Aisha ta katsesa da cewa
"Amatu wuce kije"
Batareda ta gama fadar ba Amatu ta rabasa ta wuce tana Dan sake gyara riqon kayan hannunta dasuka zame batareda ko waiwayosa ta sake yiba.
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
15
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**********
AmatulMaleek na barin bedroom din Naufal ya daure tareda basarwa yaqi bin bayanta da kallo sbd mum dinsa dayasan idanuwanta na kansa.
Qarasowa yayi kan kujera Dake dakin ya zauna ahankali tareda kallan kayan abincin Dake jere kan table Dake dakin.
Tukuna ya dago a lokacin ya Kalli mum din cikin share abinda take tinani a zuciyarta yace
"Mum bazan iya cin abincin me nauyiba zai dameni"
Kallansa mum Aisha tayi ta hadiye maganar dataso fada sbd kada ma ta ankarar dashi akwai Yan mata a gidan sai kawai ta share abinda ya faru ta Bude Baki tana ajiye wayarta Dake hannunta tana cewa
"Eh Nasa a kawo salad sbd nasan bazaka iya cin abincin Kai tsaye shi Daya ba."
Numfashi ya sauke Yana gingina bayansa da kujera tareda Kai hannunsa ya lalaba jikinsa Dan dauko wayarsa Amma Babu Saiya Tina baida layin Nigeria shiyasa wayar nacan daki ajiye Saiya huta ya kira a kawo masa.
Shigowar Amatu ne ya katse yar maganar dasuka Shida mum dinsa
Bai dago ya kalletaba yaci gaba da maganarsa kamarma baisan da shigowa Wani Dan adam dinba.
Mum ma Bata Kalli Amatun ba harta qaraso ta ajiye bowl da salad din yake ciki ta juya tabar gurin.
Harta fice Babu Wanda yabi inda tabi da kallo itama Amatun abinda yake gabanta kawai takeyi Dan haka tana baro bangaren Kai tsaye kitchen ta nufa Dake palon Madame abeeda Wanda yanzu bangaren Husnah da Haydar ne kawai sai ita datake Dan kwana da Husnah Wani lokacin Amma dai tama Fi kwana a dakinsu na bangaren masu aikin tinda can suka taso Kuma acan maamah take haryanxu Dan haka batama Wani son zama cikin gidan tafison inda maamah take.
Abdul ma kusan yakoma dakin Haydar duk da kayansa suna dakin maamah har lokacin hakama Wani lokacin a dakin Shima yake zuwa yayi baccin ranarsa.
Girkin abincin dare data Dora ta duba Wanda na Dad din gidan ne Dan Yana gari Kuma maamah ce kawai ke dafa abincin dazaici Babu me Saka hannu Amma Kuma yanzu Amatu na kama mata duk da saidai ta kama mata Amma Bata bar mata girkinsa sbd kiyayewa da Kuma gudun ayi kuskure.
Tana dubawa tabar kitchen din ta nufi bangarensu sbd wanki takeson yi da yamman na undies nata da wasu kayan Maamah.
Tana shiga daki Bata Tararda maamah ba tana gurin mum Aisha Dan haka Bata damuba kayan da zata wanke ta shiga hadawa harta gama hadawa ta fito dasu zuwa Baya inda suke wanki maamh Bata dawoba.
Wankinta tayi ta gama sai guraren magrib ta shige taje tayi sallah tayi wanka ta fito sanyeda hijab dogo har qasa sbd jikinta ba Wani kaya doguwar rigar bacci ne a jikinta shiyasa ta Sako dogon hijab din.
Kai tsaye kitchen data San maamah na can ta nufa ta Tararda harta gama komai har an Kai dining room da Ash ke cin abinci da yaransa matiqar Yana gari to tareda 'yayansa yake cin abinci yanzu Kuma dasu mum Aisha suka dawo to dining din ya cika kenan.
Itace ta kamawa maamah sauran ruwa da abubuwan da baa gama jerawa ba takai ta jera mata ta fito daidai shigowan Naufal palon su Husnah gaisawa kawai sukai ta wucewarta.
Qarasa tattara komai a kitchen din sukai suka gyaresa kaman baayi aikin komaiba a ciki suka tafi daki.
Suna shiga wanka maamah tafara yi da ruwan zafin da Amatu ta hada mata dayake Abdul Yana dakin Yana guga Dan haka maamah na gamawa Suma zama sukai cin abincinsu da kowanne dare tare suke ci.
Suna farawa Basu Wani yi Nisa ba Haydar ya shigo dakin sanyeda kananun kaya fatar jikinsa na daukan ido sbd kusan kayan Shan iska ne three quarter da shirt mara nauyi qamshinsa na Dan tashi na tirarensa me tsada Dan kuwa kusan komai dayake amfani dashi odar mahaifinsa ne.
Idanuwansa akan Amatu Data dago itama tana kallansa cikin Jin sanyin ganinsa
Shima numfashi ya sauke Yana Jin sanyin zuciyarsa da ganinta kawai da yau kusan ya wuni baiyiba ya qaraso ya zaune gefenta Yana gaida maamah Dake tambayarsa yau ina yaje Bai zauna gida ba sosai.
Amsawa yayi da daukan spoon da Amatu ta aje Bataci abincin dashi ba ya Saka cikin plate dinta yafara ci Yana bawa maamah amsa da cewa tareda Mr Jameel suka fita Dad ya sakasu zuwa Wani guri.
Kan Abdul Dake tambayarsa yanda ta kaya da abubuwan yace masa zai masa bayani daga baya,
Kan Amatu da ita shi ta kalla ya Maida idanuwansa Yana murmushi yace
"Amah ki qara mana abincin Nan bazai ishemuba zanci da Dan yawa"
Abincin Amatu take kokarin Kara musu maamah tace
"Kaida zakuci abinci da Dad dinku Karka cika cikinka anan"
Abincin yaci gaba da ci Yana cewa
"maamah ko naje can naci idan banci tareda Amah ba bazan koshi ba Dan haka saina ci nata cikin yake cika"
Dariya maamah tayi Abdul kuwa harararsa yayi Amatu Kuma kallansa tayi tana cewa
"Zaka tashi daga Nan yanzu kuwa"
Wani Mayen murmushi ya Sakar mata Yana cewa
"Maamah Amah fa tawa ce da gaske nakeyi Babu Wanda zaa bawa"
Dariya kawai maamah ta sake yi sbd tasan kuruciya ce kawai ke damunsa Ina shi Ina Amatun datake yayarsa Kuma Amah ko yanzu ta samu Miji zaa iya mata aure shi kuwa yanzu yake ma a harkar karatu bare aure.
Ganin dariyar maamh yasa Haydar din sake kallan Amatu yace
"Ko bazaki aureni bane?
Rasa abin fada masa Amatu tayi ta juya tana Neman abin jifansa dashi da Bata samu ba ta juyo tace