Sashe 76
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Harya kwanta ta manta Bata shigo da ruwa ba dole ta taso ta fito daidai Husnah ta sake fitowa wannan Karan bin Amatun da kallo tayi zuciyarta na tafasa da qunatata da tinanin Amatun dawowan Dad dinta take Jira waton yauma taje dakinsa ta kwana kenan bayan mum dinta tana gidan.
Wani baqin ciki da kishin Hakan ne ya danne kirjinta Dan haka batai tinanin komaiba ta nufi dakin mum Aisha gurin mum dinta.
Tana shiga har Madame abeeda ta fara bacci Amma ido rufe Husnah tafara kokarin dagata tana kokarin sakawa a kujera Amma ta kasa.
Mum Aisha ce ta fito toilet tana sauri ta gama tazo ta zauna ta qarasa warwarewa Abeeda komai na abinda ta fada mata asibiti kafin zuwan ASH.
Ta fada mata aure yayi Amma Bata fada mata wa yake aurenba jikinta ya birkice Dan haka yau zata qarasa cike aikinta.
Ganin Husnah na kokarin Saka Abeedan kan wheelchair yasata qarasowa tana kallanta da mamaki tana cewa
"Lafiyanki kuwa?
Kodai ciwon haukan ne ya motsa?
Kin dai San mahaifiyarki batasan kina samun juyewar Kai ba Akai Akai shine Zaki nuna mata Dan ta birkice bayan ance a guji birkicewan nata....
Dayake idanuwanta a rufe suke Husnah din Bata tsaya fahimtar tasirin da maganganun mum Aisha keyi ga mum din tata ba sai kawai taci gaba da kokarin Dora Abeedan harta samu zaunar da ita daidai Akai ta tura ta Kai tsaye ta fice dakin tana Jin aranta gwara takai mum din tata sama ta kwana can zata Fi ma samun kulawa da wali a dakin Dad dinta.
Tana fitowa Palo da ita ta nufi hanyar Hawa sama Kai tsaye tana turawa daqyar tana dagawa sedai lamarin Yana Neman gagara sbd bazata iya turata ita kadai ba zuwa sama.
Maamah data fito itama Dan zuwa sake dubo Abeedan kafin ta kwanta tana fitowa akan kokuwan hayewa da Husnah ke kokarin yi da Abeedan idanuwanta suka sauka Dan haka da sauri ta qarasa ta kamata tana kallan Husnah da mamaki da tsoron yanda ta hawo da Abeedan stairs din tace
"Lafiya kika daukota?
Ina Zaki kaita kika hawo stairs dinnan masu tsayi da ita?
Cigaba da kokarin qarasawa da ita Husnah ta fara idanuwanta jajir suna Neman tara hawaye tace
"Zata Fi samun kulawa da sakewa a saman shiyasa zan kaita can kuma ko Dad ya dawo saman zai hawo da ita ma"
Da mamaki sosai maamah ke kallan Husnah din tana riqe Abeedan da kyau sbd sun kusa hayewa ko data fito ga Abeedan na Neman fin karfinsu a tsorace maamah tace
"Wanda baida lafiya irin haka meye zaisa a daukota zuwa Wani sama gaskia Sam wannan ganganci ne Husnah,kamata da kyau fa"
Amatu data fito daga dauko ruwa kitchen Dan bayan shigarta ta tarar Babu sauran ruwan sanyi a fridge sai ta Saka biyu ta Dan Jira suyi sanyi kadan ta dauko ta dawo.
Tana fitowa kitchen Taga abinda yake faruwa Madame abeeda da batama San andawo da ita ba Taga tana Neman gagararsu ta fado Dan haka ruwan hannunta ta jiye da sauri itama cikin mamaki me tsanani ta Isa Takai hannu zata kama musu Husnah tayi saurin tareta da hannunta Daya cikin zafin zuciya da baqin cikin yanda suke fama sun kasa qarasa hayewa da Abeedan tace
"Karki taba mum mahaifiya sbd kece silan wannan kakanikayi din da mukeyi da ita.
Mum Aisha ce ta fito tana kallansu da sauri ta hawo tana cewa
"Meye haka ne wai Husnah kikeyi,Sam ke bakyajin maganar kowa ne"
Hannu ta Saka suka qarasa cira wheelchair din zuwa stairs din sama na karshen gaba Daya suka ajeta sai alokacin maamah ta Kalli Husnah fuska ba wasa ko walwala ko kadan tace
"Banason Jin komai anan yanzu"
Tana fadar Hakan ta juya ta kalli Amatu zatace mata ta tafi kawai sai mum Aisha ta katse maamah din da cewa
"AmatulMaleek matar ASH ce Banga abin damuwa da daga hankalinda zaisa a dauko Abeeda tana fama da lafiyarta ku hawo da ita wannan tsaunin wahalar ba.......
Cikin Wani irin mugun shock dukkaninsu suka kalli mum Aisha din hankali tashe kafin suka Maida kallonsu lokaci Daya akan madame Abeeda data rufe idanuwanta ahankali tin kafin su juyo din gareta.
Maamah da Wani mummunan bacin Rai da fushin da basusan tana da shi ba ta kama hannun mum Aishan da qarfi tayi gefe da ita kadan duk da kowa na Jin abinda suke fada fushinta na bayyana cikin zafin tace
"Me kike kokarin yi?
Wace maganar ne wannan??
"Akwai karya ne a abinda na fada Asmau?
'yar ki Bata aure mijin Aminiyarki ba data tallafi rayuwarki?
Me yasa kika bari auren yazo har yanzu idan da gaske bakyaso?
Ita Amatun da kike ganin kin tsare kin killace akan auren so nawa ta kaiwa ASH din kanta?
Kuka da tashin hankali kuka ringa yi akan Naufal Akai masa sharrin fyade bayan shima ba yin kansa bane Husnah da kike bugun gaba da ita itace ta sirka maganinsa ta turasa yiwa Amatun fyade sbd Faisal,hakama a karo na biyu da gayya ta jaki zuwa porthcrt ta sake turasa yiwa Amatun fyaden da yayi sanadin gobarar tsohon Mansion da Kuma yankewan kafarsa da ASH yayi,
Ashe ba dadi rasa Wanda kakeso ni aka kassaramun 'da sbd yarki?...
Wani mummunan jiri da zufan tashin hankali ne me tsananin gaske ya fara tsiyayowa maamah Nan take bakinta na rawar masifaffen tashin hankalin abind mum Aisha din ke fadan Husnah tasa ayiw Amatu fyade yasata kallan cikin idon mum Aisha din tace
"Ki maimaita abinda kika fada naji kyau"""
Kafin mum Aisha data shiga mamaki da shakkar fushin datake Gani me tsanani akan fuskar maamah tayi magana Husnah ne tayi kan Amatu zata shaqota sbd tasan shikenan mum dinta jikinta rikicewa zeyi ta rasata gaba Daya hakama maamah dinma rasata zatai Amatu ta zama balai da masifar rayuwarta.
Baya Amatu tayi tareda kaucewa Husnah din
Husnah ta sake yi kanta ido rufe cikin tsananin fushi da rufewan zuciya da ido Wanda yasa maamah da mum Aisha sukayo kan Husnah din sbd qatuwar flower vase data dauka a haukace
Maamah ce ta tareta,mum Aisha kuwa kokarin kaucewa daga gurin tayi tana kokarin tura Husnah take flower vase din ta fada gurin wheelchair din da Madame abeeda take zaune idanuwanta jajir da abinda kunnuwanta ke ji mata take wheelchair din tafara wintsilowa kan stairs din kaman an jefo ball,
Gaba dayansu cikin gigitaccen tashin hankalin da baa Saka masa ranaba suka yo bakin stairs din Babu Wanda qafafunsa da hantarsa Bata tsalle a cikinsu.
Yanda ake gangarowa da kujeran daban madame Abeedan daban a stairs din ba kyan Gani daidai shigowan ASH da Mr Jameel Se anty Farha da itama atare suka shigo.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
67
*MUFEEDA'S FRAGRANCE*
*GIDAN KAMSHIII*
Munada kayan turaruka kala kala kama dasu
Turaran wuta
Turaran jiki
Turaran Kaya
Humra milk
Humra black
Kwalacca
Turaran moping
Freshener
Daidai sauran su
Ta a Very affordable price.
Zaku iya tuntubar mu a wannan
07040986690
Muna zaune ne a garin Kano da Abuja (life camp) sannan muna aika kayan mu ko ina a fadin kasar nan har ma da kasashen waje. Akwai tsarin wholesale wato sarı ga duk me bukata sai ya tuntube mu. MUNGODE
*MUFEEDA'S FRAGRANCE*
*GIDAN KAMSHIII*
***************
Anty Farha ce ta saki ihu cikin matsanancin tashin hankali da firgici
ASH kuwa taku biyu yayi ya Isa inda Abeedan ta fado Yana tarota jikinsa gaba Daya da sauti me girma yake Kiran sunanta Yana jijjiga fuskarta Dake fidda jinin da baimasan na Ina ne yake fitowa ba.
Mr Jameel kuwa Wani irin tafasa zuciyarsa da gangar jikinsa keyi sbd tsananin baqin ciki da tashin hankali harma Da bacin ran da shi kansa baisan yanada shiba lokacinda yake kallansu mum Aisha din da maamah s da Husnah din a jere a saman Wanda alamu da komai ya bayyana qarara dambe ne sukeyi a saman suka jehota Kokuma sainsa da tashin hankalin da suka Saba.
Husnah ce ta sauko da gudun datake hada stairs kusan hudu hudu ko uku uku hankali da ganinta na Neman gushewa,
Maamah kuwa zubewa tayi a gurin sbd ganinta Daya dauke lokaci Daya tareda bugun zuciyarta,
Mum Aisha hannu ta Dora Akai tana neman sakin ihu.
Amatu ma bayan tayi ahankali tana zamewa qasa zuciyarta na dauke bugawa da Mafi girman tashin hankali da balain dayafi karfin kwakwalwanta.
Ambulance Mr Jameel ya kira Yana tare Husnah da mum Aisha da suka nufato inda ASH yake da Abeedan a jikinsa Yana cigaba da ambatar sunanta Dan ta Bude idanuwanta Amma Sam Babu alaman zai samu Hakan.
Cikin qanqanin lokacinda ba'a dauka ba ambulance ta iso hankali tashe aka dauki Abeeda Akai asibiti da ita batareda da kowa yabi ta kansu ba ASH din da Mr Jameel ne kawai sukabi bayan ambulance din.
Suna wucewa anty Farha da kafafunta ke rawar tashin hankalin lamarin sama ta hau da sauri ta kamo Amatu Dake zube qasa idanuwanta a waje zuwa jikinta tana ambatar sunanta cikin tsananin kulawa da kokarin dawo da ita hayyacinta.
Dagota tayi takamo ta suka sauko Bata tsaya da ita palonba ta wuce da ita daki.
Husnah data kasa dawowa daidai sai alokacin ta fasa Wani irin kuka me Qarfi da ihu tana zubewa qasa zaune duka jikinta jijjigan tashin hankalin da Bata taba shiga ba takeyi Dan kuwa idan mum dinta ta mutu sune suka kasheta.
Maamah ma kaman mara laka ko Daya a jikinta ta sauko ta shige dakinsu ta zube tsakiyan dakin tareda fasa nata kukan me tsananin gaske cikin matsanancin tashin hankali da Wani irin gigita.
Mum Aisha kanta a gigicen take sbd bayyanar ASH a daidai lokacinda abin ya afku ita shine babban masifaffen tashin hankalinta da Bata tsoro.
Dan haka itama tini tafara rawar jiki tana sake gigicewan.
Wani baqin ciki da kishin Hakan ne ya danne kirjinta Dan haka batai tinanin komaiba ta nufi dakin mum Aisha gurin mum dinta.
Tana shiga har Madame abeeda ta fara bacci Amma ido rufe Husnah tafara kokarin dagata tana kokarin sakawa a kujera Amma ta kasa.
Mum Aisha ce ta fito toilet tana sauri ta gama tazo ta zauna ta qarasa warwarewa Abeeda komai na abinda ta fada mata asibiti kafin zuwan ASH.
Ta fada mata aure yayi Amma Bata fada mata wa yake aurenba jikinta ya birkice Dan haka yau zata qarasa cike aikinta.
Ganin Husnah na kokarin Saka Abeedan kan wheelchair yasata qarasowa tana kallanta da mamaki tana cewa
"Lafiyanki kuwa?
Kodai ciwon haukan ne ya motsa?
Kin dai San mahaifiyarki batasan kina samun juyewar Kai ba Akai Akai shine Zaki nuna mata Dan ta birkice bayan ance a guji birkicewan nata....
Dayake idanuwanta a rufe suke Husnah din Bata tsaya fahimtar tasirin da maganganun mum Aisha keyi ga mum din tata ba sai kawai taci gaba da kokarin Dora Abeedan harta samu zaunar da ita daidai Akai ta tura ta Kai tsaye ta fice dakin tana Jin aranta gwara takai mum din tata sama ta kwana can zata Fi ma samun kulawa da wali a dakin Dad dinta.
Tana fitowa Palo da ita ta nufi hanyar Hawa sama Kai tsaye tana turawa daqyar tana dagawa sedai lamarin Yana Neman gagara sbd bazata iya turata ita kadai ba zuwa sama.
Maamah data fito itama Dan zuwa sake dubo Abeedan kafin ta kwanta tana fitowa akan kokuwan hayewa da Husnah ke kokarin yi da Abeedan idanuwanta suka sauka Dan haka da sauri ta qarasa ta kamata tana kallan Husnah da mamaki da tsoron yanda ta hawo da Abeedan stairs din tace
"Lafiya kika daukota?
Ina Zaki kaita kika hawo stairs dinnan masu tsayi da ita?
Cigaba da kokarin qarasawa da ita Husnah ta fara idanuwanta jajir suna Neman tara hawaye tace
"Zata Fi samun kulawa da sakewa a saman shiyasa zan kaita can kuma ko Dad ya dawo saman zai hawo da ita ma"
Da mamaki sosai maamah ke kallan Husnah din tana riqe Abeedan da kyau sbd sun kusa hayewa ko data fito ga Abeedan na Neman fin karfinsu a tsorace maamah tace
"Wanda baida lafiya irin haka meye zaisa a daukota zuwa Wani sama gaskia Sam wannan ganganci ne Husnah,kamata da kyau fa"
Amatu data fito daga dauko ruwa kitchen Dan bayan shigarta ta tarar Babu sauran ruwan sanyi a fridge sai ta Saka biyu ta Dan Jira suyi sanyi kadan ta dauko ta dawo.
Tana fitowa kitchen Taga abinda yake faruwa Madame abeeda da batama San andawo da ita ba Taga tana Neman gagararsu ta fado Dan haka ruwan hannunta ta jiye da sauri itama cikin mamaki me tsanani ta Isa Takai hannu zata kama musu Husnah tayi saurin tareta da hannunta Daya cikin zafin zuciya da baqin cikin yanda suke fama sun kasa qarasa hayewa da Abeedan tace
"Karki taba mum mahaifiya sbd kece silan wannan kakanikayi din da mukeyi da ita.
Mum Aisha ce ta fito tana kallansu da sauri ta hawo tana cewa
"Meye haka ne wai Husnah kikeyi,Sam ke bakyajin maganar kowa ne"
Hannu ta Saka suka qarasa cira wheelchair din zuwa stairs din sama na karshen gaba Daya suka ajeta sai alokacin maamah ta Kalli Husnah fuska ba wasa ko walwala ko kadan tace
"Banason Jin komai anan yanzu"
Tana fadar Hakan ta juya ta kalli Amatu zatace mata ta tafi kawai sai mum Aisha ta katse maamah din da cewa
"AmatulMaleek matar ASH ce Banga abin damuwa da daga hankalinda zaisa a dauko Abeeda tana fama da lafiyarta ku hawo da ita wannan tsaunin wahalar ba.......
Cikin Wani irin mugun shock dukkaninsu suka kalli mum Aisha din hankali tashe kafin suka Maida kallonsu lokaci Daya akan madame Abeeda data rufe idanuwanta ahankali tin kafin su juyo din gareta.
Maamah da Wani mummunan bacin Rai da fushin da basusan tana da shi ba ta kama hannun mum Aishan da qarfi tayi gefe da ita kadan duk da kowa na Jin abinda suke fada fushinta na bayyana cikin zafin tace
"Me kike kokarin yi?
Wace maganar ne wannan??
"Akwai karya ne a abinda na fada Asmau?
'yar ki Bata aure mijin Aminiyarki ba data tallafi rayuwarki?
Me yasa kika bari auren yazo har yanzu idan da gaske bakyaso?
Ita Amatun da kike ganin kin tsare kin killace akan auren so nawa ta kaiwa ASH din kanta?
Kuka da tashin hankali kuka ringa yi akan Naufal Akai masa sharrin fyade bayan shima ba yin kansa bane Husnah da kike bugun gaba da ita itace ta sirka maganinsa ta turasa yiwa Amatun fyade sbd Faisal,hakama a karo na biyu da gayya ta jaki zuwa porthcrt ta sake turasa yiwa Amatun fyaden da yayi sanadin gobarar tsohon Mansion da Kuma yankewan kafarsa da ASH yayi,
Ashe ba dadi rasa Wanda kakeso ni aka kassaramun 'da sbd yarki?...
Wani mummunan jiri da zufan tashin hankali ne me tsananin gaske ya fara tsiyayowa maamah Nan take bakinta na rawar masifaffen tashin hankalin abind mum Aisha din ke fadan Husnah tasa ayiw Amatu fyade yasata kallan cikin idon mum Aisha din tace
"Ki maimaita abinda kika fada naji kyau"""
Kafin mum Aisha data shiga mamaki da shakkar fushin datake Gani me tsanani akan fuskar maamah tayi magana Husnah ne tayi kan Amatu zata shaqota sbd tasan shikenan mum dinta jikinta rikicewa zeyi ta rasata gaba Daya hakama maamah dinma rasata zatai Amatu ta zama balai da masifar rayuwarta.
Baya Amatu tayi tareda kaucewa Husnah din
Husnah ta sake yi kanta ido rufe cikin tsananin fushi da rufewan zuciya da ido Wanda yasa maamah da mum Aisha sukayo kan Husnah din sbd qatuwar flower vase data dauka a haukace
Maamah ce ta tareta,mum Aisha kuwa kokarin kaucewa daga gurin tayi tana kokarin tura Husnah take flower vase din ta fada gurin wheelchair din da Madame abeeda take zaune idanuwanta jajir da abinda kunnuwanta ke ji mata take wheelchair din tafara wintsilowa kan stairs din kaman an jefo ball,
Gaba dayansu cikin gigitaccen tashin hankalin da baa Saka masa ranaba suka yo bakin stairs din Babu Wanda qafafunsa da hantarsa Bata tsalle a cikinsu.
Yanda ake gangarowa da kujeran daban madame Abeedan daban a stairs din ba kyan Gani daidai shigowan ASH da Mr Jameel Se anty Farha da itama atare suka shigo.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
67
*MUFEEDA'S FRAGRANCE*
*GIDAN KAMSHIII*
Munada kayan turaruka kala kala kama dasu
Turaran wuta
Turaran jiki
Turaran Kaya
Humra milk
Humra black
Kwalacca
Turaran moping
Freshener
Daidai sauran su
Ta a Very affordable price.
Zaku iya tuntubar mu a wannan
07040986690
Muna zaune ne a garin Kano da Abuja (life camp) sannan muna aika kayan mu ko ina a fadin kasar nan har ma da kasashen waje. Akwai tsarin wholesale wato sarı ga duk me bukata sai ya tuntube mu. MUNGODE
*MUFEEDA'S FRAGRANCE*
*GIDAN KAMSHIII*
***************
Anty Farha ce ta saki ihu cikin matsanancin tashin hankali da firgici
ASH kuwa taku biyu yayi ya Isa inda Abeedan ta fado Yana tarota jikinsa gaba Daya da sauti me girma yake Kiran sunanta Yana jijjiga fuskarta Dake fidda jinin da baimasan na Ina ne yake fitowa ba.
Mr Jameel kuwa Wani irin tafasa zuciyarsa da gangar jikinsa keyi sbd tsananin baqin ciki da tashin hankali harma Da bacin ran da shi kansa baisan yanada shiba lokacinda yake kallansu mum Aisha din da maamah s da Husnah din a jere a saman Wanda alamu da komai ya bayyana qarara dambe ne sukeyi a saman suka jehota Kokuma sainsa da tashin hankalin da suka Saba.
Husnah ce ta sauko da gudun datake hada stairs kusan hudu hudu ko uku uku hankali da ganinta na Neman gushewa,
Maamah kuwa zubewa tayi a gurin sbd ganinta Daya dauke lokaci Daya tareda bugun zuciyarta,
Mum Aisha hannu ta Dora Akai tana neman sakin ihu.
Amatu ma bayan tayi ahankali tana zamewa qasa zuciyarta na dauke bugawa da Mafi girman tashin hankali da balain dayafi karfin kwakwalwanta.
Ambulance Mr Jameel ya kira Yana tare Husnah da mum Aisha da suka nufato inda ASH yake da Abeedan a jikinsa Yana cigaba da ambatar sunanta Dan ta Bude idanuwanta Amma Sam Babu alaman zai samu Hakan.
Cikin qanqanin lokacinda ba'a dauka ba ambulance ta iso hankali tashe aka dauki Abeeda Akai asibiti da ita batareda da kowa yabi ta kansu ba ASH din da Mr Jameel ne kawai sukabi bayan ambulance din.
Suna wucewa anty Farha da kafafunta ke rawar tashin hankalin lamarin sama ta hau da sauri ta kamo Amatu Dake zube qasa idanuwanta a waje zuwa jikinta tana ambatar sunanta cikin tsananin kulawa da kokarin dawo da ita hayyacinta.
Dagota tayi takamo ta suka sauko Bata tsaya da ita palonba ta wuce da ita daki.
Husnah data kasa dawowa daidai sai alokacin ta fasa Wani irin kuka me Qarfi da ihu tana zubewa qasa zaune duka jikinta jijjigan tashin hankalin da Bata taba shiga ba takeyi Dan kuwa idan mum dinta ta mutu sune suka kasheta.
Maamah ma kaman mara laka ko Daya a jikinta ta sauko ta shige dakinsu ta zube tsakiyan dakin tareda fasa nata kukan me tsananin gaske cikin matsanancin tashin hankali da Wani irin gigita.
Mum Aisha kanta a gigicen take sbd bayyanar ASH a daidai lokacinda abin ya afku ita shine babban masifaffen tashin hankalinta da Bata tsoro.
Dan haka itama tini tafara rawar jiki tana sake gigicewan.