Sashe 29
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kansa Abdul kukanta hakuri da juriyar abin yake qara masa Dan kuwa ya gaji da ganinsu cikin wannan tashin hankalin da kukan daga ranarda duk wannan matsalar fyaden ta fado,
Shi saima yanzu yakejin gwara da auren ya fada akan ASH TALBA sbd aurensa ne zai zama duk wata kariyar da Amatun ke buqata daga cikin Mansion din har waje,
Daga yanzu data koma AmatulMaleek Talba Babu Wanda zai iya kallanta ya sake tina maganar fyade bare furta magana makamancinta Dan haka shi Kam alhmdlh,
A ransa Haydar shine Wanda yaso ya auri Amatun duk da tazarar shekarun sbd shine yake mata so tin baisan meye so din ba Kuma akan mutuncinta zai iya tsaye mata koina,
Amma Kuma a yanzu data zama mallakin ASH TALBA din gaba Daya kusan yamafi Jin nutsuwar zuciya ga yar uwar tasa Dan yanzu itace macen datake saman kowacce mace a TALBAs bayan Madame abeeda tinda sune matan shugaba.
Zazzabin Daya rufeta ne ya Saka Abdul din kamata ta kwanta kan gadon da tin anan sun San anfara samun banbanci Dan kuwa dakin shine matsayin dakin madame Abeeda duk da Basu tare gidan ba bama ta taba zuwa ba Amma dai shine matsayin dakinta Amma yanzu matar me gidan Daya ta shiga.
Fitowa yayi daki bayan rufeta da abin rufar Dake gadon me tsananin laushi ya nufi dakin dasu maamah suke Suma daga maamah har Husnah din zazzabi kowa yakeyi hakama Faisal tini nasa zazzabin yayi karfi yabar Mansion din ya tafi masaukinsa daga can jirgi zaibi a da safe ya koma Abuja.
ASH tinda yagamo sallan magrib din Shima shigewa yayi bangarensa tareda kashe wayoyinsa ya tsaya a dan qaramin closet dakin kayansa ya zare kayan jikinsa a natse tareda janyo towel Daya daga cikin towels Dake Jere a bangare daya kusan guda ashirin duk farare kowannen kalar farinsa da taushinsa zaisa ka bambamtasa da normal towels daka sani masu qarfi.
Toilet ya nufa ya shige hannunsa Daya akan towel din qugunsa Da Bai daure da kyau ba.
Wanka yayo ya fito toilet din gaba Daya ya cike da qamshin Aesop liquid soap daya biyo har dakin sbd jikinsa Dake fidda qamshin fatar jikinsa kuwa kaman wadda Bata taba shiga Rana ba fresh.
Baya Wani shafe shafe bayan body oil na Aesop din me shegiyar tsada sai body perfumes kawai.
Abinci lafiyayye da drinks dasu tea harma da snacks masu zafi aka jere babban dining table din Dake babban dakin cin abincinsu tareda sake tsaftace gurin kaman baa jima da sake tsafatace koina n gidanba.
Abdulhameed ne kawai yazo Palo ya tsaya jiran yanda zai sanar da ASH din halinda duka su Amatu suke ciki.
Masu aiki tini suka bace bat daga cikin ainihin palon cikin gidan sbd sanin kowane lokaci ASH zai iya fitowa.
Babu jimawa sai ga qamshinsa ya fara doso palon Abdul na Jin qamshin ya miqe tsaya Yana Dan saita kansa tareda nutsuwa.
Cikin wata tsadaddiyar silk jallabiyan da basai anfadaba kana gani kasan jallabiya ce ba muna jallabiya ba,
ASH TALBA matashin me kudin da yanzu ne yake kokarin shiga dattijantakarsa sbd auren gata na wuri da Akai masa hakama 'dansa Haydar kana ganinsa kasan shine ya haifesa sbd kyansu ya banbanta Dana Husnah wadda nata mahaifin ta dauko itama Zak a kamanni Amma dayake Yana kama da ASH sai itama take diban kamannin da ASH,
Zuba masa idanuwa Abdul yayi Yana Yaba nutsatsiyar halittar da Allah yayi a gurin,
Mutumin da Babu Wanda zai kallesa baiyi fatan inama shine shi din,
Mutumin da Babu macen da bazata kallesa ba taji Ina Allah zai bata matsayin da zai kalleta da wata siffar sbd shedan da duniya tai masa na mijin mace Daya ne madame Abeeda Talba wadda bayan tafiyarta Allah ne kadai yasan matan da aka ringa basa 'yayan manya da manyan matan Amma Yana dakatarwa sbd baitaba kallan wata macen da sunan macen so ko aure ba bayan matarsa,
Ita kadai ta ishesa a rayuwarsa yake gani hakama duk wuya duk rintse bazai taba iya kulawa ko kallan mace ko wace iri bace da sunan mace matiqar Abeedansa tana raye ba mutuwa tayiba Wanda Baya fatan ta mutu ko ahakan datake kwance yana fatan Allah ya bar masa ita karta tafi tabarsa.
Isowarsa tsakiyar palon yasaka shi dago fararen idanuwansa ya zuba akan Abdul din Wanda yayi qasa da nasa idanuwan Yana Bude Baki cikin girmamawa yayi masa barka da fitowa.
Amsawa yayi a natse Yana nufar dining room Abdul din ya biyo bayansa cikin nutsuwa yace
"Gaba dayansu maamah da anty Husnah basuda lafiya harma da AmatulMaleek,Kuma sosai"
Dago Idanuwansa dasuka Saka Abdul Dan shin shiru yayi ya Kalli hanyar dakunan nasu ya Bude Baki yace
"Ba damuwa likita zaizo ya dubasu yanzu kafin mu tafi da safe sun warware Inshallah"
Ok Abdul yace Yana kokarin juyawa ASH din ya basa izinin zama yaci abinci shikuma juyawa yayi yakoma Dan kira ya Bada umarnin a Aiko musu kwararran likita yanzu a Talba mansion.
##MAMUH#
for more pages joining vip or follow me @Mamuhgee arewabooks
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
27
*Free class! 🔥*
*Shin ko kun san zaku iya samun jari online ta hanyar sayar da kayan da ba naku ba ana biyanku commission?*
Idan kuna so ku samu ilimin kasuwanci online ta yadda zaku daura business dinmu gaban mutane da yawa fiye da yadda kuke dashi yanzu...
*Inada Free class wannan satin dan haka ku shiga link din dake ƙasa*
👇👇👇
https://wa.link/1gss1o
****************
Lokacinda likita yazo dubasu AmatulMaleek aka fara dubawa kafin su Husnah da maamah hakama dole aka Aiko da nurse biyu suka kula dasu har safe Daya Amatu dayar Kuma Husnah da Maamah.
Kafin safe ba laifi kowannensu ya samu kulawa me kyau sun samu kansu da sauki hakama Husnah ta riga su warwarewa ta fito da safe taci abinci tareda Dad dinta da Abdul a dining Wanda har lokacin Babu wata fuska ko damar maganar auren data Gani daga garesa Wanda shi bayajin a gurinsa akwai Wanda zaiba damar yi masa maganar auren ko tini akan maganar auren.
AmatulMaleek ma ankawo mata breakfast lafiyayye a dakin tareda jeresu kaman tareda wasu zataci.
Nurse dinta ce ta takurata tareda lallabata taci abincin dole
Tana gama ci taqara Bata magani Ta miqe ta shiga toilet wanka sbd Abdul yazo ya sanar dasu karfe 11 na safen zasu wuce.
Ko data fito wanka ankawo mata kayan sakawa dogayen Egypt abayas masu tsada sosai Huda uku an ajiye mata.
Kallan kayan tayi tareda dauke idanuwanta ahankali tanajin qarfin jikinta na sake tafiya Kuma Batada zabin Daya wuce sakasu tinda ko alamar an taho da kayansu Bata ganiba.
Black daga cikinsu ta Saka tareda mayafinta ko zama bataiba daga Saka kayan ta fito ta nufi dakinsu maamah lokacin Suma sun shirya ta gaida maamah a sanyaye cikin nutsuwa.
Maamah Bata iya dagowa ta kalletaba ta amsa gaisuwar,
Husnah ta kalla Taga yanda ta kafeta da idanuwa tana kallanta tareda fadawa tinani Dan haka sai batama tsaya yi mata magana ba ta fice sbd ganin yanayin maamah data qi ko kallanta.
Ta sani wannan auren duk qin da kowa zai masa qiyayyar da maamah zatai masa daban ce,
Idan kowa ya qi auren da sauki nata qin babbane,
To Amma ita meye laifinta tinda batason auren ita,Bazata iya auren Dad din Haydar ba,mijin mummy Abeeda,tayaya ma maamah zatayi tinanin ita Koda wasa zata iya son wannan auren.
Shigowar Abdul ne ya Saka Amatu dagowa ta kallesa harya iso ya zauna kan kujera Yana kallanta cikin kulawa yace
"Yaya jikin?
Zuba masa idanuwanta da suka fada cikin dare Daya tayi kafin ta amsa masa da taji sauki cikin sanyi.
Ganin yanayinta ya sanyashi tambayarta ko taje gurin maamah ne?
Sake kallansa tayi tareda gyada Kai ahankali zatai magana ya katseta da cewa
"Kowa maamah din Bata iya kalla bake kadai bace,
Bazata iya karban aurenki ba ayanzu sai zuwa gaba ahankali sbd wannan auren shock of her life ne aka Bata,dole zataji damuwa duba da yanda take da mummy Abeeda and shi kansa Dad dinsu Haydar din.
Fadan sunan Haydar dayayi shine ya sake narkar da zuciyarta tinawa da idan yaji wannan zancen kowane hali zai iya shiga Amma Kuma dole zatayi aure yaji Amma dai Bada Dad dinsaba,
Bazata taba so ko kaunar haydar yaji Dad dinsa ne ta zama matarsa ba,ko bayan Haydar dangin mummy Abeeda zasu iya qullatan maamah,
Ita kanta mummy Abeedan Koda Bata tareda su ahakan kaman baayi mata adalci bane.
Nasihar kwantar da hankali subi komai na rayuwa a sannu suga inda zata kaisu Abdul ya ringa wa Amatun tareda tinatar da ita wannan auren bawai shi kansa Dad din yana raayi ko buqatan auren bane,kawai yayi ne sbd biyan maamah alkhairinta garesa,yayi ne Dan kare mata mutuncin 'yarta da akaso ketawa acikin gidansa,
Yayisa ne Dan karbo ki daga masifaffen auren dasu kawu sukaso yi Miki hakama yayi ne sbd Baki sunan matarsa ta yanda Babu Wanda zai Kuma kallanki ya Tina Wani abu hakama Babu Wanda ya Isa ya kalleki da wata manufar bayan ta girmamawa.
Ki kwantar da hankalinki ciki gaba da rayuwarki cikin nutsuwa da Kwanciyar hankali kaman yanda kika Saba Babu abinda zai canja a rayuwar ki bayan wannan auren.
Knocking kofar dakin Akai Abdul ya miqe yaje ya Bude.
Cook din gidan ne ya sanar dashi su fito lokacin tafiyansu yayi.
Abdulhameed ne yafara fitowa hannunsa riqe Dana AmatulMaleek din sbd tsananin sanyin jiki da damuwar datake ciki tana buqatan makusancinta a tareda ita.
Maamah da Husnah mota Daya suka shiga Abdul da Amatu suka shiga Daya Saida sukai zaman minti biyu a mota kafin ASH TALBA ya fito sanye cikin Wani tsadadden navy blue Switzerland cashmere Daya fitarda tsadaddiyar rayuwar Dayake cikinta,
Shi saima yanzu yakejin gwara da auren ya fada akan ASH TALBA sbd aurensa ne zai zama duk wata kariyar da Amatun ke buqata daga cikin Mansion din har waje,
Daga yanzu data koma AmatulMaleek Talba Babu Wanda zai iya kallanta ya sake tina maganar fyade bare furta magana makamancinta Dan haka shi Kam alhmdlh,
A ransa Haydar shine Wanda yaso ya auri Amatun duk da tazarar shekarun sbd shine yake mata so tin baisan meye so din ba Kuma akan mutuncinta zai iya tsaye mata koina,
Amma Kuma a yanzu data zama mallakin ASH TALBA din gaba Daya kusan yamafi Jin nutsuwar zuciya ga yar uwar tasa Dan yanzu itace macen datake saman kowacce mace a TALBAs bayan Madame abeeda tinda sune matan shugaba.
Zazzabin Daya rufeta ne ya Saka Abdul din kamata ta kwanta kan gadon da tin anan sun San anfara samun banbanci Dan kuwa dakin shine matsayin dakin madame Abeeda duk da Basu tare gidan ba bama ta taba zuwa ba Amma dai shine matsayin dakinta Amma yanzu matar me gidan Daya ta shiga.
Fitowa yayi daki bayan rufeta da abin rufar Dake gadon me tsananin laushi ya nufi dakin dasu maamah suke Suma daga maamah har Husnah din zazzabi kowa yakeyi hakama Faisal tini nasa zazzabin yayi karfi yabar Mansion din ya tafi masaukinsa daga can jirgi zaibi a da safe ya koma Abuja.
ASH tinda yagamo sallan magrib din Shima shigewa yayi bangarensa tareda kashe wayoyinsa ya tsaya a dan qaramin closet dakin kayansa ya zare kayan jikinsa a natse tareda janyo towel Daya daga cikin towels Dake Jere a bangare daya kusan guda ashirin duk farare kowannen kalar farinsa da taushinsa zaisa ka bambamtasa da normal towels daka sani masu qarfi.
Toilet ya nufa ya shige hannunsa Daya akan towel din qugunsa Da Bai daure da kyau ba.
Wanka yayo ya fito toilet din gaba Daya ya cike da qamshin Aesop liquid soap daya biyo har dakin sbd jikinsa Dake fidda qamshin fatar jikinsa kuwa kaman wadda Bata taba shiga Rana ba fresh.
Baya Wani shafe shafe bayan body oil na Aesop din me shegiyar tsada sai body perfumes kawai.
Abinci lafiyayye da drinks dasu tea harma da snacks masu zafi aka jere babban dining table din Dake babban dakin cin abincinsu tareda sake tsaftace gurin kaman baa jima da sake tsafatace koina n gidanba.
Abdulhameed ne kawai yazo Palo ya tsaya jiran yanda zai sanar da ASH din halinda duka su Amatu suke ciki.
Masu aiki tini suka bace bat daga cikin ainihin palon cikin gidan sbd sanin kowane lokaci ASH zai iya fitowa.
Babu jimawa sai ga qamshinsa ya fara doso palon Abdul na Jin qamshin ya miqe tsaya Yana Dan saita kansa tareda nutsuwa.
Cikin wata tsadaddiyar silk jallabiyan da basai anfadaba kana gani kasan jallabiya ce ba muna jallabiya ba,
ASH TALBA matashin me kudin da yanzu ne yake kokarin shiga dattijantakarsa sbd auren gata na wuri da Akai masa hakama 'dansa Haydar kana ganinsa kasan shine ya haifesa sbd kyansu ya banbanta Dana Husnah wadda nata mahaifin ta dauko itama Zak a kamanni Amma dayake Yana kama da ASH sai itama take diban kamannin da ASH,
Zuba masa idanuwa Abdul yayi Yana Yaba nutsatsiyar halittar da Allah yayi a gurin,
Mutumin da Babu Wanda zai kallesa baiyi fatan inama shine shi din,
Mutumin da Babu macen da bazata kallesa ba taji Ina Allah zai bata matsayin da zai kalleta da wata siffar sbd shedan da duniya tai masa na mijin mace Daya ne madame Abeeda Talba wadda bayan tafiyarta Allah ne kadai yasan matan da aka ringa basa 'yayan manya da manyan matan Amma Yana dakatarwa sbd baitaba kallan wata macen da sunan macen so ko aure ba bayan matarsa,
Ita kadai ta ishesa a rayuwarsa yake gani hakama duk wuya duk rintse bazai taba iya kulawa ko kallan mace ko wace iri bace da sunan mace matiqar Abeedansa tana raye ba mutuwa tayiba Wanda Baya fatan ta mutu ko ahakan datake kwance yana fatan Allah ya bar masa ita karta tafi tabarsa.
Isowarsa tsakiyar palon yasaka shi dago fararen idanuwansa ya zuba akan Abdul din Wanda yayi qasa da nasa idanuwan Yana Bude Baki cikin girmamawa yayi masa barka da fitowa.
Amsawa yayi a natse Yana nufar dining room Abdul din ya biyo bayansa cikin nutsuwa yace
"Gaba dayansu maamah da anty Husnah basuda lafiya harma da AmatulMaleek,Kuma sosai"
Dago Idanuwansa dasuka Saka Abdul Dan shin shiru yayi ya Kalli hanyar dakunan nasu ya Bude Baki yace
"Ba damuwa likita zaizo ya dubasu yanzu kafin mu tafi da safe sun warware Inshallah"
Ok Abdul yace Yana kokarin juyawa ASH din ya basa izinin zama yaci abinci shikuma juyawa yayi yakoma Dan kira ya Bada umarnin a Aiko musu kwararran likita yanzu a Talba mansion.
##MAMUH#
for more pages joining vip or follow me @Mamuhgee arewabooks
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
27
*Free class! 🔥*
*Shin ko kun san zaku iya samun jari online ta hanyar sayar da kayan da ba naku ba ana biyanku commission?*
Idan kuna so ku samu ilimin kasuwanci online ta yadda zaku daura business dinmu gaban mutane da yawa fiye da yadda kuke dashi yanzu...
*Inada Free class wannan satin dan haka ku shiga link din dake ƙasa*
👇👇👇
https://wa.link/1gss1o
****************
Lokacinda likita yazo dubasu AmatulMaleek aka fara dubawa kafin su Husnah da maamah hakama dole aka Aiko da nurse biyu suka kula dasu har safe Daya Amatu dayar Kuma Husnah da Maamah.
Kafin safe ba laifi kowannensu ya samu kulawa me kyau sun samu kansu da sauki hakama Husnah ta riga su warwarewa ta fito da safe taci abinci tareda Dad dinta da Abdul a dining Wanda har lokacin Babu wata fuska ko damar maganar auren data Gani daga garesa Wanda shi bayajin a gurinsa akwai Wanda zaiba damar yi masa maganar auren ko tini akan maganar auren.
AmatulMaleek ma ankawo mata breakfast lafiyayye a dakin tareda jeresu kaman tareda wasu zataci.
Nurse dinta ce ta takurata tareda lallabata taci abincin dole
Tana gama ci taqara Bata magani Ta miqe ta shiga toilet wanka sbd Abdul yazo ya sanar dasu karfe 11 na safen zasu wuce.
Ko data fito wanka ankawo mata kayan sakawa dogayen Egypt abayas masu tsada sosai Huda uku an ajiye mata.
Kallan kayan tayi tareda dauke idanuwanta ahankali tanajin qarfin jikinta na sake tafiya Kuma Batada zabin Daya wuce sakasu tinda ko alamar an taho da kayansu Bata ganiba.
Black daga cikinsu ta Saka tareda mayafinta ko zama bataiba daga Saka kayan ta fito ta nufi dakinsu maamah lokacin Suma sun shirya ta gaida maamah a sanyaye cikin nutsuwa.
Maamah Bata iya dagowa ta kalletaba ta amsa gaisuwar,
Husnah ta kalla Taga yanda ta kafeta da idanuwa tana kallanta tareda fadawa tinani Dan haka sai batama tsaya yi mata magana ba ta fice sbd ganin yanayin maamah data qi ko kallanta.
Ta sani wannan auren duk qin da kowa zai masa qiyayyar da maamah zatai masa daban ce,
Idan kowa ya qi auren da sauki nata qin babbane,
To Amma ita meye laifinta tinda batason auren ita,Bazata iya auren Dad din Haydar ba,mijin mummy Abeeda,tayaya ma maamah zatayi tinanin ita Koda wasa zata iya son wannan auren.
Shigowar Abdul ne ya Saka Amatu dagowa ta kallesa harya iso ya zauna kan kujera Yana kallanta cikin kulawa yace
"Yaya jikin?
Zuba masa idanuwanta da suka fada cikin dare Daya tayi kafin ta amsa masa da taji sauki cikin sanyi.
Ganin yanayinta ya sanyashi tambayarta ko taje gurin maamah ne?
Sake kallansa tayi tareda gyada Kai ahankali zatai magana ya katseta da cewa
"Kowa maamah din Bata iya kalla bake kadai bace,
Bazata iya karban aurenki ba ayanzu sai zuwa gaba ahankali sbd wannan auren shock of her life ne aka Bata,dole zataji damuwa duba da yanda take da mummy Abeeda and shi kansa Dad dinsu Haydar din.
Fadan sunan Haydar dayayi shine ya sake narkar da zuciyarta tinawa da idan yaji wannan zancen kowane hali zai iya shiga Amma Kuma dole zatayi aure yaji Amma dai Bada Dad dinsaba,
Bazata taba so ko kaunar haydar yaji Dad dinsa ne ta zama matarsa ba,ko bayan Haydar dangin mummy Abeeda zasu iya qullatan maamah,
Ita kanta mummy Abeedan Koda Bata tareda su ahakan kaman baayi mata adalci bane.
Nasihar kwantar da hankali subi komai na rayuwa a sannu suga inda zata kaisu Abdul ya ringa wa Amatun tareda tinatar da ita wannan auren bawai shi kansa Dad din yana raayi ko buqatan auren bane,kawai yayi ne sbd biyan maamah alkhairinta garesa,yayi ne Dan kare mata mutuncin 'yarta da akaso ketawa acikin gidansa,
Yayisa ne Dan karbo ki daga masifaffen auren dasu kawu sukaso yi Miki hakama yayi ne sbd Baki sunan matarsa ta yanda Babu Wanda zai Kuma kallanki ya Tina Wani abu hakama Babu Wanda ya Isa ya kalleki da wata manufar bayan ta girmamawa.
Ki kwantar da hankalinki ciki gaba da rayuwarki cikin nutsuwa da Kwanciyar hankali kaman yanda kika Saba Babu abinda zai canja a rayuwar ki bayan wannan auren.
Knocking kofar dakin Akai Abdul ya miqe yaje ya Bude.
Cook din gidan ne ya sanar dashi su fito lokacin tafiyansu yayi.
Abdulhameed ne yafara fitowa hannunsa riqe Dana AmatulMaleek din sbd tsananin sanyin jiki da damuwar datake ciki tana buqatan makusancinta a tareda ita.
Maamah da Husnah mota Daya suka shiga Abdul da Amatu suka shiga Daya Saida sukai zaman minti biyu a mota kafin ASH TALBA ya fito sanye cikin Wani tsadadden navy blue Switzerland cashmere Daya fitarda tsadaddiyar rayuwar Dayake cikinta,