Sashe 26
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maamah zuwa wannan lokacin kuka takeyi sosai ta dago cikin mawuyacin halin ta Kalli ASH bayan kowa ya fice daga ita sai shi dai husnah,
dukkaninsu sai abinda yace zaayi cikin tsananin kuka ta rasa abin fada a karo na farko Daya jefa mata tambayar Kai tsaye da cewa
Kinada Wanda kikeso a aura mata din??
Numfashi me nauyi ta sauke Babu Wanda yake ranta bayan Faisal Wanda ita kanta tana kunyar ambatar sunan Faisal din a gabansa da husnah.
Hakama itama Husnah Dake cikin tsananin tashin hankalin ganin Faisal zai iya auren Amatu tasan shine a ran maamah Wanda tana fada Dad zai iya daura auren,idan Hakan ta faru zata iya zaucewa,Dan haka gwara a daura da kowa Amma Banda Faisal,
Idan Kuma baa daura da Faisal ba duk Wanda Amatun zata aura a kauyen maamah bazata taba barinta a kauyen ta tafi tabarta ta shikenan ita Kuma ta rasa maamah......
Wani kukan Husnah ta fasa itama tashin hankalinta na qaruwa da duk abinda zai faru ayau din bazata iya barin AmatulMaleek ta auri Faisal ba kaman yanda bazata iya tafiya tabar maamah ba rayuwarta zata lalacewa zata iya qarewa daga qarshe asibitin hauka Dan ciwonta bazai bari ta iya karban wannan rayuwarba.
Maamah datasan kuka da tashin hankalin Husnah Menene a ranta itama abin a kirjinta ya tsaya tsananin quncinta na qaruwa
shiru sukai dukkaninsu bayan kukan husnah Mai cikeda damuwa da qunci Babu sautin dayake tashi,
Shi kansa ASH din shiru yayi sbd yasan a daidai wannan Gabar shi kansa baisan Menene mafitartaba,
A yanda yayiwa Husnah alaqawarin zai dawo da maamah gidansa
hakama itama yayi alqawarin bazai tilastata ba ko yin hukuncin da zai quntata mata sbd halaccinta dakuma cutatar da Akaiwa yarta.
Rarrafawa Husnah tayi zuwa gaban Dad din ta zube kusan kukanta ma ya Dena fita rawa jikinta keyi sosai tana son magana ta kasa sbd shaqewan datai na kukan maamah da Faisal.
Maamah ahankali ta dago idanuwanta jajir batareda ta iya ambatar sunan Faisal ba ta Bude Baki tace masa
duk hukuncin Daya Yanke zata bi Kuma duk Wanda ya aurawa Amatun ta amince Amma Banda auren Naufal wannan shine kadai adalcin da zai mata itada 'yayanta sbd tayi imanin zai tsayawa Amatu yayi mata adalcin abinda Akai mata tareda wanketa daga baqin fentin da Akai mata da bazai goguba har abada ga duk namijinda zata aura zai ci gaba da tinawa da goranta mata antaba kwatanta illata rayuwarta da fyade.
Miqewa tayi a hankali ta juya ta koma cikin gida.
#MAMUH#
#LA HOT
#AMATULMALEEK
#MARRIAGE
#HOT LOVE
#ROMANCE
#TALBAs
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
24
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
************
Bayan tafiyar maamah daga Husnah har Dad dinta suna shiga damuwa da rashin mafita ta Dan lokaci sbd magana ce a Bude,
Idan har ba Naufal Amatu ta aura ba maamah bazata bisu su koma ba,
Sai Idan Faisal zaa bawa shine zaita Takoma Wanda shikuma bazai iya daurawa Faisal aure da AmatulMaleek ba sbd tasa 'yar da bazai iya rasawa ba,
Hakama idan maamah Bata komaba still yarsa da gidansa suna cikin hatsari da tsaka me wuya.
Husnah data rarrafo gabansa ya zubawa idanuwansa Yana zurfafa a tinani..
"Dad Dan Allah Kada kabari a daurawa Amatu aure da duka Yan kauyen Nan,
Dad zan shiga Wani hali idan Hakan tafaru,
Dad mum dina idan da zata Tashi ayau itama zatace Karka bari a lalatawa maamah rayuwar Amatu,
Dad kayimun alqawarin komawa da maamah..
Shiru tayi tanason furta abinda yake bakinta na son fadan a daurawa Amatun aure da Haydar sbd a wanna lokacin ita kowama zaa daurawa Amatun a daura Amma Banda Faisal ciki kuwa harda Dad dinma Koda zai aura Amatun yafi mata a maimakon Faisal ya aureta Dan haka ta zabi a daura da Haydar Dan kawai kada a daura da Faisal hakama sbd maamah ta koma dasu Dan haka ta sake rikicewa Dad din tareda shiga mawuyacin halinda ya sake Sakasa halin damuwa akan yanayinta da kalaman maamah harma da duba tashin hankalin da duk aketa yi a wajen har lokacin.
Abdulhameed yasa yaja Husnah yayi cikin gidan da ita aka barsa a gurin shi Daya Yana jiyo yanda su kawu ke rantsuwa kan rantsuwar Babu inda Asmau zataje da AmatulMaleek aure zasu daura mata tayi gidan mijinta ayau din idan yaso Asmaun ta koma rayuwarta ta daula dasuka sabo.
Faisal ma acikin mawuyacin halin rashin sanin mezai faru yake,
Ga Abdulhameed ma nasa hankalin a tashe yake idanuwansa sunyi jajir musamman gano yanda AmatulMaleek idanuwanta sukai jajir batareda hawaye sun gangaro mata ba Amma yasan a zuciyarta tafi kowa shiga mummunan hali akan duka wannan tashin hankalin zaune kawai take Amma hannuwanta rawa sukeyi Dan haka ta rufesu cikin doguwar hijabin jikinta kowane lokaci zuciyarta zata iya bugawa.
Husnah ma gaba Daya a tsinke take cikin tsoro da tashin hankalin hukuncin da Dad dinta zai Yanke,
Maamah ma zaune kawai take Amma hannuwanta Dake hade da juna rawa sukeyi kaman yanda zuciyarta ke rawa,
Tsakanin waje da ciki Abdul yayi zuwa yakai so goma yakasa zama Shima a tsinken yake kaman yanda Suma a wajen duk sai rarraba idanuwa sukeyi Kowa a matse yake suna jiran fitowan ASH da hukuncin Daya Yanke Dan yanzu sun yarda sai abinda yace din zaayi Amma dai Banda aurawa Naufal sbd tini hayaniya tayi tsanani tsakaninsu da iyayen Naufal din dasuka kasa danne irin diban albarka dasu kawu suka ringawa Naufal Daya rugusa rayuwar Amatun.
Faisal ma a tsinken yake yakoma abin tausayi a cikin qanqanin lokaci sbd shi baida Wanda zai tsaya masa,
Su kawu sun tsayawa yayansu,
Iyayen Naufal sun tsaya masa hakama Amatu ga ASH TALBA zai tsaya mata itada mahaifiyarta
Shi kuwa Abdulhameed kawai yake tareda shi sedai Abdulhameed din baida iKon basa auren yayar tasa ko Hana masa.
Su Auwalu da uzaifa kusan su hudu kowannensu yaje yayo wanka ya shiryo cikin shaddodinsu na Roba sun hallaro sbd jiran Wanda Rabon tsaleliyar mace zai fado kansa yau ba sai gobe ba su ragargaji amarci.
Lokaci me tsayi ASH TALBA Bai fitoba Saida su kawu suka ringa zuwa dubawa Amma Babu me iya magana sbd Babu abinda yake da sauke a tareda shi,
Qarshe ma securities dinsa ne suka zagaye kofar gidan dole kowa ya zauna ya nutsu Jiransa su kawu ma ganin sukeyi tinda yazo gwara a daura yananan tinda tamkar Uba yake ga 'yayan Asmau.
Samarin hudu harda Faisal Babu Wanda kudinsa na sadaki basa jikinsa hakama cikin iyayen Naufal Uncle dinsa Daya yanke a ransa idan fitinar bata samu mafita ba zai biya sadakin Amatun ya aureta kawai Dan kuwa yasan duk macen da Naufal zai kutsa yaso yiwa fyade ta cika mace hakama duba da Barr Faisal Daya mace akanta duk kyau da kudinsa da gatansa to tabbasa takai,
Hakama ya Kalli Abdulhameed da kyau dayake uwa daya Uba Daya da ita dole acikin kyanta ita datake mace Abdul Bai kamota ba.
Kiran sallan Azahar na karfe biyu akai sai alokacin ASH yafito kowannensu idanuwansa akansa kaman zasu fado qasa suna jiran abinda zai fada.
Cikin nutsuwa da kamewansa Kai tsaye ya sanar dasu suyi sallah tukuna.
Ba musu kowa ya nufi Neman butar alwala sbd Allah yagani kowa dai a matse yake da ayi me yiyuwa a gama.
Shi kawu abinda zaayi a gama yakeso ASH din idan zai tafi ya basa abinda zai basa,
Suma sauran kowa da abinda ya matsu yakai garesa a lamarin.
A cikin gida ma kusan kowa jiran yanda zata kasance akeyi,
Iyayensu uzaifa murna sukeyi yayinda matansu Auwalu suke cikin baqin ciki da takaici tareda adduar Allah yasa a aurawa Wanda zai kwashi Amatun su koma inda ma suka fito Dan su zamanta a kauyenma barazana ce garesu fa mazansu da Allah ya jarabta da Sonta Dan kyanta da rayuwarta ta daban.
Daga mota Babban security dinsa ya kawo masa babbar roban bottle water sbd Jameel Baya Nan da shine me kulawa da komai na ASH din.
Karban ruwan yayi yai alwala securities dinsa duk suna zagaye da gurin wasu a bayansa harya gama.
Wata sabuwar tabarmar aka dauka aka Kai masallacin kauyen da Babu shimfidar kirki a cikinsa aka shimfida ta aciki
Daddaiku mutanen Dake masallacin sunata kallan ASH TALBA Wanda yake Dan bawa wasu daga cikinsu hannu suka gaisa,
Liman da me gari tini suka baro inda suke sukazo suna Dan ranqwafawa gurin gaishesa cikeda girmamawa ya miqa musu hannuwansa da kaman saika wanke hannu da sabulu zaka taba sbd tsaftarsa da hasken fatarsa me kyau.
Sallah aka tayar wadda kusan kowa yau adduarsa ta musamman ce ga Allah Dan kowa da abinda yakeso ga ASH TALBA da duk gurin acike yake da kwarjinsa da qamshinsa da Babu Inda Bai cike ba acikin masallacin kowa sai Bude hanci yakeyi Yana Jan qamshin.
Koda aka gama sallar Babu Wanda ya tashi Dan Babu me niyar fita sai sai sungama kallan ASH TALBA
Su kuwa ahalin Sanda Fulde babu me niyar fita yabarwa Wani ya samu damar cusa kansa a gun ASH din Dan abasa auren Dan haka kowa ya kasa ya tsare.
Kawu bello da kawu ashiru Dake gefen Daman ASH ya juyo ahankali ya kalla cikin nutsuwa da kamewansa data gama cika musu idanuwa ya Bude Baki da kalamansa masu nutsuwa da girma yace
"Auren AmatulMaleek zaa daura yanzu kamar yanda kukai rantsuwar daurawa ayau amatsayinku na iyayenta idan Kun Bada dama da duk Wanda na zaba....
dukkaninsu sai abinda yace zaayi cikin tsananin kuka ta rasa abin fada a karo na farko Daya jefa mata tambayar Kai tsaye da cewa
Kinada Wanda kikeso a aura mata din??
Numfashi me nauyi ta sauke Babu Wanda yake ranta bayan Faisal Wanda ita kanta tana kunyar ambatar sunan Faisal din a gabansa da husnah.
Hakama itama Husnah Dake cikin tsananin tashin hankalin ganin Faisal zai iya auren Amatu tasan shine a ran maamah Wanda tana fada Dad zai iya daura auren,idan Hakan ta faru zata iya zaucewa,Dan haka gwara a daura da kowa Amma Banda Faisal,
Idan Kuma baa daura da Faisal ba duk Wanda Amatun zata aura a kauyen maamah bazata taba barinta a kauyen ta tafi tabarta ta shikenan ita Kuma ta rasa maamah......
Wani kukan Husnah ta fasa itama tashin hankalinta na qaruwa da duk abinda zai faru ayau din bazata iya barin AmatulMaleek ta auri Faisal ba kaman yanda bazata iya tafiya tabar maamah ba rayuwarta zata lalacewa zata iya qarewa daga qarshe asibitin hauka Dan ciwonta bazai bari ta iya karban wannan rayuwarba.
Maamah datasan kuka da tashin hankalin Husnah Menene a ranta itama abin a kirjinta ya tsaya tsananin quncinta na qaruwa
shiru sukai dukkaninsu bayan kukan husnah Mai cikeda damuwa da qunci Babu sautin dayake tashi,
Shi kansa ASH din shiru yayi sbd yasan a daidai wannan Gabar shi kansa baisan Menene mafitartaba,
A yanda yayiwa Husnah alaqawarin zai dawo da maamah gidansa
hakama itama yayi alqawarin bazai tilastata ba ko yin hukuncin da zai quntata mata sbd halaccinta dakuma cutatar da Akaiwa yarta.
Rarrafawa Husnah tayi zuwa gaban Dad din ta zube kusan kukanta ma ya Dena fita rawa jikinta keyi sosai tana son magana ta kasa sbd shaqewan datai na kukan maamah da Faisal.
Maamah ahankali ta dago idanuwanta jajir batareda ta iya ambatar sunan Faisal ba ta Bude Baki tace masa
duk hukuncin Daya Yanke zata bi Kuma duk Wanda ya aurawa Amatun ta amince Amma Banda auren Naufal wannan shine kadai adalcin da zai mata itada 'yayanta sbd tayi imanin zai tsayawa Amatu yayi mata adalcin abinda Akai mata tareda wanketa daga baqin fentin da Akai mata da bazai goguba har abada ga duk namijinda zata aura zai ci gaba da tinawa da goranta mata antaba kwatanta illata rayuwarta da fyade.
Miqewa tayi a hankali ta juya ta koma cikin gida.
#MAMUH#
#LA HOT
#AMATULMALEEK
#MARRIAGE
#HOT LOVE
#ROMANCE
#TALBAs
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
24
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
************
Bayan tafiyar maamah daga Husnah har Dad dinta suna shiga damuwa da rashin mafita ta Dan lokaci sbd magana ce a Bude,
Idan har ba Naufal Amatu ta aura ba maamah bazata bisu su koma ba,
Sai Idan Faisal zaa bawa shine zaita Takoma Wanda shikuma bazai iya daurawa Faisal aure da AmatulMaleek ba sbd tasa 'yar da bazai iya rasawa ba,
Hakama idan maamah Bata komaba still yarsa da gidansa suna cikin hatsari da tsaka me wuya.
Husnah data rarrafo gabansa ya zubawa idanuwansa Yana zurfafa a tinani..
"Dad Dan Allah Kada kabari a daurawa Amatu aure da duka Yan kauyen Nan,
Dad zan shiga Wani hali idan Hakan tafaru,
Dad mum dina idan da zata Tashi ayau itama zatace Karka bari a lalatawa maamah rayuwar Amatu,
Dad kayimun alqawarin komawa da maamah..
Shiru tayi tanason furta abinda yake bakinta na son fadan a daurawa Amatun aure da Haydar sbd a wanna lokacin ita kowama zaa daurawa Amatun a daura Amma Banda Faisal ciki kuwa harda Dad dinma Koda zai aura Amatun yafi mata a maimakon Faisal ya aureta Dan haka ta zabi a daura da Haydar Dan kawai kada a daura da Faisal hakama sbd maamah ta koma dasu Dan haka ta sake rikicewa Dad din tareda shiga mawuyacin halinda ya sake Sakasa halin damuwa akan yanayinta da kalaman maamah harma da duba tashin hankalin da duk aketa yi a wajen har lokacin.
Abdulhameed yasa yaja Husnah yayi cikin gidan da ita aka barsa a gurin shi Daya Yana jiyo yanda su kawu ke rantsuwa kan rantsuwar Babu inda Asmau zataje da AmatulMaleek aure zasu daura mata tayi gidan mijinta ayau din idan yaso Asmaun ta koma rayuwarta ta daula dasuka sabo.
Faisal ma acikin mawuyacin halin rashin sanin mezai faru yake,
Ga Abdulhameed ma nasa hankalin a tashe yake idanuwansa sunyi jajir musamman gano yanda AmatulMaleek idanuwanta sukai jajir batareda hawaye sun gangaro mata ba Amma yasan a zuciyarta tafi kowa shiga mummunan hali akan duka wannan tashin hankalin zaune kawai take Amma hannuwanta rawa sukeyi Dan haka ta rufesu cikin doguwar hijabin jikinta kowane lokaci zuciyarta zata iya bugawa.
Husnah ma gaba Daya a tsinke take cikin tsoro da tashin hankalin hukuncin da Dad dinta zai Yanke,
Maamah ma zaune kawai take Amma hannuwanta Dake hade da juna rawa sukeyi kaman yanda zuciyarta ke rawa,
Tsakanin waje da ciki Abdul yayi zuwa yakai so goma yakasa zama Shima a tsinken yake kaman yanda Suma a wajen duk sai rarraba idanuwa sukeyi Kowa a matse yake suna jiran fitowan ASH da hukuncin Daya Yanke Dan yanzu sun yarda sai abinda yace din zaayi Amma dai Banda aurawa Naufal sbd tini hayaniya tayi tsanani tsakaninsu da iyayen Naufal din dasuka kasa danne irin diban albarka dasu kawu suka ringawa Naufal Daya rugusa rayuwar Amatun.
Faisal ma a tsinken yake yakoma abin tausayi a cikin qanqanin lokaci sbd shi baida Wanda zai tsaya masa,
Su kawu sun tsayawa yayansu,
Iyayen Naufal sun tsaya masa hakama Amatu ga ASH TALBA zai tsaya mata itada mahaifiyarta
Shi kuwa Abdulhameed kawai yake tareda shi sedai Abdulhameed din baida iKon basa auren yayar tasa ko Hana masa.
Su Auwalu da uzaifa kusan su hudu kowannensu yaje yayo wanka ya shiryo cikin shaddodinsu na Roba sun hallaro sbd jiran Wanda Rabon tsaleliyar mace zai fado kansa yau ba sai gobe ba su ragargaji amarci.
Lokaci me tsayi ASH TALBA Bai fitoba Saida su kawu suka ringa zuwa dubawa Amma Babu me iya magana sbd Babu abinda yake da sauke a tareda shi,
Qarshe ma securities dinsa ne suka zagaye kofar gidan dole kowa ya zauna ya nutsu Jiransa su kawu ma ganin sukeyi tinda yazo gwara a daura yananan tinda tamkar Uba yake ga 'yayan Asmau.
Samarin hudu harda Faisal Babu Wanda kudinsa na sadaki basa jikinsa hakama cikin iyayen Naufal Uncle dinsa Daya yanke a ransa idan fitinar bata samu mafita ba zai biya sadakin Amatun ya aureta kawai Dan kuwa yasan duk macen da Naufal zai kutsa yaso yiwa fyade ta cika mace hakama duba da Barr Faisal Daya mace akanta duk kyau da kudinsa da gatansa to tabbasa takai,
Hakama ya Kalli Abdulhameed da kyau dayake uwa daya Uba Daya da ita dole acikin kyanta ita datake mace Abdul Bai kamota ba.
Kiran sallan Azahar na karfe biyu akai sai alokacin ASH yafito kowannensu idanuwansa akansa kaman zasu fado qasa suna jiran abinda zai fada.
Cikin nutsuwa da kamewansa Kai tsaye ya sanar dasu suyi sallah tukuna.
Ba musu kowa ya nufi Neman butar alwala sbd Allah yagani kowa dai a matse yake da ayi me yiyuwa a gama.
Shi kawu abinda zaayi a gama yakeso ASH din idan zai tafi ya basa abinda zai basa,
Suma sauran kowa da abinda ya matsu yakai garesa a lamarin.
A cikin gida ma kusan kowa jiran yanda zata kasance akeyi,
Iyayensu uzaifa murna sukeyi yayinda matansu Auwalu suke cikin baqin ciki da takaici tareda adduar Allah yasa a aurawa Wanda zai kwashi Amatun su koma inda ma suka fito Dan su zamanta a kauyenma barazana ce garesu fa mazansu da Allah ya jarabta da Sonta Dan kyanta da rayuwarta ta daban.
Daga mota Babban security dinsa ya kawo masa babbar roban bottle water sbd Jameel Baya Nan da shine me kulawa da komai na ASH din.
Karban ruwan yayi yai alwala securities dinsa duk suna zagaye da gurin wasu a bayansa harya gama.
Wata sabuwar tabarmar aka dauka aka Kai masallacin kauyen da Babu shimfidar kirki a cikinsa aka shimfida ta aciki
Daddaiku mutanen Dake masallacin sunata kallan ASH TALBA Wanda yake Dan bawa wasu daga cikinsu hannu suka gaisa,
Liman da me gari tini suka baro inda suke sukazo suna Dan ranqwafawa gurin gaishesa cikeda girmamawa ya miqa musu hannuwansa da kaman saika wanke hannu da sabulu zaka taba sbd tsaftarsa da hasken fatarsa me kyau.
Sallah aka tayar wadda kusan kowa yau adduarsa ta musamman ce ga Allah Dan kowa da abinda yakeso ga ASH TALBA da duk gurin acike yake da kwarjinsa da qamshinsa da Babu Inda Bai cike ba acikin masallacin kowa sai Bude hanci yakeyi Yana Jan qamshin.
Koda aka gama sallar Babu Wanda ya tashi Dan Babu me niyar fita sai sai sungama kallan ASH TALBA
Su kuwa ahalin Sanda Fulde babu me niyar fita yabarwa Wani ya samu damar cusa kansa a gun ASH din Dan abasa auren Dan haka kowa ya kasa ya tsare.
Kawu bello da kawu ashiru Dake gefen Daman ASH ya juyo ahankali ya kalla cikin nutsuwa da kamewansa data gama cika musu idanuwa ya Bude Baki da kalamansa masu nutsuwa da girma yace
"Auren AmatulMaleek zaa daura yanzu kamar yanda kukai rantsuwar daurawa ayau amatsayinku na iyayenta idan Kun Bada dama da duk Wanda na zaba....