Sashe 30
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hasken fatarsa kawai AmatulMaleek ta iya hangowa lokacinda yake takowa cikin nutsuwa da kamewansa ta sauke Kai tana Jin jikinta na sake sanyi auren na dawowa mata cikin Kai da Jin Babu abinda takeso a rayuwarta daidai wannan gabar kaman rabuwar wannan auren.
Husnah kuwa Dad din nata ta zubawa idanuwanta ko kyaftawa Batayi,
A Koda yaushe Dad din ta komai nasa daban ne,
Tin daga kan iyayen mutane data Saba gani,masu kudi da masu kudin kudi sosai,harma samari da matasan da duka take Gani Babu kaman Dad dinta,
Dad dinta tamkar tauraro ne Gani daga nesa ga mata harma da mazan,
Dad dinta class/ajinsa dinsa daban ne,
Kwarjinsa da haibansa na musamman ne,
Kyansa da kyan jikinsa abin kallo ne
Mummy dinta ce kawai macen rayuwarsa,
Ita kadai yake kalla amatsayin macen data Kai,
Ita kadai ce a zuciyarsa
Tayaya Rana tsaka AmatulMaleek zata zama yarinyar da mutane zasu kira matar ASH TALBA bayan mahaifiyarta ce kawai me wannan sunan?
Tayaya AmatulMaleek zata samu girmamawa da mutuntawar da mum dinta ce kawai ta cancanta?
Tayaya AmatulMaleek ta samu mijin da ita tasan duk Wanda zata aura bazai Kaisa ba,
Faisal takeso a rayuwarta Kuma shi takeson aura to Amma Kuma Faisal Tako Ina be kama hanyar Dad dinta ba,meyesa AmatulMaleek zata fita ta wanna bangaren bayan itace a Baya take cire kayan sawarta tana Bata,
Jin tayi gaba Daya zuciyarta ta tsani wanna auren itama,
Sam Bata aminta dashi ba,
Kaman yanda Taga maamah Bata aminta ba Kuma batada niyar aminta dashi har abada yasata Jin zata tsaya a tareda Maamah bazasu taba aminta da wannan auren ba da Babu komai acikinsa bayan rashin kamata.
Hawaye taji suna ciko idanuwanta ta hadiye Wanda maamah ta lura da Hakan takuma San hawayen Menene tinda itama ASH TALBA din tayiwa kallo daya ta sauke idanuwanta sbd Jin abu biyu na danne kirjinta,
Na farko qin auren,.na biyu mijin AmatulMaleek ne tinda an daura kafin a warware batajin zata iya ko kallansa yanda ya kamata yanzu.
ASH da Babu abinda yake ransa gameda auren ko wainda ke tinanin auren Yana isowa aka bude masa mota ya shige aka rufe
take aka tada motocin suka nufi gate da aka wangare musu suka fice tareda Hawa titi sai airport.
Ko isarsu airport dayake Babu Wani Bata time Akai abinda zaayi suka shige jirgi.
*********
Mum Aishi da Naufal da Shima tini ya dawo bayan tashin hankali Babu abinda suke cikinsa,
Tsoro da fargaban Kiran ASH takeyi taji ko andaurawa Naufal din aure da Amatun ne,
Hakama su Uncles din Naufal din Babu Wanda Bata kira numbernsa ba Bata shiga.
Shi kansa Naufal din yayita kiransu Amma Bata zuwa gashi shi harga Allah so yake yaji ance ai andaura masa Amatun shikenan ta zama tasa da hujja zaiyi zaman aure da ita Amma Bai bari mum tasan abinda yake ransa ba Dan haka ya bayyanarda damuwarsa ta qin son auren sosai.
Har dare yayi Babu bayanin komai haka suka kwana Babu kowanne zance Saida safe suna tashi Naufal ne yaci gaba da sake Kiransu cikin saa numbern Uncle Sulaiman dinsa ta shiga.
Ringing takeyi harta katse baa daga ba ya sake Saka Kiran harya Yanke baa dagaba.
Mum ce ta sake Saka Kiran da tata wayar Kiran farko ya dauka ransa a bace Dan Daman fushi sukeyi da Naufal.
Yana dauka mum Aisha daqyar ta iya tsayawa suka gaisa ta musu ya hanya tana dorawa da cewa
"Tin juya kuka baro kauyen ko?
Kun koma ne?ko Kuna yolan haryanxu?
Ya lamarin ya kasance?
An daurawa Naufal yarinyar kuwa?
Allah dai yasa baa daura ba sbd wlh har cikin Raina auren a yanzu Bai kwanta mun ba,Kuma dai daura musu auren batareda suna son juna ba bashine maslahaba......
Katseta uncle Sulaiman yayi da cewa
"Eh aure batareda suna son juna ba bashine maslahaba Amma ai yasan batasonsa Baya Sonta din yaje zai haiqe musu 'ya,sai yanzu da zaayi musu aure yayi abinda yaga Dama da matar bisa ga Sunna shine rashin maslaha a gareki ko Aisha sbd son zuciya,
Yanzu duk wannan abin da yakeyi ke har kina iya ganin rashin maslaha a daura masa aure?
Kinfi shaawan yaje yayita lalata yayan mutane Yana zubarwa Wanda kuke karkashin alfarmarsa da mutunci,
To maslaha da rashin maslaha dai andaurawa yarinyar aure.....
Wani mummunan faduwa gaban mum Aisha yayi zufa na feso mata Dan kuwa qiyayyarta da auren Amatu ga Naufal dinta daga qasan zuciyarta ne,
Ace Danta guda Daya a duniya ya rasa macen da zata zama matarsa sai 'yar me dafa mata abinci tana ci.
Naufal dayake Jin duk zancen na uncle Sulaiman Jin yayi zuciyoyinsa ta cike da Wani farin ciki da sanyi Dan kuwa yanzu da ya zama mijin AmatulMaleek din ko mum zata raba auren kaman yanda tayi rantsuwa wlh kafin ya saketa Saiya kwana Yana dirzan sadakinsa da aka biya kafin ya saketan da safe shi son yake ma yaji yaushe Amatun zaa dawo da ita.
Mum dinsa kaman tasan tambayar datake ransa ta Bude Baki zufanta na qaruwa tace
"To yaushe Amatun zata dawo idan har an daura auren ai dole ta dawo ko?
Dawowanta Kam tana hanya tareda Wanda take mallakinsa ayanzu,ma'ana mijinta,
Idan ba Basu Riga sun iso ba to suna hanyar isowa,
Dan haka saiki fadawa danki ya tattara kayansa yabar gidan Dan yanzu ko kallan matar me gidan yayi da wata manufar aka qwaqule idanuwansa a banza wlh karma ki nememu Dan bamuda da me wannan sunanma.
Kashe wayarsa yayi tareda kashewama gaba Daya sbd karsu damesa da kira Suma uban kudin da ASH ya Basu suke rabawa kafin Suma su dauki hanya Dan sukam motarsu zasu ja su koma ba jirgi zasu hau ba.
Naufal da mum Aisha kuwa juna suka kalla batareda fahimtar me uncle Sulaiman din yake nufi ba,
Naufal kalaman Uncle sun mata kama da bashine aka daurawa Amatun ba,
Wani zufan baqin ciki ne ya tsiyayo masa batareda ya tabbatarda Hakan ne ba,
Mum Kuma duk da Bata fahimta ba itama kalaman sun mata kama da Bada Naufal aka dauraba Dan haka take taji Wani sanyi na gauraya zuciyarta da ruhinta.
##MAMUH#
#ROMANCE
#HOT LOVE
#MARRIAGE
#DESIRE
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
2k for vip each
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
28
Assalamu Alaikum
Hajiyata kinada labarin kayan Egypt da muke kawowa kuwa to in baki saniba matso kusa kiji,
AINAM DRINKS AND MORE mun kawo muku kaya na gani na fada na gayu wainda sai wance da wance ake gani dasu ba kano made bane kunsan a koda yaushe burinmu mu kawo muku unique abu.
Idan muka ce kayan Egypt muna nufin na Egypt din fa,
kayan manyan mata,manyan Yan mata,mata masu aji,matan dasukasan kayan alfarma,
Available ne ba jira zakiyi akawo ba muna bada sari muna aikawa koina,duk abinda kike bukata hajiyata ki latsoni kawai 08146766440
Ko baki siyaba yanzu kiyi saving number ta murika ganin status din juna sbd idan kina Gani zakisan namu ba irin nasu bane.
Nagode
************
Naufal Jin yayi zuciyarsa na daukan Wani zafi da takaici tareda baqin cikin idan har Wani aka aurawa Amatun ba shi ba bare yasan bazai wuce Barr Faisal uban naci da taurin Kai ba.
Mum Aisha ruwa ta ringa sha tana godewa Allah a Fili da zuciyarta Dan itama tasan bazai wuce Barr Faisal dinba tinda sun San Shima dole bazai iya zama baibi Amatun kauyen ba,.Dan haka itadai koma wanene su je su qarata Allah yasa auren bazai mutu ba sai mutuwa,
Allah yasa auren ya dauru Babu abinda zai tabasa sbd Amatun tayita zamanta acan Babu ranar dawowa rayuwar gidan sun huta
Shi kansa Naufal Daya qwallafa mata Rai tasan ranta yanzu zai samu Nutsuwan Bai ga Amatun ba bare ya Kuma janyo mata maganar da zata kaisu babbar halaka a hannun ASH.
Naufal miqewa yayi batareda yace komaiba zai bar palon mum Aisha ya kallesa da sauri tana cewa
"Ina zaka?
Kasan dai Tinda su Sulaiman sunbaro dole ASH Shima yabaro Kuma inda yake Yana hanyar dawowa gidan Nan ko?
Tinda Bada Kai aka daura ba Maza ka hada kayanka ka koma gidan zayyan kafin komai ya lafa sai na basa hakuri muga idan zaa samu sassaucin da kaima zaka iya zuwa Basa hakurin ya Sauko tukuna ka dawo.
Sai a lokacin Shima fargaban dawowan ASH din ya shigesa Dan haka cikin fargaba ya Kalli mum din yace
"Mum idan ASH ya sameni gidan Nan zai iya miqani inda sai kema kin manta kamanni na kafin a fito Miki Dani ki Ganni"
Miqewa tsaye mum din tayi tana cewa
"Muje kayi sauri ka hada kayanka ka fice sbd jirgi zai biyo kowane time zakaji ya iso."
Fitowa sukai da sauri zuwa dakin Naufal din Shida mum din suna rige rigen Saka kayansa a akwatinansa da duka ya dawo dasu harya Jere kayansa Yana jiran amaryarsa.
Cikin sauri da gaggawa suke hada kayan batareda tsarawa ba Dan haka kayan kusan duk a hargitse suka gama hadasu suka janyo zuwa mota tana sake maimaita cewa
"Wallahi Naufal ka nutsu kafin na cire hannuwana a lamarinka,
idan zaka koyi dangana da iya hadiye kwadayika akan mata kafin mu samu sassaucin fushin ASH Wanda ba magana zaiyiba Amma hukuncinsa abin tsoro ne,
dan kaje ka sake debo Wani abin maganar da zai dawo kunnen ASH wlh fitarda hannuna zanyi tinda Kai bakasan ana koshi da gundura da komai na duniya ba"
Harabar gidan suke kokarin Isa aka Bude makeken gate din Mansion din motocin ASH suka shiga a Jere sukai parking.
Maamah da Husnah ne suka fara fitowa kafin Abdul Daya fito ya nufi bayan motacin Yana fidda Yan kayan dasuka taho dasu Dan kusan duk kayansu sun barosu a kauyen.
AmatulMaleek ce ta fito karshe kanta Bai juya koina ba sbd Bata iya kallan kowa itama hanyar sashensu take kokarin nufa Kai tsaye saiga mum Aisha da Naufal sun fito cikin sauri.
Cak kowannensu ya tsaya cikeda tsoro da firgici,
Husnah kuwa Dad din nata ta zubawa idanuwanta ko kyaftawa Batayi,
A Koda yaushe Dad din ta komai nasa daban ne,
Tin daga kan iyayen mutane data Saba gani,masu kudi da masu kudin kudi sosai,harma samari da matasan da duka take Gani Babu kaman Dad dinta,
Dad dinta tamkar tauraro ne Gani daga nesa ga mata harma da mazan,
Dad dinta class/ajinsa dinsa daban ne,
Kwarjinsa da haibansa na musamman ne,
Kyansa da kyan jikinsa abin kallo ne
Mummy dinta ce kawai macen rayuwarsa,
Ita kadai yake kalla amatsayin macen data Kai,
Ita kadai ce a zuciyarsa
Tayaya Rana tsaka AmatulMaleek zata zama yarinyar da mutane zasu kira matar ASH TALBA bayan mahaifiyarta ce kawai me wannan sunan?
Tayaya AmatulMaleek zata samu girmamawa da mutuntawar da mum dinta ce kawai ta cancanta?
Tayaya AmatulMaleek ta samu mijin da ita tasan duk Wanda zata aura bazai Kaisa ba,
Faisal takeso a rayuwarta Kuma shi takeson aura to Amma Kuma Faisal Tako Ina be kama hanyar Dad dinta ba,meyesa AmatulMaleek zata fita ta wanna bangaren bayan itace a Baya take cire kayan sawarta tana Bata,
Jin tayi gaba Daya zuciyarta ta tsani wanna auren itama,
Sam Bata aminta dashi ba,
Kaman yanda Taga maamah Bata aminta ba Kuma batada niyar aminta dashi har abada yasata Jin zata tsaya a tareda Maamah bazasu taba aminta da wannan auren ba da Babu komai acikinsa bayan rashin kamata.
Hawaye taji suna ciko idanuwanta ta hadiye Wanda maamah ta lura da Hakan takuma San hawayen Menene tinda itama ASH TALBA din tayiwa kallo daya ta sauke idanuwanta sbd Jin abu biyu na danne kirjinta,
Na farko qin auren,.na biyu mijin AmatulMaleek ne tinda an daura kafin a warware batajin zata iya ko kallansa yanda ya kamata yanzu.
ASH da Babu abinda yake ransa gameda auren ko wainda ke tinanin auren Yana isowa aka bude masa mota ya shige aka rufe
take aka tada motocin suka nufi gate da aka wangare musu suka fice tareda Hawa titi sai airport.
Ko isarsu airport dayake Babu Wani Bata time Akai abinda zaayi suka shige jirgi.
*********
Mum Aishi da Naufal da Shima tini ya dawo bayan tashin hankali Babu abinda suke cikinsa,
Tsoro da fargaban Kiran ASH takeyi taji ko andaurawa Naufal din aure da Amatun ne,
Hakama su Uncles din Naufal din Babu Wanda Bata kira numbernsa ba Bata shiga.
Shi kansa Naufal din yayita kiransu Amma Bata zuwa gashi shi harga Allah so yake yaji ance ai andaura masa Amatun shikenan ta zama tasa da hujja zaiyi zaman aure da ita Amma Bai bari mum tasan abinda yake ransa ba Dan haka ya bayyanarda damuwarsa ta qin son auren sosai.
Har dare yayi Babu bayanin komai haka suka kwana Babu kowanne zance Saida safe suna tashi Naufal ne yaci gaba da sake Kiransu cikin saa numbern Uncle Sulaiman dinsa ta shiga.
Ringing takeyi harta katse baa daga ba ya sake Saka Kiran harya Yanke baa dagaba.
Mum ce ta sake Saka Kiran da tata wayar Kiran farko ya dauka ransa a bace Dan Daman fushi sukeyi da Naufal.
Yana dauka mum Aisha daqyar ta iya tsayawa suka gaisa ta musu ya hanya tana dorawa da cewa
"Tin juya kuka baro kauyen ko?
Kun koma ne?ko Kuna yolan haryanxu?
Ya lamarin ya kasance?
An daurawa Naufal yarinyar kuwa?
Allah dai yasa baa daura ba sbd wlh har cikin Raina auren a yanzu Bai kwanta mun ba,Kuma dai daura musu auren batareda suna son juna ba bashine maslahaba......
Katseta uncle Sulaiman yayi da cewa
"Eh aure batareda suna son juna ba bashine maslahaba Amma ai yasan batasonsa Baya Sonta din yaje zai haiqe musu 'ya,sai yanzu da zaayi musu aure yayi abinda yaga Dama da matar bisa ga Sunna shine rashin maslaha a gareki ko Aisha sbd son zuciya,
Yanzu duk wannan abin da yakeyi ke har kina iya ganin rashin maslaha a daura masa aure?
Kinfi shaawan yaje yayita lalata yayan mutane Yana zubarwa Wanda kuke karkashin alfarmarsa da mutunci,
To maslaha da rashin maslaha dai andaurawa yarinyar aure.....
Wani mummunan faduwa gaban mum Aisha yayi zufa na feso mata Dan kuwa qiyayyarta da auren Amatu ga Naufal dinta daga qasan zuciyarta ne,
Ace Danta guda Daya a duniya ya rasa macen da zata zama matarsa sai 'yar me dafa mata abinci tana ci.
Naufal dayake Jin duk zancen na uncle Sulaiman Jin yayi zuciyoyinsa ta cike da Wani farin ciki da sanyi Dan kuwa yanzu da ya zama mijin AmatulMaleek din ko mum zata raba auren kaman yanda tayi rantsuwa wlh kafin ya saketa Saiya kwana Yana dirzan sadakinsa da aka biya kafin ya saketan da safe shi son yake ma yaji yaushe Amatun zaa dawo da ita.
Mum dinsa kaman tasan tambayar datake ransa ta Bude Baki zufanta na qaruwa tace
"To yaushe Amatun zata dawo idan har an daura auren ai dole ta dawo ko?
Dawowanta Kam tana hanya tareda Wanda take mallakinsa ayanzu,ma'ana mijinta,
Idan ba Basu Riga sun iso ba to suna hanyar isowa,
Dan haka saiki fadawa danki ya tattara kayansa yabar gidan Dan yanzu ko kallan matar me gidan yayi da wata manufar aka qwaqule idanuwansa a banza wlh karma ki nememu Dan bamuda da me wannan sunanma.
Kashe wayarsa yayi tareda kashewama gaba Daya sbd karsu damesa da kira Suma uban kudin da ASH ya Basu suke rabawa kafin Suma su dauki hanya Dan sukam motarsu zasu ja su koma ba jirgi zasu hau ba.
Naufal da mum Aisha kuwa juna suka kalla batareda fahimtar me uncle Sulaiman din yake nufi ba,
Naufal kalaman Uncle sun mata kama da bashine aka daurawa Amatun ba,
Wani zufan baqin ciki ne ya tsiyayo masa batareda ya tabbatarda Hakan ne ba,
Mum Kuma duk da Bata fahimta ba itama kalaman sun mata kama da Bada Naufal aka dauraba Dan haka take taji Wani sanyi na gauraya zuciyarta da ruhinta.
##MAMUH#
#ROMANCE
#HOT LOVE
#MARRIAGE
#DESIRE
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
2k for vip each
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
28
Assalamu Alaikum
Hajiyata kinada labarin kayan Egypt da muke kawowa kuwa to in baki saniba matso kusa kiji,
AINAM DRINKS AND MORE mun kawo muku kaya na gani na fada na gayu wainda sai wance da wance ake gani dasu ba kano made bane kunsan a koda yaushe burinmu mu kawo muku unique abu.
Idan muka ce kayan Egypt muna nufin na Egypt din fa,
kayan manyan mata,manyan Yan mata,mata masu aji,matan dasukasan kayan alfarma,
Available ne ba jira zakiyi akawo ba muna bada sari muna aikawa koina,duk abinda kike bukata hajiyata ki latsoni kawai 08146766440
Ko baki siyaba yanzu kiyi saving number ta murika ganin status din juna sbd idan kina Gani zakisan namu ba irin nasu bane.
Nagode
************
Naufal Jin yayi zuciyarsa na daukan Wani zafi da takaici tareda baqin cikin idan har Wani aka aurawa Amatun ba shi ba bare yasan bazai wuce Barr Faisal uban naci da taurin Kai ba.
Mum Aisha ruwa ta ringa sha tana godewa Allah a Fili da zuciyarta Dan itama tasan bazai wuce Barr Faisal dinba tinda sun San Shima dole bazai iya zama baibi Amatun kauyen ba,.Dan haka itadai koma wanene su je su qarata Allah yasa auren bazai mutu ba sai mutuwa,
Allah yasa auren ya dauru Babu abinda zai tabasa sbd Amatun tayita zamanta acan Babu ranar dawowa rayuwar gidan sun huta
Shi kansa Naufal Daya qwallafa mata Rai tasan ranta yanzu zai samu Nutsuwan Bai ga Amatun ba bare ya Kuma janyo mata maganar da zata kaisu babbar halaka a hannun ASH.
Naufal miqewa yayi batareda yace komaiba zai bar palon mum Aisha ya kallesa da sauri tana cewa
"Ina zaka?
Kasan dai Tinda su Sulaiman sunbaro dole ASH Shima yabaro Kuma inda yake Yana hanyar dawowa gidan Nan ko?
Tinda Bada Kai aka daura ba Maza ka hada kayanka ka koma gidan zayyan kafin komai ya lafa sai na basa hakuri muga idan zaa samu sassaucin da kaima zaka iya zuwa Basa hakurin ya Sauko tukuna ka dawo.
Sai a lokacin Shima fargaban dawowan ASH din ya shigesa Dan haka cikin fargaba ya Kalli mum din yace
"Mum idan ASH ya sameni gidan Nan zai iya miqani inda sai kema kin manta kamanni na kafin a fito Miki Dani ki Ganni"
Miqewa tsaye mum din tayi tana cewa
"Muje kayi sauri ka hada kayanka ka fice sbd jirgi zai biyo kowane time zakaji ya iso."
Fitowa sukai da sauri zuwa dakin Naufal din Shida mum din suna rige rigen Saka kayansa a akwatinansa da duka ya dawo dasu harya Jere kayansa Yana jiran amaryarsa.
Cikin sauri da gaggawa suke hada kayan batareda tsarawa ba Dan haka kayan kusan duk a hargitse suka gama hadasu suka janyo zuwa mota tana sake maimaita cewa
"Wallahi Naufal ka nutsu kafin na cire hannuwana a lamarinka,
idan zaka koyi dangana da iya hadiye kwadayika akan mata kafin mu samu sassaucin fushin ASH Wanda ba magana zaiyiba Amma hukuncinsa abin tsoro ne,
dan kaje ka sake debo Wani abin maganar da zai dawo kunnen ASH wlh fitarda hannuna zanyi tinda Kai bakasan ana koshi da gundura da komai na duniya ba"
Harabar gidan suke kokarin Isa aka Bude makeken gate din Mansion din motocin ASH suka shiga a Jere sukai parking.
Maamah da Husnah ne suka fara fitowa kafin Abdul Daya fito ya nufi bayan motacin Yana fidda Yan kayan dasuka taho dasu Dan kusan duk kayansu sun barosu a kauyen.
AmatulMaleek ce ta fito karshe kanta Bai juya koina ba sbd Bata iya kallan kowa itama hanyar sashensu take kokarin nufa Kai tsaye saiga mum Aisha da Naufal sun fito cikin sauri.
Cak kowannensu ya tsaya cikeda tsoro da firgici,