Sashe 91
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qarasowa anty Farha tayi tana rarrashinta tareda Bata hakuri akan ASH din ta sauko Hakan tinda yace ayi hakurin.
Shiru kawai Amatun tayi sbd haryanxu bataji zuciyarta ta sassauto akansa ba.
Hakanan anty Farha tayi rarrashinta da ban hakurin ta fito ta wuce dakinta
Ita Kuma kwantawa tayi duk da baccinta ya qaurace tin dazun.
Washe gari da zazzabi Amatun ta tashi sbd kukan datai da daddaren dakuma rashin samun baccin Daren Dan haka ko data tashi sai ciwon Kai yazo kafin daga baya zazzabin.
Dr beeba anty Farha ta kira sai gashi Dr beeba din Tai kira Mr Jameel ta sanar masa sbd ASH ya Bada umarnin komai Daya danganci Amatu da cikinsa ya ringa sanin komai koma Menene.
Ganin ba shine ya kirata akan taxo Amatun ba lafiya ba yasa ta kira ta sanar kafin ta tafi din.
Mr Jameel na Jin Hakan ya taho mansion din Dan dama Yana Shirin tafiya can dinne sbd su kawu dasu mum Aisha da zasu wuce Yola.
Yana isowa kusan komai na tafiyansu ya kammala su kawu har sun fito mum Aisha da maamah ma kusan duk sun fito lafiyayyar motar mansion dince zata kaisu Yola.
Mum Aisha jiran kawai takeyi su Isa yolan subar Nan ko kallanta kawu ashiru yayi saita Saka Yan Sanda sun makantar dashi Dan kudinsa na sadaki harda qari Mai yawa zata basa ya saki auren ya qara gaba.
Maamah kuwa abinda ta sani shine zata koma gida ne ta zauna Amma ba Wani zaman auren da zatai da kawu bello sbd tasan ko gurin Sakata baidashi.
Husnah tayi kuka sosai na tafiyan maamah din hankalinta ya tashi ta yanda zata zauna ita Daya a gidan yanzu ba kowa.
Yanda ta daga hankalinta ne Haydar yace su shirya gaba Daya su rakasu maamah din Yola su biyo jirgi gobe su dawo.
Dayake Daman da Abdul zaa tafi tin farko sai tafiyar ta qara yawa Jin su Haydar dinma zasu tafi.
Mr Jameel ya sanar da ASH Dr beeba ta sanar da Amatu ba lafiya Dan haka bayan sun fito yayi sallama da su tareda sallaman su kawu da abinda ya wuce tinaninsu suka ringa Godia hakama su mum Aisha da maamah sanyi jikinsu yayi da sabbin motocin Daya Basu kowaccensu daddaya bayan yasan a kauye zasu zauna Ina gurin bin mota ma bare Janta.
Har lokacin Husnah a tsorace take da Dad din nata ta kasa zuwa inda yake duk da ta zama matar Abdul idan ba ganin tayi su uzaifa sun bar gidan ba hankalinta baa kwance yake ba.
Shine ya fara ficewa mansion din tareda Mr Jameel dayake jansa zuwa gidan Farha.
Shiru sukai Mr Jameel na drivern yanason ya tambaya Yaya ake rarrashin mace ta sauko daga fushi a gurin Mr Jameel Amma Kuma dai ya fuske ya kame batareda ya tambayar ba zai sake gwada sa'arsa yau yagani idan little Abeedan zata sauko.
Suna Isa Dr beeba ta riga ta Isa tana gidan Dan haka anty Farha ce da kanta ta fito tayiwa ASH din jagora bayan ta gaidasa cikin girmamawa batareda ta Kalli ko inda Mr Jameel yake ba tareda su.
Suna shiga palon Dr beeba na fitowa daga dakin tareda gaida ASH tayi masa bayanin ba Wani matsala bane kawai rashin hutun bacci ne da yar damuwa wadda ya kamata ace ta cire daga ranta koma ta Menene.
Shiru yayi tareda yiwa Dr beeba din godiya a taqaice kafin ya Kalli dakin anty Farha tayi saurin yi masa ison Isa dakin duba Amatun sbd bazata Wani iya fitowa ba.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
80
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
Karima Daman tana kitchen a rufe tana aikinta tinda ASH din ya shigo gidan,
Anty Farha kuwa Dr beeba ta juya rakiya Shima Mr Jameel din bayansu ya bi Yana Dan sake yiwa Dr beeba Godia.
Acan mansion kuwa su kawu sun Yanke shawarar akaisu su biya su duba Amatu kafin wucewansu hakama maamah dole zatai magana da Amatun kafin wucewarta Dan haka bayan motocin sun fito Kai tsaye hanyar gidan Farha suka kamo.
ASH a natse ya Bude dakin ya shiga duk zuciyarsa ba dadi da zancen Dr beeba na fadin damuwa ne yake damun Abeedan.
Tura kofar dakin yayi bayan shigowansa idanuwansa akanta tana zaune tsakiyan gadonta sanye da Riga da wandon jeans Daya lafe jikinta sai rigar Ralph Lauren fara data Dan kwanta jikinta duk da freesize ce Rigan.
Kyakkyawar fuskarta ya zubawa idanuwansa datake jinsu a kanta Amma Bata dagoba ta kallesa kafin ya Maida kallansa kan cikinta ya Tako a natse ya zauna ahankali gefen gadon tareda janyota baice komaiba Saida ya shiga da ita gefen jikinsa ya rungume ya saki ajiyan zuciya kusan guda hudu a Jere kafin ya Bude Baki yace
"Good morning LA"
A natsenta ta amsa masa itama da ce masa..."Good morning"
Hannunta ya kama ahankali yakai bakinsa yayi kissing kadan kafin yace
"Yaya jikinki?
Did you eat your breakfast?" Yaqarasa fada Yana kallan abincin da aka aje mata Jere a trey kan bedside.
Gyada masa Kai tayi ahankali tana Dan Bude Baki tace
"Naji sauki"
Hannunsa ya Kai ya Dan dago fuskanta Yana kallan doguwar hancinta zuwa idanuwanta da suka nuna alaman kuka tai sosai sbd idanuwan sun Dan kumbura hancin Kuma yayi ja.
Tafin hannunsa ya Saka ahankali ya shafi idanuwan nata Yana Jin baisan Yaya zaiyi ya Sakata Bude masa zuciyarta ya wanke duka damuwa da bacin ran Daya Sakata a ciki ba.
"Meyasa kike damuwa bayan kinsan yanayinki Baya buqatan duk Wani damuwa?"" Yafada kalmomin cikin muryar Dake bayyanarda damuwansa akan yanayin nata.
Hawayen da batasan da su bane suka ciko idanuwanta kafin su sauko ya Ciro handkerchief ya taresu Yana kallanta da tsananin kulawa da damuwa yace
"Zaki hukunta ASH ne ta Hakan?
Wannan yayi tsauri sbd kukan naki Yana sakaki ciwo ne"
Fasa masa kuka kawai tayi take ya qarasa rikicewa cikin zuciyarsa Yana rasa abin yi sai kawai ya rungumeta Yana maimaita kalman sorry a sauti me bayyanarda damuwansa da halinda take ciki.
Kukan taci gaba da yi Yana sake shigar da ita jikinsa Yana rarrashinta kaman zai maidata cikinsa.
Ganin bazata Daina kukan ba Kuma kukan yankan zuciyarsa yakeyi Dan haka ya dagota Ya zaunar a qafafunsa yana share mata hawayen Yana sake Saka mata magana da sautin da ita kadaice take jinsa sbd qasan maqoshinsa da maganar ke fitowa.
Daqyar ya samu tayi shiru ya goge mata fuska ya kamata sukaje har ciki toilet din dakin ya rakata ta wanko fuskanta suka fito Yana riqe da hannunta duk bayajin dadin ransa.
Zaunawa suka sake yi yana kallanta Yana Dan sarqe hannunsa Daya da nata Yana sake rarrashinta.
Dago jajayen idanuwanta tayi ta Dan kallesa ya Bude Baki zaiyi magana Akai knocking kofar dakin anty Farha ce ta sanar dasu su maamah sunzo ganin Amatun.
Shiru yayi Yana kallan Amatun Dan ganin yanayinta idan Hakan yayi mata dadi kokuwa,
Ita Kuwa gabanta faduwa ya Dan yi tareda Jin tana Dan shiga fargaban haduwa da maamah sbd cikinta da rikicin da Akai akansa dakuma samun ASH din da sukai a gidan.
Kallansa tayi Taga Babu Wani yanayi na rashin Jin dadin samunsa da Akai Kokuma damuwan zuwan nasu da kunyar su gansa duk Babu ko Daya a tareda shi hasalima shi itan yakeson sanin idan zata iya fitan.
Numfashi ta sauke ahankali tareda saddaqarwa da komai sbd tinda cikinta ya bayyana ga duniya batada mafita ko zabi bare tinanin gardamawa ko boye waye uban cikin,
Ko maamah dai batada yanda zatai ta ci gaba da boye mata ko guje mata akan duk hukuncin da zatai akan cikin sbd kaddara ta riga fata.
Tashi tayi daga qafafunsa datake Kai a zaune tareda nufan dagowan hijab dinta ta dauka,
shine ya Saka mata hijabin da kansa Yana kallanta cikin kulawa ya furta
"Zaki iya fitan??
Gyada masa Kai tayi a hankali tana daidaita kanta ta nufi kofar dakin ta fito Yana gefenta suka nufo palon gidan Wanda kusan dukkaninsu kawun dasu maamah da kowa na palon.
Anty Farha ce ta fara ganin tahowar tasu ta juya da sauri ta kalli maamah da mum Aisha harma da Husnah da Haydar kafin ta dawo da kallanta kan ASH din sbd Bata dauka zai iya biyo Amatun su fito tare ba asan Yana gidan duk da motarsa Dake harabar gidan dasu Haydar zasu gane Amma ai ganin Mr Jameel zaisa su dauka shine yazo da motar ba ASH din ba.
Husnah,mum Aisha da maamah a tare suke kallan ASH din mamakin ganinsa da inda ya fito Yana Saka jikinsu gabaki daya sanyi,. Mum Aisha hawayenta kasa riquwa sukai suka fara gangarowa tana sharewa jiki ba qwari.
Husnah ma nata idanuwan cikowa sukai da hawayen sedai tana shanyewa batareda ta bari sun saukoba Wani ya Gani musamman Dad din nata.
Maamah qasa tayi da kanta itama nata idanuwan kaman zasu ciko da hawayen ta danne,
Haydar kuwa kallo daya yayiwa Amatun ya sauke kansa ganinta tareda Dad dinsa.
Abdulhameed Husnah da maamah yake kalla Yana fatan sun Dena Jin abinda suke ji abaya.
Su kawu Dake gefe rakube kuwa jajayen hakoransu suka ringa washewa suna Jin zamzam da ganin ASH guda Yana bin 'yarsu.
Zaunawa yayi dukkaninsu kowa na sake gaidasa bai Wani tsayaba ya tashi suka bar gidan da Mr Jameel da shidai har lokacin Bai ganewa komaiba.
Shiru kawai Amatun tayi sbd haryanxu bataji zuciyarta ta sassauto akansa ba.
Hakanan anty Farha tayi rarrashinta da ban hakurin ta fito ta wuce dakinta
Ita Kuma kwantawa tayi duk da baccinta ya qaurace tin dazun.
Washe gari da zazzabi Amatun ta tashi sbd kukan datai da daddaren dakuma rashin samun baccin Daren Dan haka ko data tashi sai ciwon Kai yazo kafin daga baya zazzabin.
Dr beeba anty Farha ta kira sai gashi Dr beeba din Tai kira Mr Jameel ta sanar masa sbd ASH ya Bada umarnin komai Daya danganci Amatu da cikinsa ya ringa sanin komai koma Menene.
Ganin ba shine ya kirata akan taxo Amatun ba lafiya ba yasa ta kira ta sanar kafin ta tafi din.
Mr Jameel na Jin Hakan ya taho mansion din Dan dama Yana Shirin tafiya can dinne sbd su kawu dasu mum Aisha da zasu wuce Yola.
Yana isowa kusan komai na tafiyansu ya kammala su kawu har sun fito mum Aisha da maamah ma kusan duk sun fito lafiyayyar motar mansion dince zata kaisu Yola.
Mum Aisha jiran kawai takeyi su Isa yolan subar Nan ko kallanta kawu ashiru yayi saita Saka Yan Sanda sun makantar dashi Dan kudinsa na sadaki harda qari Mai yawa zata basa ya saki auren ya qara gaba.
Maamah kuwa abinda ta sani shine zata koma gida ne ta zauna Amma ba Wani zaman auren da zatai da kawu bello sbd tasan ko gurin Sakata baidashi.
Husnah tayi kuka sosai na tafiyan maamah din hankalinta ya tashi ta yanda zata zauna ita Daya a gidan yanzu ba kowa.
Yanda ta daga hankalinta ne Haydar yace su shirya gaba Daya su rakasu maamah din Yola su biyo jirgi gobe su dawo.
Dayake Daman da Abdul zaa tafi tin farko sai tafiyar ta qara yawa Jin su Haydar dinma zasu tafi.
Mr Jameel ya sanar da ASH Dr beeba ta sanar da Amatu ba lafiya Dan haka bayan sun fito yayi sallama da su tareda sallaman su kawu da abinda ya wuce tinaninsu suka ringa Godia hakama su mum Aisha da maamah sanyi jikinsu yayi da sabbin motocin Daya Basu kowaccensu daddaya bayan yasan a kauye zasu zauna Ina gurin bin mota ma bare Janta.
Har lokacin Husnah a tsorace take da Dad din nata ta kasa zuwa inda yake duk da ta zama matar Abdul idan ba ganin tayi su uzaifa sun bar gidan ba hankalinta baa kwance yake ba.
Shine ya fara ficewa mansion din tareda Mr Jameel dayake jansa zuwa gidan Farha.
Shiru sukai Mr Jameel na drivern yanason ya tambaya Yaya ake rarrashin mace ta sauko daga fushi a gurin Mr Jameel Amma Kuma dai ya fuske ya kame batareda ya tambayar ba zai sake gwada sa'arsa yau yagani idan little Abeedan zata sauko.
Suna Isa Dr beeba ta riga ta Isa tana gidan Dan haka anty Farha ce da kanta ta fito tayiwa ASH din jagora bayan ta gaidasa cikin girmamawa batareda ta Kalli ko inda Mr Jameel yake ba tareda su.
Suna shiga palon Dr beeba na fitowa daga dakin tareda gaida ASH tayi masa bayanin ba Wani matsala bane kawai rashin hutun bacci ne da yar damuwa wadda ya kamata ace ta cire daga ranta koma ta Menene.
Shiru yayi tareda yiwa Dr beeba din godiya a taqaice kafin ya Kalli dakin anty Farha tayi saurin yi masa ison Isa dakin duba Amatun sbd bazata Wani iya fitowa ba.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
80
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
Karima Daman tana kitchen a rufe tana aikinta tinda ASH din ya shigo gidan,
Anty Farha kuwa Dr beeba ta juya rakiya Shima Mr Jameel din bayansu ya bi Yana Dan sake yiwa Dr beeba Godia.
Acan mansion kuwa su kawu sun Yanke shawarar akaisu su biya su duba Amatu kafin wucewansu hakama maamah dole zatai magana da Amatun kafin wucewarta Dan haka bayan motocin sun fito Kai tsaye hanyar gidan Farha suka kamo.
ASH a natse ya Bude dakin ya shiga duk zuciyarsa ba dadi da zancen Dr beeba na fadin damuwa ne yake damun Abeedan.
Tura kofar dakin yayi bayan shigowansa idanuwansa akanta tana zaune tsakiyan gadonta sanye da Riga da wandon jeans Daya lafe jikinta sai rigar Ralph Lauren fara data Dan kwanta jikinta duk da freesize ce Rigan.
Kyakkyawar fuskarta ya zubawa idanuwansa datake jinsu a kanta Amma Bata dagoba ta kallesa kafin ya Maida kallansa kan cikinta ya Tako a natse ya zauna ahankali gefen gadon tareda janyota baice komaiba Saida ya shiga da ita gefen jikinsa ya rungume ya saki ajiyan zuciya kusan guda hudu a Jere kafin ya Bude Baki yace
"Good morning LA"
A natsenta ta amsa masa itama da ce masa..."Good morning"
Hannunta ya kama ahankali yakai bakinsa yayi kissing kadan kafin yace
"Yaya jikinki?
Did you eat your breakfast?" Yaqarasa fada Yana kallan abincin da aka aje mata Jere a trey kan bedside.
Gyada masa Kai tayi ahankali tana Dan Bude Baki tace
"Naji sauki"
Hannunsa ya Kai ya Dan dago fuskanta Yana kallan doguwar hancinta zuwa idanuwanta da suka nuna alaman kuka tai sosai sbd idanuwan sun Dan kumbura hancin Kuma yayi ja.
Tafin hannunsa ya Saka ahankali ya shafi idanuwan nata Yana Jin baisan Yaya zaiyi ya Sakata Bude masa zuciyarta ya wanke duka damuwa da bacin ran Daya Sakata a ciki ba.
"Meyasa kike damuwa bayan kinsan yanayinki Baya buqatan duk Wani damuwa?"" Yafada kalmomin cikin muryar Dake bayyanarda damuwansa akan yanayin nata.
Hawayen da batasan da su bane suka ciko idanuwanta kafin su sauko ya Ciro handkerchief ya taresu Yana kallanta da tsananin kulawa da damuwa yace
"Zaki hukunta ASH ne ta Hakan?
Wannan yayi tsauri sbd kukan naki Yana sakaki ciwo ne"
Fasa masa kuka kawai tayi take ya qarasa rikicewa cikin zuciyarsa Yana rasa abin yi sai kawai ya rungumeta Yana maimaita kalman sorry a sauti me bayyanarda damuwansa da halinda take ciki.
Kukan taci gaba da yi Yana sake shigar da ita jikinsa Yana rarrashinta kaman zai maidata cikinsa.
Ganin bazata Daina kukan ba Kuma kukan yankan zuciyarsa yakeyi Dan haka ya dagota Ya zaunar a qafafunsa yana share mata hawayen Yana sake Saka mata magana da sautin da ita kadaice take jinsa sbd qasan maqoshinsa da maganar ke fitowa.
Daqyar ya samu tayi shiru ya goge mata fuska ya kamata sukaje har ciki toilet din dakin ya rakata ta wanko fuskanta suka fito Yana riqe da hannunta duk bayajin dadin ransa.
Zaunawa suka sake yi yana kallanta Yana Dan sarqe hannunsa Daya da nata Yana sake rarrashinta.
Dago jajayen idanuwanta tayi ta Dan kallesa ya Bude Baki zaiyi magana Akai knocking kofar dakin anty Farha ce ta sanar dasu su maamah sunzo ganin Amatun.
Shiru yayi Yana kallan Amatun Dan ganin yanayinta idan Hakan yayi mata dadi kokuwa,
Ita Kuwa gabanta faduwa ya Dan yi tareda Jin tana Dan shiga fargaban haduwa da maamah sbd cikinta da rikicin da Akai akansa dakuma samun ASH din da sukai a gidan.
Kallansa tayi Taga Babu Wani yanayi na rashin Jin dadin samunsa da Akai Kokuma damuwan zuwan nasu da kunyar su gansa duk Babu ko Daya a tareda shi hasalima shi itan yakeson sanin idan zata iya fitan.
Numfashi ta sauke ahankali tareda saddaqarwa da komai sbd tinda cikinta ya bayyana ga duniya batada mafita ko zabi bare tinanin gardamawa ko boye waye uban cikin,
Ko maamah dai batada yanda zatai ta ci gaba da boye mata ko guje mata akan duk hukuncin da zatai akan cikin sbd kaddara ta riga fata.
Tashi tayi daga qafafunsa datake Kai a zaune tareda nufan dagowan hijab dinta ta dauka,
shine ya Saka mata hijabin da kansa Yana kallanta cikin kulawa ya furta
"Zaki iya fitan??
Gyada masa Kai tayi a hankali tana daidaita kanta ta nufi kofar dakin ta fito Yana gefenta suka nufo palon gidan Wanda kusan dukkaninsu kawun dasu maamah da kowa na palon.
Anty Farha ce ta fara ganin tahowar tasu ta juya da sauri ta kalli maamah da mum Aisha harma da Husnah da Haydar kafin ta dawo da kallanta kan ASH din sbd Bata dauka zai iya biyo Amatun su fito tare ba asan Yana gidan duk da motarsa Dake harabar gidan dasu Haydar zasu gane Amma ai ganin Mr Jameel zaisa su dauka shine yazo da motar ba ASH din ba.
Husnah,mum Aisha da maamah a tare suke kallan ASH din mamakin ganinsa da inda ya fito Yana Saka jikinsu gabaki daya sanyi,. Mum Aisha hawayenta kasa riquwa sukai suka fara gangarowa tana sharewa jiki ba qwari.
Husnah ma nata idanuwan cikowa sukai da hawayen sedai tana shanyewa batareda ta bari sun saukoba Wani ya Gani musamman Dad din nata.
Maamah qasa tayi da kanta itama nata idanuwan kaman zasu ciko da hawayen ta danne,
Haydar kuwa kallo daya yayiwa Amatun ya sauke kansa ganinta tareda Dad dinsa.
Abdulhameed Husnah da maamah yake kalla Yana fatan sun Dena Jin abinda suke ji abaya.
Su kawu Dake gefe rakube kuwa jajayen hakoransu suka ringa washewa suna Jin zamzam da ganin ASH guda Yana bin 'yarsu.
Zaunawa yayi dukkaninsu kowa na sake gaidasa bai Wani tsayaba ya tashi suka bar gidan da Mr Jameel da shidai har lokacin Bai ganewa komaiba.