Sashe 18
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Naufal driver yasa ya fita dashi a Daya daga cikin manyan motacin gidan Dake haraba,
Kai tsaye layuka ya Siya manya masu numbers me kyau kafin suka wuce Kai tsaye gidan dayake buqatan zuwa na Amininsa zayyan acan driver ya ajesa ya wuce.
Dayake suna tareda da zayyan din acan Spain kawai dai zayyan din ya rigasa dawowa Dan haka Yana shiga suka cafke Babu Bata lokaci yasa zayyan ya samo masa lafiyayyar mace anan gidan ya wuni Yana hutawarsa tareda sauke nauyin dayake Jin tin kwanaki Yana cikinsa Dan tinda mum dinsa ta tafi gidansa ya rage Neman mata sosai sbd fadanta da zamanta a gidansa shiyasama kafin su dawo yafi sati biyu rabonsa da mace Dan haka a tsananin matse yake.
Ba qaramin dadi yaji ba a wuninsa gidan zayyan Dan haka sai dare ya koma gida Kuma Yana komawa shigewa yayi kawai Dan Baya buqatan komai bayan bacci yanzu.
Washe gari Bai fita ba sai Rana ya dauki mota da kansa ya fita Kai tsaye Wani guri suka nufa da zayyan Wanda ya kusan kashesa da dadi sbd mata ne masu aji manyan mata 'yayan masu kudi wasu Kuma manyan Yara Dan haka kusan budurwa hudu yayi lokaci Daya Kuma a ranar ya same yanda yakeso sosai ya huta qarshe a gidan zayyan suka kwana Wanda Shima ba anan yake zauneba gidan iyayensa yake zama wannan gidan hutawa ne kawai.
Washe gari tareda mum dinsa yayi breakfast batareda tasan baa gida ya kwana ba Dan kuwa sosai ya iya takunsa.
Ahankali ya goge sosai da Yan matan dayayi sabbi harya fara gajiya dasu yafara sauyawa Dan dama Babu Wanda maganar so take acikinsu kawai Jin dadine sai hutawa.
Ta bangare daya Kuma kwata kwata ya Dena kwana gidan Kuma Babu Wanda ya sani bayan securities da Babu abinda zasuce,
Acan Spain idan kanada budurwa baka iya kula wata macen sai ranarda kukai break up Amma anan yanzu mata kusan Shida ne dashi lokaci Daya Kuma Babu wacce Baya biyan buqatansa da ita duk da Basu saniba Amma dai sun San bazai iya zama a guri Daya ba.
Idan akace Naufal Neman mata yake kaman an ragewa lamarinsa girma ne Dan kuwa tamkar bunsuru haka yake da mata,
Sam baitaba gajiya da Neman mata ba,Baya iya kwana Bada mace ba,Baya iya wuni Bai Hadu da mace ba Sam Kwata kwata dai bazai iya rayuwa batareda yana samun mace ba.
Dawowansa Nigeria Babu abinda ta qara masa sai lalacewa da tabarbarewa sbd a yanzu Kam matan ma wasu sune suke nemansa sbd kwadayi da son abin duniya tinda kallan babban 'dan the grt ASH TALBA ake masa Wanda a yanxu yake matsayin Dan takarar governor na jaharsu duk da ASH din Sam Baya shaawan siyasan shiyasa ma yaqi komawa state din yayi zamansa Abuja Dan Baya buqata manya ne suke son tsayar dashi.
Duk Nisa da lamarin Naufal yayi mum Aisha Bata ganeba sosai Dan haka taci gaba da cusashi agurin ASH musamman yanzu da lamura suka dauki zafi a harkar siyasar sosai gidansu ya koma Saida aka qara masa securities da jamian tsaro sbd komai yanata sake tabbata.
Suna sosai Naufal Talba yayi sbd rayuwar Dayake zubawa da Yan mata yayan manya da yanda yake sakewa Yan mata kudi kaman baisan zafinsu ba.
Abokansa biyu ne zayyan Mande da Fahad Sadam Kuma Suma dukansu yayan manyan ne da bayan su kashe kudi basusan wahalarsu ba sai mata da su kadai abinda suke buqata.
AmatulMaleek kuwa lokacinda labarin cigaba da karatunta ya sameta tayi farin ciki me tsananin gaske tareda Jin girman kaunar haydar a ranta ta Qaru Husnah ma ta tayata murna Dan haka suka maamah da kanta ta tafi da Amatu gurin ASH suyi masa godiya.
Da daddare bayan sun gama dinner kowa ya watse Haydar ne yaje ya sanar da Dad din Maamah na son ganinsa,
Baya yiwa maamah shamaki da kansa kamar yanda ko mum Aisha datake jininsa idan zata gansa saita kirasa a waya Amma maamah koyaushe tace tanason ganinsa Yana Bata wannan damar sbd matsayinta daban daban yake a gurinsa sbd yayansa da matarsa dayasan son datakewa Asmau hakama yayansa a yanzu basuda Wanda suke so a duniyarsu kamarta idan ya cire kansa.
Haydar dinne a gaba sai maamah sai Kuma AmatulMaleek din datake bayanta suka shigo a natse tareda sallama qamshinsa Daya shiga hancinsu tareda sanyi ya sakasu sake shiga nutsuwansu Dan kuwa akwai Wanda qamshinsa kawai zakaji kasan ya cancanci respect,to kamshin ASH TALBA kusan Hakan ne kanajinsa zakasan ba qaramin mutum zaka ganiba.
Idanuwansa masu haske akansu suka shigo batareda ya lura da AmatulMaleek Dake bayan Maamah ba Saida Haydar ya ambaci sunanta tukuna Dad din ya lura da akwai mutum bayan Asmau.
Kujera ya nunawa Maamah din yace ta zauna ta zauna sbd akwai sakewa ba laifi tsakaninta dashi, AmatulMaleek kuwa aqasa ta zauna gefen Maamah din tareda Dan dagowa cikin nutsuwa ta gaidashi muryarta a natse ba rawan jiki ko sanyin murya kawai dai asalin nutsuwanta.
Kallo daya yayi mata ya fahimci itace AmatulMaleek 'din Asmau ya amsa da kulawa tareda mayar da hankalinsa kan maamah suna sake gaisawa tayi masa godiya sosai Akan karatun Amatu itama Amatun cikin nutsuwa ta miqa tata godiyar.
Tinda suka shigo Amatu Bata iya dagowa ta Kalli fuskarsa ba sbd Wani irin kwarjini da haiba ne yake cika duk inda ASH TALBA yake musamman ita da Bata Saba ganinsa a zahiri ba sedai a waya ko hoto uwa Uba yanzu da ake kirarinsa da sunan governor guda.
Haydar kuwa tinda suka shigo shidai nasa idanuwan akan Amatu suke har suka gama suka fice Ya bisu Yana tsokanarta akan zai fadawa Dad din ita zai aura idan ya tashi aure.
Harararsa Tayi tana murmushi Dan batasan ma me zata ce masa ba Dan takaici.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
17
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**********
Fara karatun AmatulMaleek ya Sakata qara gogewa a cikin wayewa duk daman Bata cikin duhun Kai a wanke take Dan duk wahalar dasuke a cikin gidan to basa cikin wahalar rayuwar tinda me kyau suke ci Kuma su sha me kyau hakama su kwanta me kyau su Saka me kyau Dan itama kusan komai sabo take sakawa yanzu da Haydar ya Saka Dad dinsu yayi noticing dinta a suna Banda kamanni Dan haka kamar yanda a Baya ake siyawa Abdul duk abinda aka siyawa Haydar to kusan itama hakanne yanzu komai nata ya sauya tana samun komai yanda ya kamata.
Naufal kuwa tini yafara aiki a matsayin director na kamfanin kasuwancin ASH empire Dan haka rayuwa taqara yi masa yanda yakeso duk ba wannan matsayin sukaso ba daga shi har mum Aisha Amma Kuma Basu cire tsammanin kaiwa inda sukesoba dan haka mum Aisha ta dage sosai tana sake cusa Naufal a gun ASH.
Gaba dayansu yaran gidan baa barinsu Jan mota da kansu bisa ga umarnin ASH Dan haka dukkaninsu drivers ne suke kaisu makaranta tareda security Daya hakama duk Wanda ya gama cikinsu driver yake kira yazo ya daukesa har Amatu
Haydar da Abdul kuwa dayake dama yanzu ne suke Shirin rubutawa exam din gama secondary school tare ake kaisu a daukosu tare.
Barnar Naufal tayi yawan da tini mutane suka fara sanin halayyar tasa Dan haka sai Hakan nason taba mutuncin Ash ga wainda suka fara sani batareda shi yasaniba.
Tafiye tafiye sosai Naufal keyi sosai Dan yafi sakewa idan ya bar garin yaje can yayo sharholiyarsa y dawo.
Ana Hakan matan da suka zubar da cikinsa a jikinsu yafi nawa Dan haka sai zancen yafara bayyana ga mum Aisha wadda ta kamasa dumu dumu sakamakon cikin wata yarinyarsa da aka zubar ta rasa ranta sanadin Hakan Dan haka tini zancen ya fita aka fara sharia saiga zance a duniya yafara yawo 'yan jarida Dake Jira tini aka yada labarin.
Tashin hankalin da baa Saka masa rana ba mum Aisha tashiga gashi Shima Ash Talba din dole sai ya fito yayi magana akan zancen da Yan jarida tinda a kotu ake.
Su Husnah kuwa mamaki sosai suka shiga Amatu Kuma Daman Bata shiga abinda Bai dametaba sosai kawai dai damuwarsu shigowar bacin sunan Ash da ake Neman yi Dan haka suka Dan shiga damuwa Maamah kuw sosai tashiga damuwa Dan Naufal din mutuminta ne Yana yinta ba laifi.
Cikin baqin cikin data samu kanta mata adadi mum Aisha ta samu case din ya mutu Wanda aka tabbatarda ba Naufal ne yake muamala da yarinyar ba Maza da yawa ne Kuma daga karshe ma dai ba wannan ne cikin farko data zubarba Kuma Babu Wanda ya tilastata zubarwa itace tayi Kuma Hakan yaxo da matsala har yayi ajalinta.
Mutuwar case din ya Saka familyn gidan samun nutsuwa da hamdala Amma ASH TALBA ya dakatar dashi daga fita aiki gaba Daya sbd hukuntasa.
Wannan hukuncin baiwa mum Aisha da dadi ba Dan haka ta daga hankalinta sosai,zagi da fada Babu ranar da Bata wuni sai a kwana Bata yiwa Naufal daga qarshe ma tayi rantsuwar bazai qara fita mansion din ba.
****Abu Daya da mum Aisha Bata sani ba shine hanasa fita shine ya bullo sabuwar matsalar cikin Mansion din,
Bai Dena fitaba sbd Yana ficewa yaje yayi abinda zaiyi ya dawo batareda ansan ya fita din ba Dan haka Neman matan nasa ya rage tinda Baya samun isashen time sosai a waje,
Kai tsaye layuka ya Siya manya masu numbers me kyau kafin suka wuce Kai tsaye gidan dayake buqatan zuwa na Amininsa zayyan acan driver ya ajesa ya wuce.
Dayake suna tareda da zayyan din acan Spain kawai dai zayyan din ya rigasa dawowa Dan haka Yana shiga suka cafke Babu Bata lokaci yasa zayyan ya samo masa lafiyayyar mace anan gidan ya wuni Yana hutawarsa tareda sauke nauyin dayake Jin tin kwanaki Yana cikinsa Dan tinda mum dinsa ta tafi gidansa ya rage Neman mata sosai sbd fadanta da zamanta a gidansa shiyasama kafin su dawo yafi sati biyu rabonsa da mace Dan haka a tsananin matse yake.
Ba qaramin dadi yaji ba a wuninsa gidan zayyan Dan haka sai dare ya koma gida Kuma Yana komawa shigewa yayi kawai Dan Baya buqatan komai bayan bacci yanzu.
Washe gari Bai fita ba sai Rana ya dauki mota da kansa ya fita Kai tsaye Wani guri suka nufa da zayyan Wanda ya kusan kashesa da dadi sbd mata ne masu aji manyan mata 'yayan masu kudi wasu Kuma manyan Yara Dan haka kusan budurwa hudu yayi lokaci Daya Kuma a ranar ya same yanda yakeso sosai ya huta qarshe a gidan zayyan suka kwana Wanda Shima ba anan yake zauneba gidan iyayensa yake zama wannan gidan hutawa ne kawai.
Washe gari tareda mum dinsa yayi breakfast batareda tasan baa gida ya kwana ba Dan kuwa sosai ya iya takunsa.
Ahankali ya goge sosai da Yan matan dayayi sabbi harya fara gajiya dasu yafara sauyawa Dan dama Babu Wanda maganar so take acikinsu kawai Jin dadine sai hutawa.
Ta bangare daya Kuma kwata kwata ya Dena kwana gidan Kuma Babu Wanda ya sani bayan securities da Babu abinda zasuce,
Acan Spain idan kanada budurwa baka iya kula wata macen sai ranarda kukai break up Amma anan yanzu mata kusan Shida ne dashi lokaci Daya Kuma Babu wacce Baya biyan buqatansa da ita duk da Basu saniba Amma dai sun San bazai iya zama a guri Daya ba.
Idan akace Naufal Neman mata yake kaman an ragewa lamarinsa girma ne Dan kuwa tamkar bunsuru haka yake da mata,
Sam baitaba gajiya da Neman mata ba,Baya iya kwana Bada mace ba,Baya iya wuni Bai Hadu da mace ba Sam Kwata kwata dai bazai iya rayuwa batareda yana samun mace ba.
Dawowansa Nigeria Babu abinda ta qara masa sai lalacewa da tabarbarewa sbd a yanzu Kam matan ma wasu sune suke nemansa sbd kwadayi da son abin duniya tinda kallan babban 'dan the grt ASH TALBA ake masa Wanda a yanxu yake matsayin Dan takarar governor na jaharsu duk da ASH din Sam Baya shaawan siyasan shiyasa ma yaqi komawa state din yayi zamansa Abuja Dan Baya buqata manya ne suke son tsayar dashi.
Duk Nisa da lamarin Naufal yayi mum Aisha Bata ganeba sosai Dan haka taci gaba da cusashi agurin ASH musamman yanzu da lamura suka dauki zafi a harkar siyasar sosai gidansu ya koma Saida aka qara masa securities da jamian tsaro sbd komai yanata sake tabbata.
Suna sosai Naufal Talba yayi sbd rayuwar Dayake zubawa da Yan mata yayan manya da yanda yake sakewa Yan mata kudi kaman baisan zafinsu ba.
Abokansa biyu ne zayyan Mande da Fahad Sadam Kuma Suma dukansu yayan manyan ne da bayan su kashe kudi basusan wahalarsu ba sai mata da su kadai abinda suke buqata.
AmatulMaleek kuwa lokacinda labarin cigaba da karatunta ya sameta tayi farin ciki me tsananin gaske tareda Jin girman kaunar haydar a ranta ta Qaru Husnah ma ta tayata murna Dan haka suka maamah da kanta ta tafi da Amatu gurin ASH suyi masa godiya.
Da daddare bayan sun gama dinner kowa ya watse Haydar ne yaje ya sanar da Dad din Maamah na son ganinsa,
Baya yiwa maamah shamaki da kansa kamar yanda ko mum Aisha datake jininsa idan zata gansa saita kirasa a waya Amma maamah koyaushe tace tanason ganinsa Yana Bata wannan damar sbd matsayinta daban daban yake a gurinsa sbd yayansa da matarsa dayasan son datakewa Asmau hakama yayansa a yanzu basuda Wanda suke so a duniyarsu kamarta idan ya cire kansa.
Haydar dinne a gaba sai maamah sai Kuma AmatulMaleek din datake bayanta suka shigo a natse tareda sallama qamshinsa Daya shiga hancinsu tareda sanyi ya sakasu sake shiga nutsuwansu Dan kuwa akwai Wanda qamshinsa kawai zakaji kasan ya cancanci respect,to kamshin ASH TALBA kusan Hakan ne kanajinsa zakasan ba qaramin mutum zaka ganiba.
Idanuwansa masu haske akansu suka shigo batareda ya lura da AmatulMaleek Dake bayan Maamah ba Saida Haydar ya ambaci sunanta tukuna Dad din ya lura da akwai mutum bayan Asmau.
Kujera ya nunawa Maamah din yace ta zauna ta zauna sbd akwai sakewa ba laifi tsakaninta dashi, AmatulMaleek kuwa aqasa ta zauna gefen Maamah din tareda Dan dagowa cikin nutsuwa ta gaidashi muryarta a natse ba rawan jiki ko sanyin murya kawai dai asalin nutsuwanta.
Kallo daya yayi mata ya fahimci itace AmatulMaleek 'din Asmau ya amsa da kulawa tareda mayar da hankalinsa kan maamah suna sake gaisawa tayi masa godiya sosai Akan karatun Amatu itama Amatun cikin nutsuwa ta miqa tata godiyar.
Tinda suka shigo Amatu Bata iya dagowa ta Kalli fuskarsa ba sbd Wani irin kwarjini da haiba ne yake cika duk inda ASH TALBA yake musamman ita da Bata Saba ganinsa a zahiri ba sedai a waya ko hoto uwa Uba yanzu da ake kirarinsa da sunan governor guda.
Haydar kuwa tinda suka shigo shidai nasa idanuwan akan Amatu suke har suka gama suka fice Ya bisu Yana tsokanarta akan zai fadawa Dad din ita zai aura idan ya tashi aure.
Harararsa Tayi tana murmushi Dan batasan ma me zata ce masa ba Dan takaici.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
17
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**********
Fara karatun AmatulMaleek ya Sakata qara gogewa a cikin wayewa duk daman Bata cikin duhun Kai a wanke take Dan duk wahalar dasuke a cikin gidan to basa cikin wahalar rayuwar tinda me kyau suke ci Kuma su sha me kyau hakama su kwanta me kyau su Saka me kyau Dan itama kusan komai sabo take sakawa yanzu da Haydar ya Saka Dad dinsu yayi noticing dinta a suna Banda kamanni Dan haka kamar yanda a Baya ake siyawa Abdul duk abinda aka siyawa Haydar to kusan itama hakanne yanzu komai nata ya sauya tana samun komai yanda ya kamata.
Naufal kuwa tini yafara aiki a matsayin director na kamfanin kasuwancin ASH empire Dan haka rayuwa taqara yi masa yanda yakeso duk ba wannan matsayin sukaso ba daga shi har mum Aisha Amma Kuma Basu cire tsammanin kaiwa inda sukesoba dan haka mum Aisha ta dage sosai tana sake cusa Naufal a gun ASH.
Gaba dayansu yaran gidan baa barinsu Jan mota da kansu bisa ga umarnin ASH Dan haka dukkaninsu drivers ne suke kaisu makaranta tareda security Daya hakama duk Wanda ya gama cikinsu driver yake kira yazo ya daukesa har Amatu
Haydar da Abdul kuwa dayake dama yanzu ne suke Shirin rubutawa exam din gama secondary school tare ake kaisu a daukosu tare.
Barnar Naufal tayi yawan da tini mutane suka fara sanin halayyar tasa Dan haka sai Hakan nason taba mutuncin Ash ga wainda suka fara sani batareda shi yasaniba.
Tafiye tafiye sosai Naufal keyi sosai Dan yafi sakewa idan ya bar garin yaje can yayo sharholiyarsa y dawo.
Ana Hakan matan da suka zubar da cikinsa a jikinsu yafi nawa Dan haka sai zancen yafara bayyana ga mum Aisha wadda ta kamasa dumu dumu sakamakon cikin wata yarinyarsa da aka zubar ta rasa ranta sanadin Hakan Dan haka tini zancen ya fita aka fara sharia saiga zance a duniya yafara yawo 'yan jarida Dake Jira tini aka yada labarin.
Tashin hankalin da baa Saka masa rana ba mum Aisha tashiga gashi Shima Ash Talba din dole sai ya fito yayi magana akan zancen da Yan jarida tinda a kotu ake.
Su Husnah kuwa mamaki sosai suka shiga Amatu Kuma Daman Bata shiga abinda Bai dametaba sosai kawai dai damuwarsu shigowar bacin sunan Ash da ake Neman yi Dan haka suka Dan shiga damuwa Maamah kuw sosai tashiga damuwa Dan Naufal din mutuminta ne Yana yinta ba laifi.
Cikin baqin cikin data samu kanta mata adadi mum Aisha ta samu case din ya mutu Wanda aka tabbatarda ba Naufal ne yake muamala da yarinyar ba Maza da yawa ne Kuma daga karshe ma dai ba wannan ne cikin farko data zubarba Kuma Babu Wanda ya tilastata zubarwa itace tayi Kuma Hakan yaxo da matsala har yayi ajalinta.
Mutuwar case din ya Saka familyn gidan samun nutsuwa da hamdala Amma ASH TALBA ya dakatar dashi daga fita aiki gaba Daya sbd hukuntasa.
Wannan hukuncin baiwa mum Aisha da dadi ba Dan haka ta daga hankalinta sosai,zagi da fada Babu ranar da Bata wuni sai a kwana Bata yiwa Naufal daga qarshe ma tayi rantsuwar bazai qara fita mansion din ba.
****Abu Daya da mum Aisha Bata sani ba shine hanasa fita shine ya bullo sabuwar matsalar cikin Mansion din,
Bai Dena fitaba sbd Yana ficewa yaje yayi abinda zaiyi ya dawo batareda ansan ya fita din ba Dan haka Neman matan nasa ya rage tinda Baya samun isashen time sosai a waje,