Sashe 83
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kokarin zaunawa takeyi bakin gado aka Turo kofar dakin ahankali Bayan anyi knocking so Daya Dan anty Farha Bata dakin ta fita.
Husnah ce idanuwanta a kumbure hakama fuskarta Dan har ranar ta kasa Dena kukan mum dinta,
Zuciyarta ta kasa riqe tsananin buqatanta da kewan maamah Dan haka ta danne abinda takeji tazo bawa Amatun hakuri Dan ta shiryata da maamah sbd tana tsananin buqatanta a yanzu.
Juyowa gaba Daya Amatu tayi tana kallan Wanda ya shigo idanuwanta suka sauka akan Husnah wadda ta qame cak a inda take tana kasa daga qafarta ta qaraso tsakiyar dakin sbd abinda idanuwanta suka sauka Akai wato cikin Amatun da yake kusan wata hudu harma ya fita.
Rawan disco qafafunta suka fara yi tana Jin zufa Tako Ina Yana Neman jiqata,
Kasa dauke idanuwanta tayi akan cikin duk yanda taso sbd shock da rikicewan da ganinta ke Neman yi.
Amatu ma kasa motsawa tayi daga inda take tsayen cikin tsananin mamakin ganin Husnah a dakinta da Kuma shakkan kallan datakewa cikinta cikin mummunan halin tashin hankali.
Magana zatai Husnah ta rigata muryarta na yankewa a daburce da cewa
"Cikin haihuwa ne wannan Amatu??
Ciki gareki?na haihuwa ne kokuwa?
Na mutum ne ko aljanu Amatu?
Tambayoyinta ne suka Saka zuciyar Amatu daci da mamakin haukar Husnah da Bata warkewa,
Bazata iya tashin hankalin dasuka Saba ba sbd abinda yake gabanta ya isheta Dan haka batajin tanada lokacin amsa tambayar me kama da tabin hankali Dan haka zaunawa take kokarin yi ta nufi kujera tana cewa
"Lafiya kika zo nan din?"
Bata zaunaba Husnah din cikin ihun kuka jikinta na wata irin rawa tace
"Ciki ne wannan din da gaske?
Cikin haihuwan mutum da gaske??
Fasa zama Amatu tayi tana hana zafin dayake ranta fita sbd gaba Daya gidan da mutanen gidan itama sun isheta kaman yanda suke ganin ta ishesu itama ta gaji harma da Wanda duk akeyin rigimar akansa duk ta bar musu itama ta gaji.
Kallan Husnah din tayi tareda nuna mata kofa tace
"Ki tafi kiyi harkanki a inda Zaki samu me kulawa da ita ni na gama da matsalarku."
"Wlh Karya kikeyi saikin bani amsata idan ciki ne wannan ko sakawa kikai kice cikin ne Dake.....
Kama hannunta Amatu tayi ranta ya gama Baci zuciyarta zafi takeyi batama San tanada karfin Jan Husnah din ba Sai data janyota kaman kayan wanki ta Turota waje zata rufe dakinta Husnah din ta tare kofar itama cikin tsananin radadin zuciya jikinta na rawa ta kasa yarda da mum dinta tana cikin ciwon mutuwa har Amatun da Dad dinta zasu samu damar yin ciki.
Ihun Husnah din ya Saka anty Farha sake kitchen gurin dafawa Amatun Wani custard din hawowa da sauri hakama mum Aisha datake palon qasa zaune tana waya tasowa tayi da sauri tana kashe wayar tana cewa
"Wannan mahaukaciyar zata ballo mana fushin ASH da suka samu rasuwar Abeedan ta kwantar ta ja musu balai ana zaune kalau"
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
73
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
AmatulMaleek da sosai zuciyarta ke zafi itam da bacin Rai tsayawa tayi tana yiwa Husnah Dake ihu kallan takaici da mamaki me girma Dan Bata dauka da gaske Batada hankalin ba sai yau din.
Anty Farha na zuwa saurin janye Amatu Dake tsaye tana kallan Husnah tayi
mum Aisha kuwa Husnah din ta riqe tana daka mata tsawa cikin tashin hankalin abinda zata janyo musu ana zaune cikin fargaba.
Ihun kukan baqin ciki da zafin zuciya da tafasan jini Husnah ke saki tana kokawan qwacewa tana ambatar ciki ne a jikin Amatun Kuma Bata yarda na Dad dinta bane.
Anty Farha data kasa daukan kalaman Husnah din hannu ta daga zata fizgo Husnah din a saketa tayi abinda zatai su Gani hannunta Amatu da idanuwanta suka rufe ta riqe tared daga nata hannun ta saukewa Husnah lafiyayyar Marin Daya Sakata dauke wutan mamaki da tashin hankalin ita Amatu zata mara,
Ita kanta Amatun yau ranta yakai maqurar Baci sbd maganganun Husnah din da tamkar karuwa ne take kiranta dashi da kalamanta.
Husnah qwacewa tayi daga jikin mum Aisha da itama mamakin Marin ya kasheta Dan abu ne da Basu taba dauka ba ko tsammata daga Amatu.
Qwacewan da Husnah tayi a fusace tana sake maimaita kalamanta yayi daidai da qarasowan maamah sama din hankali tashe sbd girman da balain yayi har bangarenta ana jiyosa.
Isowanta yayi daidai da kalaman anty Farha Dake tare Husnah tana cewa
"Wallahi hauka ya dibeki kika taba Amatu bayan kinga cikin Dad din naki dayake jikinta nice zan fara Baki mamaki kafin me cikin da kansa tinda ke haukarki batajin bari......
Kalaman ne suka raqe saurin qafafuwan maamah data qaraso gabansu ta tsaya tana kallan cikin Amatun dayake kallanta tana kallansa.
Rawa qafafunta suka dauka tayi saurin dagowa ta kalli Amatu da gaba Daya Jin takeyi kaman ta mutu ta huta da abinda take ji Dan kuwa mutuwarta kawai Kila zata kashe rigimar aurenta da ASH dayake haukata kowa harma da ita da auren yake kanta.
Maamah kokarin fahimtar komai takeyi a tsanake Amma Hakan ya kasa yiyuwa Dan kuwa cikin datake Gani a gaban Amatu shine Mafi girman shock data samu a rayuwarta bayan na rasuwar Abeeda.
Rikicewa tayi bakinta na rawa itama tace
"Cikin ne kenan da gaske a jikinki Amatu?
Cikin ne dai kike dashi?
Ciki fa Amatu?
Cikin haihuwar mutum fa Amatu..
Maganar maamah ya Saka tashin hankalin Amatun qaruwa mum Aisha kuwa maimaita ciki yayi wata biyar Kam da alama take fada Wanda yake sake juyar da kan Husnah Yana gigita maamah data kasa fitowa daga shock din ciki a jikin Amatun har ya fito haka...
Amatu rawa dukkanin jikinta ya qara dauka idanuwanta na yin ja
Maamah a rikice batamasan lokacinda tafara cewa
"Daga ina cikin ya fito a jikinki Amatu?
Cikin waye wannan nake Gani a jikinki Amatu??.......
Husnah sabon kuka me Qarfin gaske ta saki tana maimaitawa kunnuwan Amatu kalaman maamah din.
Mum Aisha data ga abin ya qarasa rikicewa sakin Husnah tayi tana Neman zamewa daga rigimar sedai ko Taku biyu bataiba maamah Tayo kan Amatun koina nata Yana rawa zata shaqeta taji inda ciki ya fito jikinta anty Farha tayi kan Amatu hakama Husnah kan Amatun tayi tana qarawa kukan baqin cikinta karfi mum Aisha ma ihun ta saki tana yowa kansu tsoron su taba Amatun takeyi sbd cikin...
ASH ne ya bayyana gurin Haydar da Abdul suna bayansa cikin mamaki da tashin hankalin meyake faruwa suke kallansu Abdul na yowa kan Amatun da anty Farha ta tarewa maamah kamowa,
Abdulhameed mamaah ya riqe sa sauri Haydar kuwa Husnah ya kamo kafin su furta komai Amatu Dake bayan anty Farha ta Yanke jiki ta zube a jikin ASH da taku Daya yayi ya tarota jikinsa jajayen idanuwansa akan qaramin cikinta Daya tsayar da komai nasa.
Duk Wanda yake gurin tsit yayi jikin Husnah Dana mum Aisha harma da maamah din Yana Dan daukan rawa
Hakama Haydar da idanuwansa suka sauka akan cikin dayake jikin Amatun sakin Husnah yayi jikinsa na Dan rawa kansa na sarawa ta ko Ina.
Anty Farha ce idanuwanta suka sauka akan jinin Dayake gangarowa daga qasan Amatu ta fasa Wani irin ihun salati tana Kiran sunan Amatun a ajikin ASH.
Abdulhameed ma maamah ya saki da sauri Yayo kan Amatun Yana kokarin taba ta Amma tana jikin ASH ba Daman Hakan Dan haka suka tsaya cikin tashin hankali da tsoron kada cikin ya samu matsala.
Miqewa ASH yayi da ita a ajikinsa ya dauketa ya nufi kofa da ita da sauri anty Farha ta bi bayansa hakama Abdulhameed da Haydar Daya rikice gaba Daya ya Dena gane komai a take.
Mr Jameel dayake jiyo hayaniyar cikin gidan Yana tsaye cikin baqin takaici da mamakin hankali irin nasu da bayan kisar da sukai Basu dawo hankalinsu ba haryanxu kenan gashi su kawu bello isowarsu kenan daga kauye sunzo gaisuwa kusan su ukun duka se uzaifa,
Suna tsaye suna gaisawa Yana musu barka da zuwa sama sama Dan hankalinsa Daya rabu.
Yana ganin fitowar ASH da Amatu a jikinsa yayi saurin Isa mota cikin mamakin yauma kisan suka gwada kenan ya Bude motar ASH din ya shigar da Amatun ya rufe motar tareda juyowa ya karbi key ya shiga motar Babu abinda ya furta ya tada motar yaja
Securities dake tsaye cirko cirko sukai saurin Bude masa gate ya fita da Wani irin mugun speed.
Rabonsa Daya ja mota da kansa harya manta baimasan yaushe ne ranar Daya tuqa mota da kansa ba sai yau din Dan haka Mr Jameel ya fada dayar motar tareda anty Farha suka bi bayansa Abdul ma key din wata motar ya Karba a hannun drivern Dayan motar Dake aje Shida Haydar suka bi bayansu.
Ba Dan sunso ba kowannen dole ya qarawa motarsa gudu sbd su samu Isa da ASH din Dan gudun dayake yi zai Isa ne harma a shiga da Amatun batareda sun isoba.
Su kawu iKon Allah suka tsaya kallo da mamaki da tsoron ganin abinda yake faruwan duk basu gane waye ASH din ya fita da ita ba jini duk jikinsa.
Tsoro ma kawu ashiru yaji shi Yana Neman kamasa daga zuwansu sai cin karo da mugun Abu saikace wainda suka taho da baqar kafa.
Husnah ce idanuwanta a kumbure hakama fuskarta Dan har ranar ta kasa Dena kukan mum dinta,
Zuciyarta ta kasa riqe tsananin buqatanta da kewan maamah Dan haka ta danne abinda takeji tazo bawa Amatun hakuri Dan ta shiryata da maamah sbd tana tsananin buqatanta a yanzu.
Juyowa gaba Daya Amatu tayi tana kallan Wanda ya shigo idanuwanta suka sauka akan Husnah wadda ta qame cak a inda take tana kasa daga qafarta ta qaraso tsakiyar dakin sbd abinda idanuwanta suka sauka Akai wato cikin Amatun da yake kusan wata hudu harma ya fita.
Rawan disco qafafunta suka fara yi tana Jin zufa Tako Ina Yana Neman jiqata,
Kasa dauke idanuwanta tayi akan cikin duk yanda taso sbd shock da rikicewan da ganinta ke Neman yi.
Amatu ma kasa motsawa tayi daga inda take tsayen cikin tsananin mamakin ganin Husnah a dakinta da Kuma shakkan kallan datakewa cikinta cikin mummunan halin tashin hankali.
Magana zatai Husnah ta rigata muryarta na yankewa a daburce da cewa
"Cikin haihuwa ne wannan Amatu??
Ciki gareki?na haihuwa ne kokuwa?
Na mutum ne ko aljanu Amatu?
Tambayoyinta ne suka Saka zuciyar Amatu daci da mamakin haukar Husnah da Bata warkewa,
Bazata iya tashin hankalin dasuka Saba ba sbd abinda yake gabanta ya isheta Dan haka batajin tanada lokacin amsa tambayar me kama da tabin hankali Dan haka zaunawa take kokarin yi ta nufi kujera tana cewa
"Lafiya kika zo nan din?"
Bata zaunaba Husnah din cikin ihun kuka jikinta na wata irin rawa tace
"Ciki ne wannan din da gaske?
Cikin haihuwan mutum da gaske??
Fasa zama Amatu tayi tana hana zafin dayake ranta fita sbd gaba Daya gidan da mutanen gidan itama sun isheta kaman yanda suke ganin ta ishesu itama ta gaji harma da Wanda duk akeyin rigimar akansa duk ta bar musu itama ta gaji.
Kallan Husnah din tayi tareda nuna mata kofa tace
"Ki tafi kiyi harkanki a inda Zaki samu me kulawa da ita ni na gama da matsalarku."
"Wlh Karya kikeyi saikin bani amsata idan ciki ne wannan ko sakawa kikai kice cikin ne Dake.....
Kama hannunta Amatu tayi ranta ya gama Baci zuciyarta zafi takeyi batama San tanada karfin Jan Husnah din ba Sai data janyota kaman kayan wanki ta Turota waje zata rufe dakinta Husnah din ta tare kofar itama cikin tsananin radadin zuciya jikinta na rawa ta kasa yarda da mum dinta tana cikin ciwon mutuwa har Amatun da Dad dinta zasu samu damar yin ciki.
Ihun Husnah din ya Saka anty Farha sake kitchen gurin dafawa Amatun Wani custard din hawowa da sauri hakama mum Aisha datake palon qasa zaune tana waya tasowa tayi da sauri tana kashe wayar tana cewa
"Wannan mahaukaciyar zata ballo mana fushin ASH da suka samu rasuwar Abeedan ta kwantar ta ja musu balai ana zaune kalau"
#MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
73
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*************
AmatulMaleek da sosai zuciyarta ke zafi itam da bacin Rai tsayawa tayi tana yiwa Husnah Dake ihu kallan takaici da mamaki me girma Dan Bata dauka da gaske Batada hankalin ba sai yau din.
Anty Farha na zuwa saurin janye Amatu Dake tsaye tana kallan Husnah tayi
mum Aisha kuwa Husnah din ta riqe tana daka mata tsawa cikin tashin hankalin abinda zata janyo musu ana zaune cikin fargaba.
Ihun kukan baqin ciki da zafin zuciya da tafasan jini Husnah ke saki tana kokawan qwacewa tana ambatar ciki ne a jikin Amatun Kuma Bata yarda na Dad dinta bane.
Anty Farha data kasa daukan kalaman Husnah din hannu ta daga zata fizgo Husnah din a saketa tayi abinda zatai su Gani hannunta Amatu da idanuwanta suka rufe ta riqe tared daga nata hannun ta saukewa Husnah lafiyayyar Marin Daya Sakata dauke wutan mamaki da tashin hankalin ita Amatu zata mara,
Ita kanta Amatun yau ranta yakai maqurar Baci sbd maganganun Husnah din da tamkar karuwa ne take kiranta dashi da kalamanta.
Husnah qwacewa tayi daga jikin mum Aisha da itama mamakin Marin ya kasheta Dan abu ne da Basu taba dauka ba ko tsammata daga Amatu.
Qwacewan da Husnah tayi a fusace tana sake maimaita kalamanta yayi daidai da qarasowan maamah sama din hankali tashe sbd girman da balain yayi har bangarenta ana jiyosa.
Isowanta yayi daidai da kalaman anty Farha Dake tare Husnah tana cewa
"Wallahi hauka ya dibeki kika taba Amatu bayan kinga cikin Dad din naki dayake jikinta nice zan fara Baki mamaki kafin me cikin da kansa tinda ke haukarki batajin bari......
Kalaman ne suka raqe saurin qafafuwan maamah data qaraso gabansu ta tsaya tana kallan cikin Amatun dayake kallanta tana kallansa.
Rawa qafafunta suka dauka tayi saurin dagowa ta kalli Amatu da gaba Daya Jin takeyi kaman ta mutu ta huta da abinda take ji Dan kuwa mutuwarta kawai Kila zata kashe rigimar aurenta da ASH dayake haukata kowa harma da ita da auren yake kanta.
Maamah kokarin fahimtar komai takeyi a tsanake Amma Hakan ya kasa yiyuwa Dan kuwa cikin datake Gani a gaban Amatu shine Mafi girman shock data samu a rayuwarta bayan na rasuwar Abeeda.
Rikicewa tayi bakinta na rawa itama tace
"Cikin ne kenan da gaske a jikinki Amatu?
Cikin ne dai kike dashi?
Ciki fa Amatu?
Cikin haihuwar mutum fa Amatu..
Maganar maamah ya Saka tashin hankalin Amatun qaruwa mum Aisha kuwa maimaita ciki yayi wata biyar Kam da alama take fada Wanda yake sake juyar da kan Husnah Yana gigita maamah data kasa fitowa daga shock din ciki a jikin Amatun har ya fito haka...
Amatu rawa dukkanin jikinta ya qara dauka idanuwanta na yin ja
Maamah a rikice batamasan lokacinda tafara cewa
"Daga ina cikin ya fito a jikinki Amatu?
Cikin waye wannan nake Gani a jikinki Amatu??.......
Husnah sabon kuka me Qarfin gaske ta saki tana maimaitawa kunnuwan Amatu kalaman maamah din.
Mum Aisha data ga abin ya qarasa rikicewa sakin Husnah tayi tana Neman zamewa daga rigimar sedai ko Taku biyu bataiba maamah Tayo kan Amatun koina nata Yana rawa zata shaqeta taji inda ciki ya fito jikinta anty Farha tayi kan Amatu hakama Husnah kan Amatun tayi tana qarawa kukan baqin cikinta karfi mum Aisha ma ihun ta saki tana yowa kansu tsoron su taba Amatun takeyi sbd cikin...
ASH ne ya bayyana gurin Haydar da Abdul suna bayansa cikin mamaki da tashin hankalin meyake faruwa suke kallansu Abdul na yowa kan Amatun da anty Farha ta tarewa maamah kamowa,
Abdulhameed mamaah ya riqe sa sauri Haydar kuwa Husnah ya kamo kafin su furta komai Amatu Dake bayan anty Farha ta Yanke jiki ta zube a jikin ASH da taku Daya yayi ya tarota jikinsa jajayen idanuwansa akan qaramin cikinta Daya tsayar da komai nasa.
Duk Wanda yake gurin tsit yayi jikin Husnah Dana mum Aisha harma da maamah din Yana Dan daukan rawa
Hakama Haydar da idanuwansa suka sauka akan cikin dayake jikin Amatun sakin Husnah yayi jikinsa na Dan rawa kansa na sarawa ta ko Ina.
Anty Farha ce idanuwanta suka sauka akan jinin Dayake gangarowa daga qasan Amatu ta fasa Wani irin ihun salati tana Kiran sunan Amatun a ajikin ASH.
Abdulhameed ma maamah ya saki da sauri Yayo kan Amatun Yana kokarin taba ta Amma tana jikin ASH ba Daman Hakan Dan haka suka tsaya cikin tashin hankali da tsoron kada cikin ya samu matsala.
Miqewa ASH yayi da ita a ajikinsa ya dauketa ya nufi kofa da ita da sauri anty Farha ta bi bayansa hakama Abdulhameed da Haydar Daya rikice gaba Daya ya Dena gane komai a take.
Mr Jameel dayake jiyo hayaniyar cikin gidan Yana tsaye cikin baqin takaici da mamakin hankali irin nasu da bayan kisar da sukai Basu dawo hankalinsu ba haryanxu kenan gashi su kawu bello isowarsu kenan daga kauye sunzo gaisuwa kusan su ukun duka se uzaifa,
Suna tsaye suna gaisawa Yana musu barka da zuwa sama sama Dan hankalinsa Daya rabu.
Yana ganin fitowar ASH da Amatu a jikinsa yayi saurin Isa mota cikin mamakin yauma kisan suka gwada kenan ya Bude motar ASH din ya shigar da Amatun ya rufe motar tareda juyowa ya karbi key ya shiga motar Babu abinda ya furta ya tada motar yaja
Securities dake tsaye cirko cirko sukai saurin Bude masa gate ya fita da Wani irin mugun speed.
Rabonsa Daya ja mota da kansa harya manta baimasan yaushe ne ranar Daya tuqa mota da kansa ba sai yau din Dan haka Mr Jameel ya fada dayar motar tareda anty Farha suka bi bayansa Abdul ma key din wata motar ya Karba a hannun drivern Dayan motar Dake aje Shida Haydar suka bi bayansu.
Ba Dan sunso ba kowannen dole ya qarawa motarsa gudu sbd su samu Isa da ASH din Dan gudun dayake yi zai Isa ne harma a shiga da Amatun batareda sun isoba.
Su kawu iKon Allah suka tsaya kallo da mamaki da tsoron ganin abinda yake faruwan duk basu gane waye ASH din ya fita da ita ba jini duk jikinsa.
Tsoro ma kawu ashiru yaji shi Yana Neman kamasa daga zuwansu sai cin karo da mugun Abu saikace wainda suka taho da baqar kafa.