Sashe 31
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Naufal daya sauke idanuwansa akanta ya Sakata Jin gabanta yayi mummunan faduwa take jikinta ya dauki rawa da qarfi idanuwanta take sukai mata naufi ganinta na ragewa sbd komai dawo mata yayi musamman yanda yake kallanta da duka idanuwansa da abinda yake zuciyarsa.
Kasa daukanta kafafunta ke Neman yi tayi Baya ahankali se Jin tayi anyi mata katangar data hana jirin dubanta.
ASH TALBA ne da kansa ya tareta da kansa tareda miqa hannunsa Daya ya qarasa tareda batareda ya kalleta ba.
Mum Aisha da Naufal ya zubawa idanuwansa dasuka kusan Saka mum Aisha sumewa agurin yayi musu kallo daya Babu Kalma ko Daya ya juya da Amatu a hannunsa zuwa sashen dayake matarsa da yayansa.
AmatulMaleek gaba Daya Bata hayyacinta sbd firgicin ganin Naufal datai Dan haka Bata tantance waye ne ya hadata da jikinsa ba saima sake qanqamesa datai Bata ko ganin gabanta har suka bar harabar gidan gaba Daya.
A harabar gidan kusan duk Wanda yake da alaqa da ASH dakuma Wanda yakeda alaqa da AmatulMaleek kusan kowa mutuwar tsaye yayi cikin rawar jiki da tashin hankalin da baa Saka masa rana ba.
Mum Aisha da Naufal da duk Wanda yake gurin tsaye yasan Kai tsaye magana ce Mai hade da mummunan mataki ASH yafadawa mum Aisha da Naufal batareda Bude Baki ya furta ba cewan shine Wanda igiyoyin auren Amatu suke hannunsa.
Maamah da Husnah kuwa kusan kasa motsawa sukai sbd tashin hankali da mamaki me girma.
Abdulhameed da ganin Naufal tin farko ya sakashi baro inda yake da sauri zai nufi yar uwarsa ya Bata kariya kafin kyaftawan ido kaman daga sama kowannensu baiga isowan ASH dinba sai ganin Amatun sukai a jikinsa dakatawa yayi batareda ya qarasaba sbd da alama Amatun Bata buqatan kowa.
Mum Aisha kuwa jikinta ne ya dauki rawa gaba daya abinda tagani a gabanta din ya faru bame taba yiyuwa bane har abadan abada,
Naufal ma sakin kayan hannunsa yayi jikinsa na fito da zufa koina yana kallan mum dinsa Dan shi Kam komai ya kasa fahimta ita yake jiran ta fahimtar dashi Dan kuwa dai Shima hankalinsa ma ya kasa daukan abinda idanuwansa suka ganar masa AmatulMaleek a jikin ASH TALBA.
Maamah mum ta kalla bakinta da jikinta na rawa kalmomin a rarrabe tace
"Asmau Wa kika aurawa 'yarki?
Kam Husnah wadda idanuwanta suka ciko da hawaye ta mayarda kallanta muryanta na sake rarrabewa tace
"Husnah me na Gani?
Me aka aikota a kauyen??
Waye ya auri Amatun??
Hawayen Dake cike da idanuwan Husnah ne suka gangaro kan fuskarta batareda ta Kalli mum Aisha din ba tace
"AmatulMaleek da Dad aka daura aurenta,
Amatu ta zama matar Dad.....
Jiri ne ya dibi mum Aisha ta fara ganin duhu qafafunta tini suka kasa daukanta ta zube a gurin tana rintse idanuwanta da budewa ko duhun datake Gani sai washe.
Naufal da wutar komai na jikinsa ta dauke rasa tinanin kamawa yayi sai rawa da jikinsa ya dauka tareda tiririn me qarfin gaske Amma dai abinda zai fara shine barin gidan tukuna sbd tsoro da firgici.
Ko mum dinsa baibi ta Kai ba ya ja kayansa ya Isa motarsa ko Gani bayayi sosai ya jefa kayansa ya fada motan yabar gidan jikinsa Babu inda Baya rawa da daukan zafi sosai.
Maamah data rasa abin fada ko yi itama ja idanuwanta sukai tayi gaba zuwa dakinta Abdul na bayanta da kayanta.
Tana shiga kayanta kawai ya ajiye mata ya fita da nasa zuwa dakin Haydar da yanzu shi kadai zaiyi rayuwa a cikinsa,.hakama kayan Amatu Bai aje a dakin maamah dinba dasu ya fito ya nufi cikin Mansion dasu.
Kai tsaye dakinsa yafara shiga ya aje nasa kayan kafin yayo ciki Dana Amatun.
A babban main palon ba kowa sbd Amatu Kai tsaye babban bedroom din Dake maqale Dana Abeeda Wanda ita na Abeedan Palo ne lafiyayye da bedroom a cikinsa Wanda bayajin akwai macen da zata maye gurbin komai na Abeeda a rayuwarsa.
Bedroom din ya kaita har bakin gadon dakin ya janye jikinsa daga nata batareda ya juyoba ya fice daga dakin zuwa bangarensa.
Saida ya fice daga dakin ta iya Bude idanuwanta har lokacin hannuwanta na rawa kaman yanda zuciyarta ke rawa cikin damuwa da tsoro.
Dakin datake ta dago ta kalla Tagane inda take take ta zame bakin gadon tana rintse idanuwanta da sai alokacin suka ciko da hawayen da batasan Kona ganin Naufal bane Kona shigowarta wanna rayuwar bace.
Abdulhameed ne yayi knocking dakin tareda Kiran sunanta ahankali yace mata ga kayanta.
Kasa tasowa tayi kaman yanda ta kasa iya Bude Baki Tayi magana dole shine ya shigo ya ajiye mata kayan ya fice batareda ya iya ce mata komaiba Shima sbd yanzu Kam kowa dole ya fuskanci sabuwar rayuwar Dake gabansa.
Mum Aisha dole su Farida masu aiki ne suka kamota suka dawo ciki da ita Dan kuwa jininta ya Haye sosai dole Abdul ne su Farida suka iya sanarwa Dan shine kawai suka ga fuskarsa a gidan
Shine ya kira likitan gidan yazo ya duba mum Aisha da take Takoma mara lafiyar qarfi da yaji Dan kuwa sosai jinin ya hau gashi yaqi sauka sbd tashin hankalin dayake zuciyarta yaqi sauka sai daka hada da alluran bacci da magani.
Su Farida aikin abincin sukahau duk da sun San Mai gidan Baya cin abincinsu baima taba Ciba maamah ce kawai ke masa abinci Amma yau maamah din ko dakinta Bata iya fitowa tinda suka iso ta shige tayi sallan Azahar da lokacinta yayi ta zauna shiru daki tana lazimi Dan idan ma ta fito batasan tayaya zata iya kallan gidan Aminiyarta yar uwarta da basuda tamkar juna Amma yau an wayi gari 'yarta data Haifa ace itace zata zama kishiyar Abeeda???
Innalillahi wainna ilaihirrajiun" wannan kalman itace taketa firtawa a duk lokacinda ta ambaci auren.
Tsaf su Farida suka shirya lafiyayyan abinci da drinks a dining tareda cutleries masu tsadan gaske suka sake tsaftace koina a gidan duk da kusan duk bayan awanni ake sake gyarewa.
Gidan tsit har bayan laasar kafin kowa ya tashi daga baccin bacin Rai da rashin mafita sukai wanka da sallah,
Husnah ce ta fara fitowa kafin Abdul sai Amatun daga baya wadda Bata iya cin abincin ba drink kawai ta sha ta komawarta daki Dan itama ta rasa ta Ina zata iya wanna rayuwar ta auren kaddarar Daya sameta.
#MAMUH#
#LA HOT
#AMATULMALEEK
#ROMANCE
#HOT LOVE
#ABEEDA TALBA
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
29
Ga mamakin Husnah Dad dinta yafito yaci abinci tareda ita da Abdul Wanda kusan shine yake rage Mata kewan Haydar tin bayan tafiyar Haydar,
Ko a fuska ko a dama Husnah bataga ko Daya a gurin Dad dinta ba da zatai masa maganar auren nasa da bataso da AmatulMaleek data ganin Bai kamata ace tana auren Dad dinta ba hakama maamah bazata sake sakewa ba a gida sbd Bata kaunar auren har ranta itama to Kuma matiqar ba Dan sassaucin Daman magana suka Gani a tareda shi ba Babu me iya magana sedai suyita hadiye maganarsu da damuwarsu har ya musu illa Kila.
Ba sosai yaci abincin ba sbd wannan shine farkon abincin masu aikin gidansa daga na matarsa saina cooks na gidan saina maamah su kadai yake ci Amma yanzu sanin gidan ba Normal yake ba yasa Bazai tsaya Bada Daman korafi ko magana ba.
A natse kaman wanda duk duniya baida damuwa yaci abincin kaman yanda ya Saba,
Yana gamawa ya goge bakinsa yabar dining din.
Abdulhameed hankalinsa kwance yaci abincinsa sosai iya koshinsa kafin Shima ya tashi.
Husnah ma dole abincin taci ta koshi ta tashi ta koma dakinta.
Har dare gidan ba motsin kowa sai masu aiki da suka sake tsaftace dakin cin abincin suka jere na dinner wanda ba abinci ne nauyi bane sedai kaman yanda suka jera kusan haka suka kwashesa Abdul ne kawai yaci abincin,
Husnah tea Tasha
AmatulMaleek ma tea Tasha hakama maamah tea din kawai Tasha shi me gidanma kwata kwata be fito cin abincinba.
Washe gari Babu Wanda ya gansa ya ficewarsa aiki Dan haka har kowa ya gama boyon kansa a daki ya fito sukaci abinci Husnah ce ta fara shiryawa ta ficewarta school Abdulhameed ma fita yayi zuwa Wani gurin.
AmatulMaleek bayan tayi wanka ta Saka doguwar rigar atampa fitowa tayi ta nufi gurin maamah wadda itama ta fito dole sbd sanin ASH din Baya cin abincin masu aiki ta shiga kitchen da kanta.
Amatun ta zuwa gaidata tayi tana tambayarta jikinta.
Amsawa tayi cikin kulawa tana cigaba da aikin dayake gabanta.
Hannu AmatulMaleek din ta miqa tana cewa
"Maamah kawo na tayaki ki huta sbd jikinki"
Numfashi maamah ta sauke tana kokarin hana zuciyarta ganin lefin Amatun akan aure sbd itama ba laifinta bane kaman yanda Abdulhameed ya mata nasiha akan lamarin sosai Kuma tabbas idan Taga laifin AmatulMaleek batai mata adalciba amatsayinta mahaifiyarta,
Abu ne da Akai Wanda ita Amatun kaman auren dole ne,auren kaddara,
Tashin hankali da fushi da qunci bazai kawo salamaba ga abinda suke kalla kaman haramun,Dan haka zatai amfani da zamanta uwa ga Amatun ta nesantata da auren cikin sauki batareda Rai ya Baci ba ko shiga damuwa.
Bata sakarwa Amatun aikin duka ba sedai sukai tare su Farida kuwa sai kaffa kaffa sukeyi da Amatun suna Bata girma ita Sam batama lura ba sbd aikin gabanta kawai takeyi cikin nutsuwa, maamah ce kawai ta lura da komai nasu ya canza gameda Amatun Amma dai itama tayi kaman Bata ganinba sbd kada abin yayi tsayi.
Aikin girkin sukai tare suna gamawa su Farida ne suka jere komai a dining maamah Kam batajin yanzu zata iya cigaba da zuwa cikin gidan sosai sbd kunyar ma ganin kanta takeyi a Mansion din kwata kwata.
Kasa daukanta kafafunta ke Neman yi tayi Baya ahankali se Jin tayi anyi mata katangar data hana jirin dubanta.
ASH TALBA ne da kansa ya tareta da kansa tareda miqa hannunsa Daya ya qarasa tareda batareda ya kalleta ba.
Mum Aisha da Naufal ya zubawa idanuwansa dasuka kusan Saka mum Aisha sumewa agurin yayi musu kallo daya Babu Kalma ko Daya ya juya da Amatu a hannunsa zuwa sashen dayake matarsa da yayansa.
AmatulMaleek gaba Daya Bata hayyacinta sbd firgicin ganin Naufal datai Dan haka Bata tantance waye ne ya hadata da jikinsa ba saima sake qanqamesa datai Bata ko ganin gabanta har suka bar harabar gidan gaba Daya.
A harabar gidan kusan duk Wanda yake da alaqa da ASH dakuma Wanda yakeda alaqa da AmatulMaleek kusan kowa mutuwar tsaye yayi cikin rawar jiki da tashin hankalin da baa Saka masa rana ba.
Mum Aisha da Naufal da duk Wanda yake gurin tsaye yasan Kai tsaye magana ce Mai hade da mummunan mataki ASH yafadawa mum Aisha da Naufal batareda Bude Baki ya furta ba cewan shine Wanda igiyoyin auren Amatu suke hannunsa.
Maamah da Husnah kuwa kusan kasa motsawa sukai sbd tashin hankali da mamaki me girma.
Abdulhameed da ganin Naufal tin farko ya sakashi baro inda yake da sauri zai nufi yar uwarsa ya Bata kariya kafin kyaftawan ido kaman daga sama kowannensu baiga isowan ASH dinba sai ganin Amatun sukai a jikinsa dakatawa yayi batareda ya qarasaba sbd da alama Amatun Bata buqatan kowa.
Mum Aisha kuwa jikinta ne ya dauki rawa gaba daya abinda tagani a gabanta din ya faru bame taba yiyuwa bane har abadan abada,
Naufal ma sakin kayan hannunsa yayi jikinsa na fito da zufa koina yana kallan mum dinsa Dan shi Kam komai ya kasa fahimta ita yake jiran ta fahimtar dashi Dan kuwa dai Shima hankalinsa ma ya kasa daukan abinda idanuwansa suka ganar masa AmatulMaleek a jikin ASH TALBA.
Maamah mum ta kalla bakinta da jikinta na rawa kalmomin a rarrabe tace
"Asmau Wa kika aurawa 'yarki?
Kam Husnah wadda idanuwanta suka ciko da hawaye ta mayarda kallanta muryanta na sake rarrabewa tace
"Husnah me na Gani?
Me aka aikota a kauyen??
Waye ya auri Amatun??
Hawayen Dake cike da idanuwan Husnah ne suka gangaro kan fuskarta batareda ta Kalli mum Aisha din ba tace
"AmatulMaleek da Dad aka daura aurenta,
Amatu ta zama matar Dad.....
Jiri ne ya dibi mum Aisha ta fara ganin duhu qafafunta tini suka kasa daukanta ta zube a gurin tana rintse idanuwanta da budewa ko duhun datake Gani sai washe.
Naufal da wutar komai na jikinsa ta dauke rasa tinanin kamawa yayi sai rawa da jikinsa ya dauka tareda tiririn me qarfin gaske Amma dai abinda zai fara shine barin gidan tukuna sbd tsoro da firgici.
Ko mum dinsa baibi ta Kai ba ya ja kayansa ya Isa motarsa ko Gani bayayi sosai ya jefa kayansa ya fada motan yabar gidan jikinsa Babu inda Baya rawa da daukan zafi sosai.
Maamah data rasa abin fada ko yi itama ja idanuwanta sukai tayi gaba zuwa dakinta Abdul na bayanta da kayanta.
Tana shiga kayanta kawai ya ajiye mata ya fita da nasa zuwa dakin Haydar da yanzu shi kadai zaiyi rayuwa a cikinsa,.hakama kayan Amatu Bai aje a dakin maamah dinba dasu ya fito ya nufi cikin Mansion dasu.
Kai tsaye dakinsa yafara shiga ya aje nasa kayan kafin yayo ciki Dana Amatun.
A babban main palon ba kowa sbd Amatu Kai tsaye babban bedroom din Dake maqale Dana Abeeda Wanda ita na Abeedan Palo ne lafiyayye da bedroom a cikinsa Wanda bayajin akwai macen da zata maye gurbin komai na Abeeda a rayuwarsa.
Bedroom din ya kaita har bakin gadon dakin ya janye jikinsa daga nata batareda ya juyoba ya fice daga dakin zuwa bangarensa.
Saida ya fice daga dakin ta iya Bude idanuwanta har lokacin hannuwanta na rawa kaman yanda zuciyarta ke rawa cikin damuwa da tsoro.
Dakin datake ta dago ta kalla Tagane inda take take ta zame bakin gadon tana rintse idanuwanta da sai alokacin suka ciko da hawayen da batasan Kona ganin Naufal bane Kona shigowarta wanna rayuwar bace.
Abdulhameed ne yayi knocking dakin tareda Kiran sunanta ahankali yace mata ga kayanta.
Kasa tasowa tayi kaman yanda ta kasa iya Bude Baki Tayi magana dole shine ya shigo ya ajiye mata kayan ya fice batareda ya iya ce mata komaiba Shima sbd yanzu Kam kowa dole ya fuskanci sabuwar rayuwar Dake gabansa.
Mum Aisha dole su Farida masu aiki ne suka kamota suka dawo ciki da ita Dan kuwa jininta ya Haye sosai dole Abdul ne su Farida suka iya sanarwa Dan shine kawai suka ga fuskarsa a gidan
Shine ya kira likitan gidan yazo ya duba mum Aisha da take Takoma mara lafiyar qarfi da yaji Dan kuwa sosai jinin ya hau gashi yaqi sauka sbd tashin hankalin dayake zuciyarta yaqi sauka sai daka hada da alluran bacci da magani.
Su Farida aikin abincin sukahau duk da sun San Mai gidan Baya cin abincinsu baima taba Ciba maamah ce kawai ke masa abinci Amma yau maamah din ko dakinta Bata iya fitowa tinda suka iso ta shige tayi sallan Azahar da lokacinta yayi ta zauna shiru daki tana lazimi Dan idan ma ta fito batasan tayaya zata iya kallan gidan Aminiyarta yar uwarta da basuda tamkar juna Amma yau an wayi gari 'yarta data Haifa ace itace zata zama kishiyar Abeeda???
Innalillahi wainna ilaihirrajiun" wannan kalman itace taketa firtawa a duk lokacinda ta ambaci auren.
Tsaf su Farida suka shirya lafiyayyan abinci da drinks a dining tareda cutleries masu tsadan gaske suka sake tsaftace koina a gidan duk da kusan duk bayan awanni ake sake gyarewa.
Gidan tsit har bayan laasar kafin kowa ya tashi daga baccin bacin Rai da rashin mafita sukai wanka da sallah,
Husnah ce ta fara fitowa kafin Abdul sai Amatun daga baya wadda Bata iya cin abincin ba drink kawai ta sha ta komawarta daki Dan itama ta rasa ta Ina zata iya wanna rayuwar ta auren kaddarar Daya sameta.
#MAMUH#
#LA HOT
#AMATULMALEEK
#ROMANCE
#HOT LOVE
#ABEEDA TALBA
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
29
Ga mamakin Husnah Dad dinta yafito yaci abinci tareda ita da Abdul Wanda kusan shine yake rage Mata kewan Haydar tin bayan tafiyar Haydar,
Ko a fuska ko a dama Husnah bataga ko Daya a gurin Dad dinta ba da zatai masa maganar auren nasa da bataso da AmatulMaleek data ganin Bai kamata ace tana auren Dad dinta ba hakama maamah bazata sake sakewa ba a gida sbd Bata kaunar auren har ranta itama to Kuma matiqar ba Dan sassaucin Daman magana suka Gani a tareda shi ba Babu me iya magana sedai suyita hadiye maganarsu da damuwarsu har ya musu illa Kila.
Ba sosai yaci abincin ba sbd wannan shine farkon abincin masu aikin gidansa daga na matarsa saina cooks na gidan saina maamah su kadai yake ci Amma yanzu sanin gidan ba Normal yake ba yasa Bazai tsaya Bada Daman korafi ko magana ba.
A natse kaman wanda duk duniya baida damuwa yaci abincin kaman yanda ya Saba,
Yana gamawa ya goge bakinsa yabar dining din.
Abdulhameed hankalinsa kwance yaci abincinsa sosai iya koshinsa kafin Shima ya tashi.
Husnah ma dole abincin taci ta koshi ta tashi ta koma dakinta.
Har dare gidan ba motsin kowa sai masu aiki da suka sake tsaftace dakin cin abincin suka jere na dinner wanda ba abinci ne nauyi bane sedai kaman yanda suka jera kusan haka suka kwashesa Abdul ne kawai yaci abincin,
Husnah tea Tasha
AmatulMaleek ma tea Tasha hakama maamah tea din kawai Tasha shi me gidanma kwata kwata be fito cin abincinba.
Washe gari Babu Wanda ya gansa ya ficewarsa aiki Dan haka har kowa ya gama boyon kansa a daki ya fito sukaci abinci Husnah ce ta fara shiryawa ta ficewarta school Abdulhameed ma fita yayi zuwa Wani gurin.
AmatulMaleek bayan tayi wanka ta Saka doguwar rigar atampa fitowa tayi ta nufi gurin maamah wadda itama ta fito dole sbd sanin ASH din Baya cin abincin masu aiki ta shiga kitchen da kanta.
Amatun ta zuwa gaidata tayi tana tambayarta jikinta.
Amsawa tayi cikin kulawa tana cigaba da aikin dayake gabanta.
Hannu AmatulMaleek din ta miqa tana cewa
"Maamah kawo na tayaki ki huta sbd jikinki"
Numfashi maamah ta sauke tana kokarin hana zuciyarta ganin lefin Amatun akan aure sbd itama ba laifinta bane kaman yanda Abdulhameed ya mata nasiha akan lamarin sosai Kuma tabbas idan Taga laifin AmatulMaleek batai mata adalciba amatsayinta mahaifiyarta,
Abu ne da Akai Wanda ita Amatun kaman auren dole ne,auren kaddara,
Tashin hankali da fushi da qunci bazai kawo salamaba ga abinda suke kalla kaman haramun,Dan haka zatai amfani da zamanta uwa ga Amatun ta nesantata da auren cikin sauki batareda Rai ya Baci ba ko shiga damuwa.
Bata sakarwa Amatun aikin duka ba sedai sukai tare su Farida kuwa sai kaffa kaffa sukeyi da Amatun suna Bata girma ita Sam batama lura ba sbd aikin gabanta kawai takeyi cikin nutsuwa, maamah ce kawai ta lura da komai nasu ya canza gameda Amatun Amma dai itama tayi kaman Bata ganinba sbd kada abin yayi tsayi.
Aikin girkin sukai tare suna gamawa su Farida ne suka jere komai a dining maamah Kam batajin yanzu zata iya cigaba da zuwa cikin gidan sosai sbd kunyar ma ganin kanta takeyi a Mansion din kwata kwata.