Sashe 5
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Karban wayar maamah tayi tana sallama Abeeda ta kashe wayar tareda miqewa daga zaunen datake ciki lafiyayyan bedroom dinta sanyeda jallabiya ash da mayafi me Dan girma na sallanta ta ajiye wayarta tana nufar kofar barin bedroom din sanyeda slippers masu tsananin laushi da tsadan kudinsu zasu ciyar da maamah din da yayanta na sati uku koma fiye.
Tinda ta tinkaro babban palonta ta nufo kofa ma'aikatan Dake gyaran palon suka ringa gaisheta cikin tsananin girmamawa sun Dan sauke Kai sbd Koma me zai fitarda Madame din harabar gidan a daidai wannan time din me tsananin mahimmanci ne.
Sharif dayaji madame ta kashe wayarta Babu amsar komai Shan jinin jikinsa yayi sbd ta tabbata kenan yayi kuskuren dauko wainnan kauyawan dajin.
Kallan maamah yayi cikin sauri Yana cewa
"Kinga maza shiga na mayar daku inda na daukoku kafin na Rasa aikina"
Juyawa mota maamah tayi tana kokarin komawa batareda tace masa komaiba Dan itama batasan dalilin kashe wayar Abeedan ba.
Cikin fada da daga murya yaci gaba da yi mata sauri sauri Yana cewa
"Wai bazakiyi sauri ba muje?
Kema kinyi gangancin biyoni bayan kinsan Babu ta inda kukeda arzikin Azo daukanku da mota irin wannan Amma haka kawai kika biyoni gashi Kuma Kinga irin gidan da akazo bazaki Bude Baki kice bakuda Hadi da irin wanna guraren"
Shiga motar Maamah ke kokarin saiga fitowar Abeeda harabar gidan tini ta dagakata daga shiga motar tana tsayuwa a inda take gabobin jikinta na Neman saki idanuwanta dasukai Dan ja suna tsayuwa a kan Abeeda wadda itama nata idanuwan akan Maamah din suke tana kallan Wani irin mugun mummunan yanayin da Asmaunta ke ciki kamar wadda Tayo gudun hijira.
Suturar jikinta ta kalla taji hankalinta na mummunan tashi kafin ta tsayar da idanuwanta akan fuskar Asmaun da sauran kadan takoma skeleton sbd rama da bushewa.
Maamah kasa kurar da nata kallan tayi kan Asmau sbd alkunya da muzantar dataji tanayi agaban Abeedan sbd yanayin datazo gidan dashi kamar almajirar data debo tafiyar qafa.
Qasa tayi da kanta lokacinda Abeeda ta tinkarota Kai tsaye jiki a tsananin mace da baqin cikin ganinta ahakan tana isowa hannunta take kokarin kamowa tana ambatar sunanta muryarta na rawa sosai.
Kasa bari maamah tayi Abeeda din ta a kamata sbd jikinta Babu inda yake da tsafta ita kuwa tamkar wata tauraruwar datafi taurari take komai nata na musamman ne sbd Jin dadi,Hutu da daular da Allah yayisu acikinta.
Sharif na ganin Hakan yasan ba kuskuren ne dai aka samu ba Dan haka a Jere ya Sako ajiyar zuciya Yana Bude mota da sauri yahau kokarin kamo Abdulhameed sbd AmatulMaleek bazata dauku garesa ba tinda ta fara zama yar budurwa.
Yanda Sharif ya dauko Abdulhameed kamar matacce ya Saka gaban Abeeda mummunan faduwa tana kallan Motar cikin tashin hankali tace
"Meya samesa?
Ina AmatulMaleek?
Meya samesu?"
Jiki na rawa murya na sauri sharif yace
"Ahaka aka daukosu daga Tasha inaga basuda lafiya sosai sunyi Nisa musamman ita macen ko numfashi ma batayi...""
Bai qarasaba Abeeda ta katsesa da cewa
"What??
Kallan maamah tayi tana Isa motar jikinta na rawa takai hannunta kan AmatulMaleek Dake kwance ba Rai ta janyota kafin tayi Wani yunkuri tini sharif ya kira masu aikin gidan mata su biyu suka iso gurin Dan daukan AmatulMaleek Dan baiyi tinanin Madame din tasu zata iya taba mutanenba.
AMATULMALEEK
Regular 700
Vip 2k
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
##MAMUH#
#LOVE
#ROMANCE
#INSIDELIFE
#ASH TALBA
#NAUFAL
#MADAME
#ABOKIYAR NISHADI
#MEERAH HERBS
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
5
Abeedan bazata iya daukanta ba Dan haka dole masu aikin ne suka dauki AmatulMaleek din maamah Kuma tana dauke da jakarsu suka dunguma zuwa ciki.
Kai tsaye sashen masu aiki aka nufa dasu dayake akwai daki na musamman acan aka Bade musu Daya aka kwantar da AmatulMaleek din gefen Abdulhameed Daya farfado shi Amma baida karfin iya motsawa sai tsoro Mai karfin gaske Daya shigesa ganin inda suke kaman baa duniya ba duk da baisan yanda aljanna take ba da lahirar.
Abeeda da kanta ta fice tana bawa masu aikin umarnin su fara yaran kafin a kirawo likita yazo ya dubasu cikin gaggawa.
Abdulhameed suka fara yiwa wanka fes suka dirji uwar dauda da kurar jikinsa kafin suka fito dashi.
AmatulMaleek kuwa kasa barinsu maamah tayi da kanta ta daure ta wanketa tsaf ta fito da ita.
Kaya aka Basu suka Saka Wanda AmatulMaleek din take aka karbo kayan Husnah Talba daga bangaren iyayen gidan aka Bata maamah ta Saka mata hakama Abdulhameed kayan haidar aka Saka masa take suka Dan yi kyan Gani Babu Bata lokaci likita tazo ta fara dubasu Duk da shi Abdulhameed ana basa tea me tsananin kaurin gaske ya shanye katan Kofi yafara Dan samun kuzari.
AmatulMaleek kuwa ana Bata tea din haka ta amayosa Dan haka dole aka sake gyarata kafin likitar tazo.
Ita kanta maamah ta tsaftace kanta cikin 'yar suturar da aka Bata Dan baayi qasa a gwiwar Kai kayansu store ba aka ajiye sbd Babu Wani sutirar arziki acikinsa.
Da farko sosai hankalin Abeeda ya tashi da ciwon na yaran Dan Bata dauka yunwa da wahala ne tareda iska Dasuka wuni suna sha a hanya ba tin asuba ya jijjigasu gaba Daya.
Likita Abdulhameed ta yara dubawa dakyau ya tabbatarda gajiya ce da azabar yunwa a tareda shi Dan haka ruwa kawai ya daura masa Dan karfinsa Daya tafi ya Dawo.
AmatulMaleek kuwa bayan yunwa iskane ya shigeta sosai Wanda Bata Saba sha ba sbd basa zuwa koina koyaushe suna kauye cikin gida a zaune,Se yunwa da wahalar hanya ta doguwar tafiyar da tinda tayi wayo Bata taba ba.
Itama ruwan ya daura mata tareda allura kafin ya tafi yace basa buqatan magani da sun samu hutawa sosai sukaci abinci wadatacce zasu warware Inshallah.
Sai bayan tafiyar likita Maamah ta iya dagowa ta Kalli Abeeda datafi nuna damuwarta akan ciwon nasu sbd Bata taba ganinsu a wannan halinba bayan ciwo ga wahalalliyar yunwa Nan a tareda su bayyane a jikinsu.
Kan maamah ta dawo da kallanta tareda qurawa Maamah din idanuwanta tana sake kallan qashin wuyanta Da kamar turosa Akai waje duk koina jikinta qasusuwanta a bayyane,
Jin tayi hankalinta ya ninka tashi tareda shiga tsoro Amma tayi kokarin dannewa tareda boyewa sbd kada ta muzanta Maamah din da kallanta dakuma mamakin.
Fitowa tayi maamah na biyeda ita kaman yanda ta umarta suka nufi sashenta sai alokacin maamah ta Dan saki numfashi sbd sanyin AC Daya gama kame koina na sashen da Wani irin kamshi na gidan kudi da basai anfada Maka ma.
A palonta na farko ta zauna ahankali kan kujera tana nunawa Maamah gurin zama tareda sakawa aka kira me aikinta ta kusanta.
Khaltume na zuwa ta Dan tsaya daga gefen Abeedan cikin girmamawa tace gata tazo.
Abeeda Dake kokarin dauke kallanta daga Maamah sbd kallan yafara damunta da alama ta Dan juyo ta kalli khaltumen Kai tsaye tace a hadawa Maamah abinci a dining.
Dawo da kallanta tai kan Maamah din cikin yar kulawa tace
"Asmau meye kikeson ci??
Me zaa dafa Miki kici a cikin gaggawa?
Dan dagowa Maamah tayi tana kokarin Hana damuwa da sanyinta bayyana ta saki Dan numfashi tareda yaqe ta Bude Baki tace
"Kowanne irin abincin ma yayi basai sun wahala ba"
Juyawa khaltume tayi da kallanta kan Madame dinsu tana jiran umarnin abinda zaayi din.
Abeeda Bata juyoba ta kalleta tace
"Kije koma me Akai a ajiye mata ta taso taci batareda Bata lokaci ba."
Murmushin yaqe Maamah ta sauke tana dagowa ta zubawa Abeedan Idanuwanta cikin kulawa da ganin yanda itama Abeedan ta fada sosai tayi Wani irin haske kamar na Wanda beda jini ko kadan.
Numfashi ta sauke kafin ta Bude Baki cikin kulawa tace
"Abeeda Yaya muka sameku?
Yaya Husnah da Haydar?
Duk suna lafiya?
Yaya labarin su hajiyar porthcrt?kowa lafiya dai ko?
Numfashi Abeeda ta sauke kawai fuskar Asmau take kalla wadda magana takeyi Amma bakin dayake bushe da wuyanta ne suke kashe mata jiki Dan haka Bata iya Bude Baki sosaiba ta gyada Kai ahankali cikin sanyi tace
"Kowa lafiyansa kalau,
Asmau meya sameku haka keda yaran kuka koma kamar wainda ke rufe a kejin wahala?
Meyake faruwa ne?
Kuma cikin qunci da wahala ne?
Bakwa samun abinci ne?
Andena Kai Miki abincin da ASH yasa aringa kaiwa duk wata ne?
Shiru Maamah tayi tareda Dan sake sakin murmushin yaqe tana cewa
"Ana kaiwa kinsan gidan taro dakuma rayuwar kauye baka samun abu ka ringa cinyewa Kai Daya Se iyalinka,Idan ankai ana bawa kowa ya Dan Saka albarka,Allah dai yaci gaba da biyanki keda Mijinki har karshen rayuwarku,ai Kunata kokari....
Katseta Abeeda tayi da cewa
"Asmau bayan yunwa wane masifar kuke ciki haka da kika koma kaman wadda take kwance tana jinya??
Asmau Kin ganki kuwa?
Kinga 'yayanki kuwa?
Sake sauke numfashi maamah tayi tana Dan son Hana kanta da zuciyarta bayyanarda abinda zai damar da Abeedan Dan haka ta sauya tambayar ta Abeeda da jefa mata tata tambayar idanuwanta akan Abeedan tana cewa
"Yaya maigida ASH TALBA? Yana lafiya?
Yakuma akaji da hakurin rashin Alhajin??
Numfashi itama Abeedan ta saki sbd sanin zurfin ciki da iya shanye damuwa da duk abinda ya wuce na Asmau Dan haka tasan ba komai zata fada mata ba ayanzu din sai kawai tayi Baya ahankali ta gyara zamanta a lallausan Luxury kujeran Dake palon nata tana cewa
"ASH lafiyansa kalau yau da safen Nan yayi tafiya Dan Daman rasuwar Nan ta tsayar dashi,
Alhaji kuwa lokacin yayi Se fatan Allah yayi masa Rahama da samun Jin qansa.
Shiru sukai dukkaninsu kowanne zuciyarsa a sanyaye Banda Abeeda Dake jin bazata iya fadawa Asmaun damuwarta datai niyaba a duk randa suka Hadu sbd Bata taba tinanin ganinta a wannan mummunan halin itada yayantaba kamar wasu gawar dataqi Rami.
Ita Kuma maamah Jin tayi itama jikinta na sanyi tareda Jin nauyin fadawa Abeedan damuwarta sbd kada ta damu sosai gashi da alama Sam rayuwarta da alama batasan meye ma damuwaba Dan haka bazata lalata mata komaiba da tata damuwar zasuyi kwana biyinsu su koma salin alin zata bar damuwarta a cikinta ta duqufa da yiwa yayanta addua.
Tinda ta tinkaro babban palonta ta nufo kofa ma'aikatan Dake gyaran palon suka ringa gaisheta cikin tsananin girmamawa sun Dan sauke Kai sbd Koma me zai fitarda Madame din harabar gidan a daidai wannan time din me tsananin mahimmanci ne.
Sharif dayaji madame ta kashe wayarta Babu amsar komai Shan jinin jikinsa yayi sbd ta tabbata kenan yayi kuskuren dauko wainnan kauyawan dajin.
Kallan maamah yayi cikin sauri Yana cewa
"Kinga maza shiga na mayar daku inda na daukoku kafin na Rasa aikina"
Juyawa mota maamah tayi tana kokarin komawa batareda tace masa komaiba Dan itama batasan dalilin kashe wayar Abeedan ba.
Cikin fada da daga murya yaci gaba da yi mata sauri sauri Yana cewa
"Wai bazakiyi sauri ba muje?
Kema kinyi gangancin biyoni bayan kinsan Babu ta inda kukeda arzikin Azo daukanku da mota irin wannan Amma haka kawai kika biyoni gashi Kuma Kinga irin gidan da akazo bazaki Bude Baki kice bakuda Hadi da irin wanna guraren"
Shiga motar Maamah ke kokarin saiga fitowar Abeeda harabar gidan tini ta dagakata daga shiga motar tana tsayuwa a inda take gabobin jikinta na Neman saki idanuwanta dasukai Dan ja suna tsayuwa a kan Abeeda wadda itama nata idanuwan akan Maamah din suke tana kallan Wani irin mugun mummunan yanayin da Asmaunta ke ciki kamar wadda Tayo gudun hijira.
Suturar jikinta ta kalla taji hankalinta na mummunan tashi kafin ta tsayar da idanuwanta akan fuskar Asmaun da sauran kadan takoma skeleton sbd rama da bushewa.
Maamah kasa kurar da nata kallan tayi kan Asmau sbd alkunya da muzantar dataji tanayi agaban Abeedan sbd yanayin datazo gidan dashi kamar almajirar data debo tafiyar qafa.
Qasa tayi da kanta lokacinda Abeeda ta tinkarota Kai tsaye jiki a tsananin mace da baqin cikin ganinta ahakan tana isowa hannunta take kokarin kamowa tana ambatar sunanta muryarta na rawa sosai.
Kasa bari maamah tayi Abeeda din ta a kamata sbd jikinta Babu inda yake da tsafta ita kuwa tamkar wata tauraruwar datafi taurari take komai nata na musamman ne sbd Jin dadi,Hutu da daular da Allah yayisu acikinta.
Sharif na ganin Hakan yasan ba kuskuren ne dai aka samu ba Dan haka a Jere ya Sako ajiyar zuciya Yana Bude mota da sauri yahau kokarin kamo Abdulhameed sbd AmatulMaleek bazata dauku garesa ba tinda ta fara zama yar budurwa.
Yanda Sharif ya dauko Abdulhameed kamar matacce ya Saka gaban Abeeda mummunan faduwa tana kallan Motar cikin tashin hankali tace
"Meya samesa?
Ina AmatulMaleek?
Meya samesu?"
Jiki na rawa murya na sauri sharif yace
"Ahaka aka daukosu daga Tasha inaga basuda lafiya sosai sunyi Nisa musamman ita macen ko numfashi ma batayi...""
Bai qarasaba Abeeda ta katsesa da cewa
"What??
Kallan maamah tayi tana Isa motar jikinta na rawa takai hannunta kan AmatulMaleek Dake kwance ba Rai ta janyota kafin tayi Wani yunkuri tini sharif ya kira masu aikin gidan mata su biyu suka iso gurin Dan daukan AmatulMaleek Dan baiyi tinanin Madame din tasu zata iya taba mutanenba.
AMATULMALEEK
Regular 700
Vip 2k
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
##MAMUH#
#LOVE
#ROMANCE
#INSIDELIFE
#ASH TALBA
#NAUFAL
#MADAME
#ABOKIYAR NISHADI
#MEERAH HERBS
Abokiyar Nishadi YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
5
Abeedan bazata iya daukanta ba Dan haka dole masu aikin ne suka dauki AmatulMaleek din maamah Kuma tana dauke da jakarsu suka dunguma zuwa ciki.
Kai tsaye sashen masu aiki aka nufa dasu dayake akwai daki na musamman acan aka Bade musu Daya aka kwantar da AmatulMaleek din gefen Abdulhameed Daya farfado shi Amma baida karfin iya motsawa sai tsoro Mai karfin gaske Daya shigesa ganin inda suke kaman baa duniya ba duk da baisan yanda aljanna take ba da lahirar.
Abeeda da kanta ta fice tana bawa masu aikin umarnin su fara yaran kafin a kirawo likita yazo ya dubasu cikin gaggawa.
Abdulhameed suka fara yiwa wanka fes suka dirji uwar dauda da kurar jikinsa kafin suka fito dashi.
AmatulMaleek kuwa kasa barinsu maamah tayi da kanta ta daure ta wanketa tsaf ta fito da ita.
Kaya aka Basu suka Saka Wanda AmatulMaleek din take aka karbo kayan Husnah Talba daga bangaren iyayen gidan aka Bata maamah ta Saka mata hakama Abdulhameed kayan haidar aka Saka masa take suka Dan yi kyan Gani Babu Bata lokaci likita tazo ta fara dubasu Duk da shi Abdulhameed ana basa tea me tsananin kaurin gaske ya shanye katan Kofi yafara Dan samun kuzari.
AmatulMaleek kuwa ana Bata tea din haka ta amayosa Dan haka dole aka sake gyarata kafin likitar tazo.
Ita kanta maamah ta tsaftace kanta cikin 'yar suturar da aka Bata Dan baayi qasa a gwiwar Kai kayansu store ba aka ajiye sbd Babu Wani sutirar arziki acikinsa.
Da farko sosai hankalin Abeeda ya tashi da ciwon na yaran Dan Bata dauka yunwa da wahala ne tareda iska Dasuka wuni suna sha a hanya ba tin asuba ya jijjigasu gaba Daya.
Likita Abdulhameed ta yara dubawa dakyau ya tabbatarda gajiya ce da azabar yunwa a tareda shi Dan haka ruwa kawai ya daura masa Dan karfinsa Daya tafi ya Dawo.
AmatulMaleek kuwa bayan yunwa iskane ya shigeta sosai Wanda Bata Saba sha ba sbd basa zuwa koina koyaushe suna kauye cikin gida a zaune,Se yunwa da wahalar hanya ta doguwar tafiyar da tinda tayi wayo Bata taba ba.
Itama ruwan ya daura mata tareda allura kafin ya tafi yace basa buqatan magani da sun samu hutawa sosai sukaci abinci wadatacce zasu warware Inshallah.
Sai bayan tafiyar likita Maamah ta iya dagowa ta Kalli Abeeda datafi nuna damuwarta akan ciwon nasu sbd Bata taba ganinsu a wannan halinba bayan ciwo ga wahalalliyar yunwa Nan a tareda su bayyane a jikinsu.
Kan maamah ta dawo da kallanta tareda qurawa Maamah din idanuwanta tana sake kallan qashin wuyanta Da kamar turosa Akai waje duk koina jikinta qasusuwanta a bayyane,
Jin tayi hankalinta ya ninka tashi tareda shiga tsoro Amma tayi kokarin dannewa tareda boyewa sbd kada ta muzanta Maamah din da kallanta dakuma mamakin.
Fitowa tayi maamah na biyeda ita kaman yanda ta umarta suka nufi sashenta sai alokacin maamah ta Dan saki numfashi sbd sanyin AC Daya gama kame koina na sashen da Wani irin kamshi na gidan kudi da basai anfada Maka ma.
A palonta na farko ta zauna ahankali kan kujera tana nunawa Maamah gurin zama tareda sakawa aka kira me aikinta ta kusanta.
Khaltume na zuwa ta Dan tsaya daga gefen Abeedan cikin girmamawa tace gata tazo.
Abeeda Dake kokarin dauke kallanta daga Maamah sbd kallan yafara damunta da alama ta Dan juyo ta kalli khaltumen Kai tsaye tace a hadawa Maamah abinci a dining.
Dawo da kallanta tai kan Maamah din cikin yar kulawa tace
"Asmau meye kikeson ci??
Me zaa dafa Miki kici a cikin gaggawa?
Dan dagowa Maamah tayi tana kokarin Hana damuwa da sanyinta bayyana ta saki Dan numfashi tareda yaqe ta Bude Baki tace
"Kowanne irin abincin ma yayi basai sun wahala ba"
Juyawa khaltume tayi da kallanta kan Madame dinsu tana jiran umarnin abinda zaayi din.
Abeeda Bata juyoba ta kalleta tace
"Kije koma me Akai a ajiye mata ta taso taci batareda Bata lokaci ba."
Murmushin yaqe Maamah ta sauke tana dagowa ta zubawa Abeedan Idanuwanta cikin kulawa da ganin yanda itama Abeedan ta fada sosai tayi Wani irin haske kamar na Wanda beda jini ko kadan.
Numfashi ta sauke kafin ta Bude Baki cikin kulawa tace
"Abeeda Yaya muka sameku?
Yaya Husnah da Haydar?
Duk suna lafiya?
Yaya labarin su hajiyar porthcrt?kowa lafiya dai ko?
Numfashi Abeeda ta sauke kawai fuskar Asmau take kalla wadda magana takeyi Amma bakin dayake bushe da wuyanta ne suke kashe mata jiki Dan haka Bata iya Bude Baki sosaiba ta gyada Kai ahankali cikin sanyi tace
"Kowa lafiyansa kalau,
Asmau meya sameku haka keda yaran kuka koma kamar wainda ke rufe a kejin wahala?
Meyake faruwa ne?
Kuma cikin qunci da wahala ne?
Bakwa samun abinci ne?
Andena Kai Miki abincin da ASH yasa aringa kaiwa duk wata ne?
Shiru Maamah tayi tareda Dan sake sakin murmushin yaqe tana cewa
"Ana kaiwa kinsan gidan taro dakuma rayuwar kauye baka samun abu ka ringa cinyewa Kai Daya Se iyalinka,Idan ankai ana bawa kowa ya Dan Saka albarka,Allah dai yaci gaba da biyanki keda Mijinki har karshen rayuwarku,ai Kunata kokari....
Katseta Abeeda tayi da cewa
"Asmau bayan yunwa wane masifar kuke ciki haka da kika koma kaman wadda take kwance tana jinya??
Asmau Kin ganki kuwa?
Kinga 'yayanki kuwa?
Sake sauke numfashi maamah tayi tana Dan son Hana kanta da zuciyarta bayyanarda abinda zai damar da Abeedan Dan haka ta sauya tambayar ta Abeeda da jefa mata tata tambayar idanuwanta akan Abeedan tana cewa
"Yaya maigida ASH TALBA? Yana lafiya?
Yakuma akaji da hakurin rashin Alhajin??
Numfashi itama Abeedan ta saki sbd sanin zurfin ciki da iya shanye damuwa da duk abinda ya wuce na Asmau Dan haka tasan ba komai zata fada mata ba ayanzu din sai kawai tayi Baya ahankali ta gyara zamanta a lallausan Luxury kujeran Dake palon nata tana cewa
"ASH lafiyansa kalau yau da safen Nan yayi tafiya Dan Daman rasuwar Nan ta tsayar dashi,
Alhaji kuwa lokacin yayi Se fatan Allah yayi masa Rahama da samun Jin qansa.
Shiru sukai dukkaninsu kowanne zuciyarsa a sanyaye Banda Abeeda Dake jin bazata iya fadawa Asmaun damuwarta datai niyaba a duk randa suka Hadu sbd Bata taba tinanin ganinta a wannan mummunan halin itada yayantaba kamar wasu gawar dataqi Rami.
Ita Kuma maamah Jin tayi itama jikinta na sanyi tareda Jin nauyin fadawa Abeedan damuwarta sbd kada ta damu sosai gashi da alama Sam rayuwarta da alama batasan meye ma damuwaba Dan haka bazata lalata mata komaiba da tata damuwar zasuyi kwana biyinsu su koma salin alin zata bar damuwarta a cikinta ta duqufa da yiwa yayanta addua.