Sashe 56
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana gama waya da asibitin Farha ya kira itama kusan kwananta Rabi da Rabi ne Dan haka tana ganin kiransa bayan asubar ta dauka da sauri tanason Jin idan yau zasu wuce kokuwa.
Gaisawa kawai sukai ya sanar mata da Amatu ASH ya buqaci a aikowa likitoci.
Dagashi har ita kowa da tinanin dayake ransa Amma dai sbd tsaro da Hana a Saka Amatun tsaka me wuya yace Farha din ta shirya gashinan yakusa isowa gidanta zai dauketa yakaita ta tsayawa Amatun idanma Wani matsalan ne ya sameta na rashin lfy.
Ko da suka iso Mansion din qarfe 6 da mintina Dan haka har Farha ta shigo ta Isa dakin Amatu Babu Wanda ma yakeda alaman tashi a jamaar gidan bayan su karima da suka fito Dan fara aiki.
Gaisawa kawai sukai ta wuce sama zuwa bedroom din Amatun Kai tsaye daidai ASH din ya fito lokacin ya sake dawowa ya dubata a karo na biyu.
Gaidasa Farha tayi cikin girmamawa idanuwanta na qasa
Ya masa Kai tsaye Yana wucewa tareda barin dakin da qamshinsa.
Shigowa tayi ko zama batai ba Dr beeba ta shigo tareda nurse Daya karima Tayi musu iso zuwa dakin batareda sunsan abinda yake faruwa ba.
Anty Farha kallo daya tayiwa Amatun ta fahimci abinda ya faru da ita Dan haka cikin sanyin Daya cika zuciyarta ta qaraso tana kama Amatun ta tashi zaune Amma Bata iya zama Dan haka Dr beeba ta qaraso bayan anty Farha ta rufe dakin bayan fitan karima.
Ita kanta Dr beeba Babu Shan wuya ta fahimci abinda ya faru Dan haka tace sai sun tafi da Amatun asibiti sun mata stitches.
Kuka mara sauti Amatun ta sake fashewa dashi tana jikin anty Farha wadda ke rarrashinta kada asan halinda take ciki musamman Husnah Dake kusa.
Anty Farha ce ta sanar da ASH abinda dr beeba ta ce.
Ga mamakinta shine da kansa yazo ya dauko Amatun bayan sun fice ya fito da ita ta kofan palonsa da Babu me ganinsa idan zai fita Yana fitowa mota na kofan palon yake shigewa
Itama ta Nan ya fito da ita ya shigar da ita mota Mr Jameel ne yau yaja motan suka Isa asibiti cikin qanqanin lokaci.
Isansu asibiti Babu Bata lokaci Akai mata dinkin Wanda ya sumar da ita bayan kukan azaba da wahalan datasha.
Allurai Akai mata tareda daura mata ruwa Bai dadeba ya qare sai lokacin ta dan farfado suka dawo gida lokacin karfe 8 na safe ya wuce Dan haka Koda suka iso ta kofan da aka fita da ita ta Nan suka ya shigo da ita tana hawaye ta nuna masa dakinta zata harya kaita ya kwantar ya rufeta ya fice Babu Wanda ya fito.
Kai tsaye bedroom dinsa ya koma Shima ya kwanta sbd baccin dazai samu ya koma shima wanda gaba Daya Bai rintsaba tin jiyan.
Wanka yayi da ruwan zafi sosai jikinsa ya sake hakama shi kansa Saida akai dressing na hannunsa.
Kaya marasa nauyi ya Saka ya shige bargon ya kwanta yaja sauke ajiyan zuciya da numfashi me sanyi.
A can dakinta kuwa baccin wahala ne ya dauketa itama anty Farha brush tayi ta sauko qasa taci abinci a kitchen ta nufi dakin maamah ta tarar da ita Bata tashi ba har lokacin Dan haka ta qyaleta ta koma dakin Amatun itama ta Haye gadon ta kwanta tayi baccin da bata samu yi ba Tin dare da Jameel ya sanar mata da sakon tashin Madame Abeeda Wanda haryanxu Bai sanarwa da ASH dinba ganin tashin hankalin da suka tashi dashi yanzu Kuma yabarsa ya huta musamman ganinsa da nasa raunin a hannu zai bari sai sun Isa office cikin Nutsuwa ya sanar masa da sakon duk da ya kamata ace an isar da wuri.
Kowa bacci yakeyi cikin mutanen gidan tsit kakeji bayan su karima da khaltume Dake aikinsu na tsaftace gidan da aikin breakfast kafin mutanen gidan su tashi,
Maamah ce ta fara tashi qarfe Tara da mintina ta shiga wanka tayi ta fito ta shirya tana kokarin fitowa Palo Farida ta shigo da breakfast dinta ta jiye mata a palo tareda gaidata ta juya ta fice.
Zaunawa tayi tana duba wayarta da sakwannin MTN sukai mata yawa tana son ragewa ta ajiye kafin ta gama karyawa tukuna idan Amatu ta dawo makaranta ta goge mata su ta dakatar mata da shigowansu.
Abincinta tafara ci hankali kwance tana Dan kallan tv da Farida ta kunna da tana sharan palon da safe.
Yau kusan kowa lattin fitowa yayi Se kusan 10 Husnah ta fito shirye cikin qananun kaya skinny jeans da black Fendi sweatshirt kanta daure da veil tana kokarin kunna wayanta Daya kwana kashe.
Sosai tayi mamakin ganin fitowan anty Farha daga bedroom din Amatu a lokacin dan kuwa garesu safiya ce karfe goman.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
49
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*****************
Kallan da Husnah takewa anty Farha ya Saka anty Farha din kallanta tana sake fuska da kulawa tace
"Husnah kinfito kenan,barka da safiya,Yaya gidan?"
Cikin Dan kokarin boye mamakinta ta amsa da cewa
"Barka da safiya anty Farha,yau sammako kikai kenan keda ya kamata ki huta anty Farha kinyi hidima jiya"
Dariya anty Farha tayi tana qarasa zama a palon daukeda cup din custard me zafi data Saka karima ta hada mata tace
"Wlh Hutu Nan Ina buqatansa haryanxu Amma matar gidan Nan taku ce ba lafiya sosai shiyasa kika Ganni da sassafe a gidan,Amma inshallah tana Dan warwarewa zan tafi Nima na huta"
Kofar bedroom din Amatu Husnah ta kalla cikin takaici da mamakin yanda anty Farha din ta ambaci Amatun wai da matar gidan da Dan mamaki tace
"Me ya sameta ne?
Lafiya kalau fa ta kwanta jiyan da daddare.
Murmushi anty Farha tayi zatai magana kenan mum Aisha ta shigo palon maamah na bayanta dukkaninsu kallan Farha din sukeyi da mamaki dakuma ganin yanda Husnah itama take tsaye da mamakin tana jiran amasan anty Farha din.
Ita kanta kallansu tayi duk da mamakin ganin yanda kowannensu ke kallanta kaman wainda Basu taba ganinta ba.
Tamkar zakunan dasuka ga nama haka suke kallanta kafin maamah ta Dan juya ta Kalli hanyar dakin Amatu tana sake dawo da kallanta kan Farha wadda ta nutsu ta hadiye maganarta ta saki murmushi tana kawar da tinaninsu duka akan koma me suke tinani da son jin duk da Babu Wanda ko a giyar hauka acikinsu ya kawo tinanin da itama takeyi din akan nasu tinani ta Bude Baki fuska a sake Kuma cikin girmamawa ta gaida maamah kafin ta gaida Mum Aisha tana cewa
"Amatu ce ta kwana ba lafiya shine nayi sammakon zuwa sbd jiya Koda muka rabu Daman tana Jin zazzabi sosai da ciwon mara shine nayi sammakon zuwa da likita ta dubata Amma taji sauki"
Gaba dayansu a tare suke sake juyawa suka kalli kofan dakin Amatun maamah ma abinda Husnah ta fada ta maimaita cewa
"Lafiya kalau fa na rabu da ita jiyan da dare,wane ciwon mara Kuma a tsakiyan wata?
Mum Aisha dakin ta zubawa idanuwanta Bata ce komai ba kafin ta juya ta nufi bedroom din Kai tsaye sbd ganewa idonta ciwo da jikin Amatun.
Husnah ma kusan Daman dakin take kokarin nufa Dan gaba dayansu Hakanan sukaji ciwon nata na Neman Hana zuciyarsu nutsuwa.
Maamah ce a bayansu lokacinda suka Bude kofan bedroom dinta suka shigo dakin idanuwansu akan Amatun Dake bacci sosai fuskarta ta kumbura sosai alaman tayi kukan ciwon Kokuma kukan Wani abin.
Rarraba idanuwa kowannensu a fakaice yakeyi a dakin batareda sunga komaiba sedai hancin Husnah dayake Dan shaqar mata qamshin Dad dinta a dakin zuciyarta na harbawa Amma tana sake bawa kanta tabbacin ba Hakan bane shedan ne kawai da ke Sakata Jin qamshin dan haka Allah ya Bata lafiya kawai sukai mata fata suka fice Banda maamah data qaraso har bakin gadon na Amatu ta zauna a hankali tana kallanta cikin tausayawa ta dawo da kallanta kan Farha Data zauna kan sofa tace
"Menene ya sameta a dare Daya haka?
Likitan me sukace yana damunta?
Shiru Farha tayi tana shiga nazarin abinda zata fadawa maamah wadda ya kamata ace ta sanarwa gaskiyar maganar abinda ya samu Amatun Amma Kuma tasan fadawa maamah gaskiar zai kawo babban tashin hankali da baraka me girma tsakanin uwa da 'ya Wanda bazataso Hakan ba musamman yanzu da Amatun take cikin wannan halin.
Numfashi ta sauke me sanyi wanda ya Saka maamah sake zuba mata idanuwanta tana jiran amsarta.
Kallan maamah din tayi ta Bude Baki a natse tace
"A yanzu dai taji sauki Se Dan abinda baa rasaba,ciwon mara ne kawai Se Kuma damuwa da sukace tana ciki tana buqatan kulawa.....
"Damuwa Kuma?
Damuwan me?
Akwai abinda yake damunta ne Wanda ban saniba?"
Cikin sanyi da damuwa Maamah ta jerowa Farha din tambayoyin wainda suke kashe jikinta da son fadawa maamah Amma Kuma tana danne zuciyarta da Hana kanta
Tace
"Damuwa bazai wuce na karatu da Kuma yanda kike kasa yarda da ita wasu lokutan maamah akan abinda ba laifinta bane,ba ita ta zabawa kanta Hakanba, a gabanki gaban kowa lamarin ya fada kanta Wanda kaman yanda kikaji haka tajisa maamah Amma kina ganin lefinta akan Hakan lokuta da dama,
Maamah Amatu na buqatanki sbd ke kadaice uwa Kuma abokiyar shawara da walwalanta,
Dan allah maamah ki Dena nesanta kanki da ita akan auren da Allah ne ya daurasa Dan kuwa shine ya qaddara ASH TALBA ne mijinta ba Itace ta kaddarawa kanta Hakanba.....
Gaisawa kawai sukai ya sanar mata da Amatu ASH ya buqaci a aikowa likitoci.
Dagashi har ita kowa da tinanin dayake ransa Amma dai sbd tsaro da Hana a Saka Amatun tsaka me wuya yace Farha din ta shirya gashinan yakusa isowa gidanta zai dauketa yakaita ta tsayawa Amatun idanma Wani matsalan ne ya sameta na rashin lfy.
Ko da suka iso Mansion din qarfe 6 da mintina Dan haka har Farha ta shigo ta Isa dakin Amatu Babu Wanda ma yakeda alaman tashi a jamaar gidan bayan su karima da suka fito Dan fara aiki.
Gaisawa kawai sukai ta wuce sama zuwa bedroom din Amatun Kai tsaye daidai ASH din ya fito lokacin ya sake dawowa ya dubata a karo na biyu.
Gaidasa Farha tayi cikin girmamawa idanuwanta na qasa
Ya masa Kai tsaye Yana wucewa tareda barin dakin da qamshinsa.
Shigowa tayi ko zama batai ba Dr beeba ta shigo tareda nurse Daya karima Tayi musu iso zuwa dakin batareda sunsan abinda yake faruwa ba.
Anty Farha kallo daya tayiwa Amatun ta fahimci abinda ya faru da ita Dan haka cikin sanyin Daya cika zuciyarta ta qaraso tana kama Amatun ta tashi zaune Amma Bata iya zama Dan haka Dr beeba ta qaraso bayan anty Farha ta rufe dakin bayan fitan karima.
Ita kanta Dr beeba Babu Shan wuya ta fahimci abinda ya faru Dan haka tace sai sun tafi da Amatun asibiti sun mata stitches.
Kuka mara sauti Amatun ta sake fashewa dashi tana jikin anty Farha wadda ke rarrashinta kada asan halinda take ciki musamman Husnah Dake kusa.
Anty Farha ce ta sanar da ASH abinda dr beeba ta ce.
Ga mamakinta shine da kansa yazo ya dauko Amatun bayan sun fice ya fito da ita ta kofan palonsa da Babu me ganinsa idan zai fita Yana fitowa mota na kofan palon yake shigewa
Itama ta Nan ya fito da ita ya shigar da ita mota Mr Jameel ne yau yaja motan suka Isa asibiti cikin qanqanin lokaci.
Isansu asibiti Babu Bata lokaci Akai mata dinkin Wanda ya sumar da ita bayan kukan azaba da wahalan datasha.
Allurai Akai mata tareda daura mata ruwa Bai dadeba ya qare sai lokacin ta dan farfado suka dawo gida lokacin karfe 8 na safe ya wuce Dan haka Koda suka iso ta kofan da aka fita da ita ta Nan suka ya shigo da ita tana hawaye ta nuna masa dakinta zata harya kaita ya kwantar ya rufeta ya fice Babu Wanda ya fito.
Kai tsaye bedroom dinsa ya koma Shima ya kwanta sbd baccin dazai samu ya koma shima wanda gaba Daya Bai rintsaba tin jiyan.
Wanka yayi da ruwan zafi sosai jikinsa ya sake hakama shi kansa Saida akai dressing na hannunsa.
Kaya marasa nauyi ya Saka ya shige bargon ya kwanta yaja sauke ajiyan zuciya da numfashi me sanyi.
A can dakinta kuwa baccin wahala ne ya dauketa itama anty Farha brush tayi ta sauko qasa taci abinci a kitchen ta nufi dakin maamah ta tarar da ita Bata tashi ba har lokacin Dan haka ta qyaleta ta koma dakin Amatun itama ta Haye gadon ta kwanta tayi baccin da bata samu yi ba Tin dare da Jameel ya sanar mata da sakon tashin Madame Abeeda Wanda haryanxu Bai sanarwa da ASH dinba ganin tashin hankalin da suka tashi dashi yanzu Kuma yabarsa ya huta musamman ganinsa da nasa raunin a hannu zai bari sai sun Isa office cikin Nutsuwa ya sanar masa da sakon duk da ya kamata ace an isar da wuri.
Kowa bacci yakeyi cikin mutanen gidan tsit kakeji bayan su karima da khaltume Dake aikinsu na tsaftace gidan da aikin breakfast kafin mutanen gidan su tashi,
Maamah ce ta fara tashi qarfe Tara da mintina ta shiga wanka tayi ta fito ta shirya tana kokarin fitowa Palo Farida ta shigo da breakfast dinta ta jiye mata a palo tareda gaidata ta juya ta fice.
Zaunawa tayi tana duba wayarta da sakwannin MTN sukai mata yawa tana son ragewa ta ajiye kafin ta gama karyawa tukuna idan Amatu ta dawo makaranta ta goge mata su ta dakatar mata da shigowansu.
Abincinta tafara ci hankali kwance tana Dan kallan tv da Farida ta kunna da tana sharan palon da safe.
Yau kusan kowa lattin fitowa yayi Se kusan 10 Husnah ta fito shirye cikin qananun kaya skinny jeans da black Fendi sweatshirt kanta daure da veil tana kokarin kunna wayanta Daya kwana kashe.
Sosai tayi mamakin ganin fitowan anty Farha daga bedroom din Amatu a lokacin dan kuwa garesu safiya ce karfe goman.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
49
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
*****************
Kallan da Husnah takewa anty Farha ya Saka anty Farha din kallanta tana sake fuska da kulawa tace
"Husnah kinfito kenan,barka da safiya,Yaya gidan?"
Cikin Dan kokarin boye mamakinta ta amsa da cewa
"Barka da safiya anty Farha,yau sammako kikai kenan keda ya kamata ki huta anty Farha kinyi hidima jiya"
Dariya anty Farha tayi tana qarasa zama a palon daukeda cup din custard me zafi data Saka karima ta hada mata tace
"Wlh Hutu Nan Ina buqatansa haryanxu Amma matar gidan Nan taku ce ba lafiya sosai shiyasa kika Ganni da sassafe a gidan,Amma inshallah tana Dan warwarewa zan tafi Nima na huta"
Kofar bedroom din Amatu Husnah ta kalla cikin takaici da mamakin yanda anty Farha din ta ambaci Amatun wai da matar gidan da Dan mamaki tace
"Me ya sameta ne?
Lafiya kalau fa ta kwanta jiyan da daddare.
Murmushi anty Farha tayi zatai magana kenan mum Aisha ta shigo palon maamah na bayanta dukkaninsu kallan Farha din sukeyi da mamaki dakuma ganin yanda Husnah itama take tsaye da mamakin tana jiran amasan anty Farha din.
Ita kanta kallansu tayi duk da mamakin ganin yanda kowannensu ke kallanta kaman wainda Basu taba ganinta ba.
Tamkar zakunan dasuka ga nama haka suke kallanta kafin maamah ta Dan juya ta Kalli hanyar dakin Amatu tana sake dawo da kallanta kan Farha wadda ta nutsu ta hadiye maganarta ta saki murmushi tana kawar da tinaninsu duka akan koma me suke tinani da son jin duk da Babu Wanda ko a giyar hauka acikinsu ya kawo tinanin da itama takeyi din akan nasu tinani ta Bude Baki fuska a sake Kuma cikin girmamawa ta gaida maamah kafin ta gaida Mum Aisha tana cewa
"Amatu ce ta kwana ba lafiya shine nayi sammakon zuwa sbd jiya Koda muka rabu Daman tana Jin zazzabi sosai da ciwon mara shine nayi sammakon zuwa da likita ta dubata Amma taji sauki"
Gaba dayansu a tare suke sake juyawa suka kalli kofan dakin Amatun maamah ma abinda Husnah ta fada ta maimaita cewa
"Lafiya kalau fa na rabu da ita jiyan da dare,wane ciwon mara Kuma a tsakiyan wata?
Mum Aisha dakin ta zubawa idanuwanta Bata ce komai ba kafin ta juya ta nufi bedroom din Kai tsaye sbd ganewa idonta ciwo da jikin Amatun.
Husnah ma kusan Daman dakin take kokarin nufa Dan gaba dayansu Hakanan sukaji ciwon nata na Neman Hana zuciyarsu nutsuwa.
Maamah ce a bayansu lokacinda suka Bude kofan bedroom dinta suka shigo dakin idanuwansu akan Amatun Dake bacci sosai fuskarta ta kumbura sosai alaman tayi kukan ciwon Kokuma kukan Wani abin.
Rarraba idanuwa kowannensu a fakaice yakeyi a dakin batareda sunga komaiba sedai hancin Husnah dayake Dan shaqar mata qamshin Dad dinta a dakin zuciyarta na harbawa Amma tana sake bawa kanta tabbacin ba Hakan bane shedan ne kawai da ke Sakata Jin qamshin dan haka Allah ya Bata lafiya kawai sukai mata fata suka fice Banda maamah data qaraso har bakin gadon na Amatu ta zauna a hankali tana kallanta cikin tausayawa ta dawo da kallanta kan Farha Data zauna kan sofa tace
"Menene ya sameta a dare Daya haka?
Likitan me sukace yana damunta?
Shiru Farha tayi tana shiga nazarin abinda zata fadawa maamah wadda ya kamata ace ta sanarwa gaskiyar maganar abinda ya samu Amatun Amma Kuma tasan fadawa maamah gaskiar zai kawo babban tashin hankali da baraka me girma tsakanin uwa da 'ya Wanda bazataso Hakan ba musamman yanzu da Amatun take cikin wannan halin.
Numfashi ta sauke me sanyi wanda ya Saka maamah sake zuba mata idanuwanta tana jiran amsarta.
Kallan maamah din tayi ta Bude Baki a natse tace
"A yanzu dai taji sauki Se Dan abinda baa rasaba,ciwon mara ne kawai Se Kuma damuwa da sukace tana ciki tana buqatan kulawa.....
"Damuwa Kuma?
Damuwan me?
Akwai abinda yake damunta ne Wanda ban saniba?"
Cikin sanyi da damuwa Maamah ta jerowa Farha din tambayoyin wainda suke kashe jikinta da son fadawa maamah Amma Kuma tana danne zuciyarta da Hana kanta
Tace
"Damuwa bazai wuce na karatu da Kuma yanda kike kasa yarda da ita wasu lokutan maamah akan abinda ba laifinta bane,ba ita ta zabawa kanta Hakanba, a gabanki gaban kowa lamarin ya fada kanta Wanda kaman yanda kikaji haka tajisa maamah Amma kina ganin lefinta akan Hakan lokuta da dama,
Maamah Amatu na buqatanki sbd ke kadaice uwa Kuma abokiyar shawara da walwalanta,
Dan allah maamah ki Dena nesanta kanki da ita akan auren da Allah ne ya daurasa Dan kuwa shine ya qaddara ASH TALBA ne mijinta ba Itace ta kaddarawa kanta Hakanba.....