← Book details AmatulMaleek Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 68 OF 96

Sashe 68

AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read

Dago kanta tayi ahankali zatai magana idanuwanta suka fara sauka kan AmatulMaleek da maamah ta tsayar a gefenta ta tareta daga zuwa cikin dakin da kyau,

Qurawa Amatu idanuwanta tayi tana kallan rigar jikinta da take ma ta hango Babu bra jikin Amatun,

Tsoshewa kirjinta yayi kafin idanuwanta suka fara Neman Dena Gani daidai tayi saurin rintse idanuaan sai kawai ta fashe da kuka Mai tsananin gaske tana kasa tantance abinda yake Shirin faruwa a cikin gidan ubanta da uwarta.

Kukanta ya Saka maamah Jin Babu dadi zuciyarta na sosuwa hakama tana mata nauyi lokaci Daya sbd tasan bakomai ne yake cin zuci da rayuwar Husnah ba sai irin abinda yake cin ranta na abinda zai iya biyowa bayan Abeeda tasan wannan auren na kaddara Dan haka itama cikowa idanuwanta sukai da hawayen ta Yanke shawarar yin magana dai a yau din komai ya zo karshe,
Dagowa tayi tareda dawo da kallanta kan ASH Dayake sauraron kukan Husnah har cikin ransa yake jinsa.

Bude Baki tayi zatai magana mum Aisha tayi saurin katseta sbd yanzu datake ganin alaman akwai abinda yake faruwa tsakanin ASH da Amatu batason a raba auren Se zancen ya Isa kunnen Abeeda Koda daga kwancen ne ta yanda zuciyarta zata buga ta mace,
Mutuwar Abeeda itace zata kawo mata komai datake so Dan mutuwarta zata buga mata zuciyar maamah,hakama mutuwarta zata qarasa juyar mata da kan Husnah haka shi kansa ASH din zai shiga Wani halin Dan haka so take kafin a raba auren kota Yaya ya Isa kunnen Abeeda koda shine abu na karshe da zata ji kafin komawa coman gaba Daya.

Hana maamah magana mum Aisha tayi ta hanyar cewa

"Husnah tana cikin damuwan rashin ganin mahaifiyarta ne bayan tashinta,
Kuka da damuwar datake ciki duk Hakan ne ya hanata walwala ganin takeyi akwai matsala babba da ake boye musu musamman dadewanka baka dawoba shine ya Bata tsoro sosai take shiga damuwa""

Husnah duk da tana cikin mummunan hali Saida ta dago ta Kalli mum Aisha tana kasa cewa komai sai qara kukanta datakeyi Wanda ya Saka ASH din kallanta da kyau ya tambaya idan Hakan dinne?

Gyada Kai kawai tayi sbd a matse take da son barin gurin kafin ganinta ya dauke gaba daya.

Sallaman maamah yayi Yana cewa ya gode taje,
Juyawa tayi takira Amatu ta bi bayanta suka bar gurin.

Kallan Husnah yayi itama cikin kulawa yace taci abincin idan ta gama ta samesa suyi magana.

Tashi yayi batareda Shima yaci abincin ba yabar gurin sbd ya tabbatarda akwai matsala a gidansa da baisan da itaba,.tsaf ta karanci kowa da abinda yake kokarin boyewa Dan haka zai gano koma Menene yasan abinda yake Neman daga zaman lafiya da Kwanciyar hankalin kowa a gidan.

Yana barin gurin abinda mum Aisha ta fara juyowa ta Kalli Husnah tana fada shine

"Lokaci yayi da Abeeda zata dawo Nigeria ta qarasa jinyarta a cikin Yan uwa da yayanta da mijinta tinda ta Farka idan ba haka ba lokacin da Zaki tattara ki bita can ASH ya dawo hannun Amatu da uwar Amatu"

Tana gama fada ta miqe tabar gurin tabar Husnah zuciyarta na tafasa kukanta na qaruwa,
Babu abinda take tsakanin buqata a yanzu bayan dawowan mum dinta Koda a kwancen ne dole zataje ko bada sanin Dad dinba ta dawo da ita sedai kawai su gansu tinda Neman mantawa yakeyi da mum dinta akan Amatun da ta kasa yarda ma da abinda yake Shirin faruwa Sam Sam bazai yiyuba.

Amatu suna fitowa da maamah komai maamah din Bata ce mata ba ta Sauka ta wuce bedroom dinta,

Shiru ta Dan yi a tsaye itama a palon saman kafin ta shige bedroom dinta ta zauna tana shiga damuwan shikenan maamah zata dawo da fushinta akanta.

Shiru gidan ya dauka yayi tsit bayan awa kusan biyu da lamarin.

Husnah palon Dad dinta ta tafi jiki a mace Dan sanar dashi tanason zuwa gurin duba mum dinta.

Cikin nutsuwa da kulawa ya kwantar mata da hankali tareda Bata tabbacin Daman tafiya Mr Jameel zai mata komai a cikin satin ta wuce.

Bayan sun jima suna magana miqewa tayi zata fice idanuwanta cikin kaddara da tsautsayi suka sauka kan bra din Amatu Dake jefe qasan gurin qaton console din dayake palon hanyar kofan ficewa da rigarta da suka watsar dazu.

Dafa Bango tayi tana Dan danne abinda yake taso mata tasamu ta Isa kofa ta fice batareda ma yasani ko fahimtar abinda ta Gani ba duk da shi baisanma kayan suna gurin ba.

Da dafa Bango ta Isa dakinta ta Bude ta shige ta rufo kofar ta Saka mata key ta Isa tsakiyar dakin ta zube qasa tareda fasa kuka me Qarfi tana rufe bakinta da hannunta tanajin ma har Dad din nata ta tsana Kuma tsana me tsanani.

Amatu tini ta kwanta sedai ta kasa bacci sbd batajin zata iya bacci batareda taci abinci ba Dan haka taketa juyawa kan gado a sanyaye cikin damuwa.

Kasawa tayi ta sauko gadonta ta zira slippers ta nufi kofar dakin ta fice.

Dining room ta nufa ta tarar da akwai abinci a Jere
Cikin Jin dadin Hakan ta dibi abincin a plate da drink da ruwa da abubuwan da zata iya ci duk a trey ta dauka ta juya zuwa dakinta.

Tana shiga dakin ta ajiye trey din kenan aka Turo kofar dakin tareda shigowa
Da sauri ta juya Se ganinsa tayi a natse hankali kwance ga mamakinta da drink a hannunsa alaman ya kawo mata sbd sanin Ba lallai taci abincinba.
#MAMUH#

*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070

YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#

AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar

60
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*

MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER

08142800199
07068558096

****************
Kallansa takeyi a kasalance da mamaki tana kallan hannunsa Shima ita yake kalla Yana qarasowa bayan ya tura kofan dakin.

Juyowa tayi dakyau a Dan kasalance tana kallansa harya iso inda take ya tsaya gabanta Shima kallanta yakeyi da idanuwansa dasuka Dan yi laushi na yunwa da damuwan halinda Husnah ta shiga a yau din.

Cikin sanyi Shima yau din ya Bude Baki yace

"Kinci dinner naki?

Maganarsa ta Dan sake motsa yunwar Dake cinta ta sake matsowa cikin jikinsa ahankali tareda zira hannunta ahankali ta zari Mango drink din dayake hannunsa ta dago tana kallansa itama cikin kulawa da tace

"Did you eat urs???

Tambayarta ta Saka shi lumshe idanuwansa Yana kama hannunta da drink din yake ya dago Yana kallan drink din yace

"How can i bayan nasan Babu abinda ya shiga cikin little Abeeda Talba....qarasa maganar yayi Yana bude drink din da hannunsa Daya Yana kaiwa bakinta ta Bude bakinta ahankali ta kurba tana lumshe idanuwanta sbd Jin dadin taste din a bakinta.

Itace ta kama hannunsa ta jasa suka qarasa suka zauna kan kujera Daya tana kallan abincin data debo kafin ta dawo da kallanta kansa ta Dan kama hannunsa cikin nata ahankali tace

"Zakaci wannan ko a kawo Wani abin daban?

Shiru yayi Yana kasa magana Se idanun Daya zuba mata jikinsa gaba Daya a mace.

"Tea??? Ta fada tana masa kallan tambaya kaman Wani qaramin baby wanda Hakan ya sakashi sakin murmushin da Bai shirya ba dariya me nutsuwa da sanyi na zuwar masa.

Itama murmushin ne yake saukan mata ganin yanda yayi nasa harda yar dariyansa da Bata taba ganiba.

Kaman yanda tai masa tambayar ta Yara Kai ya girgiza mata Shima.

Abincin ta Sakawa spoon Dan white rice ce da macaroni salad Bata Sako nama ba sbd Bata buqatansa sai soyayyar plantains da aka Soya tareda kwai da pepper.

Tayar da ita yayi ya Dora akan qafafunsa tafara cin abincin ahankali tanaci tana basa shima shikuma yana Bata drink din tana sha sbd duk bayan cin spoons uku ko biyu saita sha sbd Jin kaman Baya wuce mata saita sha abu me ruwa.

Babu yawa abincin Amma yanda suke ci suna Shan drink din sai gashi sun koshi sosai yabata ruwa Tasha yasha Shima ta tashi daga jikinsa taje takai kayan kitchen ta dawo.

Ko data shigo Yana zaune inda tabarsa Dan haka toilet ta wuce Dan yin brush.

Tana ciki ya shigo Shima brush din yayi da sabon brush data fasa masa suna gamawa alwalan bacci sukai suka fito tana tinanin tafiya zeyi dakinsa Amma ga mamakinta janyota kawai yayi jikinsa Ya Dan rugumeta ahankali suka nufi window din dakin nata ya janye curtains suna kallan waje Yana mata magana ahankali sbd abincin da suka ci ya Danyi digesting kafin su kwanta.

A jikin window din sun jima a tsaye har bacci ya dauketa a jikinsa kafin ya daukota suka dawo gadon ya kwantar da ita ahankali ya rufeta.

Toilet dinta ya sake shiga Bai jima ba ya dawo harda sabuwar alwalansa ya goge hannuwansa da towel harda qafafunsa da fuskansa sbd kada sanyinsu ya damesa harma da ita,
Rigarsa Dake da Dan sanyi ya zare itama ya ajiye dagashi sai dogon wandon kayan baccinsa ya Haye gadon ahankali ya janyota jikinsa kaman tana jiransa itama cikin bacci ta sake shigewa jikinsa tana lafewa cikin abin rufar baccinta na sake nauyi.
Shima Bai Wani jimaba baccin ya daukesa.

Bacci sukai na Kwanciyar hankali da nutsuwa,
Da asuba dayake yayi latti Dan Koda ya Farka ana kokarin sallame sallah Dan haka dole a daki yayi sallah Bai fita ba,
Tare sukai sallah suna gamawa itace ta fara miqewa ta zare hijab dinta zata kwanta sbd baccinta dawowa yayi.
Chapter 68 · 0% Book details