Sashe 54
AmatulMaleek Complete Hausa Novel · about 8 min read
Akan dadduman sallah yake Yana sallah Dan haka table ta nufa ta ajiye kayan hannunta tana juyowa Yana sallamewa.
Idanuwansa ya zuba mata Yana mata kallon gaskia da gaskia na abinda yakeji a zuciyarsa Yana rasa Menene yake Jin din,
Menene suna ko ma'anar abinda yake ji cak a tsakiyan zuciyarsa game da ita da duk abinda ya shafeta.
Cikin sanyi da kasalan idanuwansa akanta ta dago nata idanuwan ta saukesu akansa Daman abinda yake jira kenan ko zai samu sassaucin abinda ya tsaya tsakiyar zuciyansa Amma still kallan nata kaman sake nauyin koma Menene yayi Dan haka a sanyaye Shima ya daga hannunsa Daya ya kirata ta Tako a natse tazo har gabansa.
Miqewa tsaye yayi ya kama hannunta Daya ya dago cikin sanyi yakai bakinsa yayi kissing din hannun tareda lumshe idanuwansa yanajin nutsuwa da sanyi na mamaye zuciya da ruhinsa ahankali.
Cikin sauti me sanyi da nutsuwa yakai bakinsa gap da kunnenta ya tambayeta tana tareda alwala.
Kasa dagowa tayi ta gyada masa Kai cikin sanyi.
Janyota yayi ahankali gefensa daga bayansa kadan ya tayar musu da sallah.
Nafila ce sukai wadda batasan ta Menene ba harsai da suka gama ya miqe ya zare mata hijabinta ya ajiye mata kan sofa ya janyota jikinsa ya rungume ahankali.
**Mr Jameel Dake Kiran wayoyinsa kaman zai Ari hauka a lokacin Jin yakeyi zufa da farin ciki da kuma rashin sanin mafita Yana Neman zautashi.
Cigaba yakeyi da sake Kiran wayoyinsa Amma Sam Babu Wadda ke shiga Dan haka ya kira ta Amatu itama tata a kashe Dan haka yakira Farha akan ta tura masa numbern Amatun Daya.
Tana tura masa yafara kira itama Bata dauka sbd wayarta Dake silent a lokacinda suke sallah.
Farha data kasa hakuri ta kira mr Jameel din ta tambayesa lafiya tana gama waya dashi text tayiwa Amatun Wanda ya shiga wayarta a lokacinda suka bar gurin da wayarta ke ajiye.
"Ankira Mr Jameel daga Greece Madame Abeeda ta Farka"
Shine text din data turawa Amatun tana Jin zuciyarta na Rasa itama murna zatayiwa TALBAs din kokuwa.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
47
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**************
Anty Farha Jin tayi jikinta yayi sanyi duk da abu ne Daya kamata ace suna Taya ASH da 'yayansa murnan farfadowan matarsa da duniya ta sheda Yana tsananin so,to Amma Amatun ta fa?
AmatulMaleek daya fara zama Wani bangaren na rayuwa,zuci da ruhinta fa,duk da shi mijin mata hudu ne Amma Kuma maganar samun guri ne a zuciyarsa akeyi ba wai aurenba.
Har cikin zuciyarta sanyi jikinta yayi taji da ba dare ne sosaiba tanason kasancewa da Amatun duk da Amatun bazaka taba sanin menene a cikin ranta ba ko menene tinaninta akan lamarin idan ya kama.
Shi kansa Mr Jameel kasa nutsuwa yayi da wasi wasi da rashin sanin abinyi a cikin Daren shiyasa yaso ya samu magana da ASH din sbd rubutacciyar umarni ce daga ASH din tin da dadewa cewan duk ranar da Madame abeeda ta Farka ko da wane lokaci labarin zaizo musu kar mr Jameel ya tsaya komai bayan Siya musu tickets da komai na tafiya,
Yanzu gashi sun dawo yau daga doguwan tafiya Kuma ayau din dole yasan ASH din na buqatan hutawa cikin sauran iyalin nasa,
Kashe wayoyin ASH na Daya daga cikin alamun Yana hutawa ne,
Gudun lefin rashin isar da sakon da wuri shi Kuma yake gudu ta Wani bangaren.
Anty Farha ce ta sake kiransa a karo na kusan uku tace Amatu Bata daga waya da alaman Kila tana tareda ASH din Kokuma tayi bacci Dan haka yawa Allah yabar zancen Nan harda safe sai a sanar masa tinda da Daren da safen duk Daya idan Rai yakai.
Shiru yayi tareda sauke numfashi da ajiyan zuciya Dan shi rudewama yayi Yana rasa Ina zai Saka kansa da wannan zancen Wanda da yanada hali ma boyewa ASH din zeyi kwata kwata Saiya huta daga wannan doguwar tafiyan tasu yanda ya kamata kafin ya sanar masa Dan yasan yana sanar masa Babu abinda zasu tsaya Jira sai sun bar qasar.
Baida zabin Daya wuce raba hannu ya dauko laptop cikin Daren ya cike komai na tafiyansu Wanda tsaban yawan zuwansu visa Bata musu wuya a qanqanin lokaci sun samu sun wuce.
Saida ya gama komai kafin ya aje ya miqe a kujeran Dake lafiyayyar palon gidansa Dan kuwa Jin yake bazai iya rintsawa ba hakanan Shima abin ya damesa sbd yasan damuwar da ASH dinsa ya fito zai iya komawa ta Maida lamuransa gaba Daya ga ciwon Madame Abeeda.
*****AmatulMaleek kuwa gama sallansu ya Sanyata tinanin komawa dakinta ta juya ta Kalli inda wayarta ke haske alaman shigowar Sako ko kira Dan haka ta juya zata nufi wayar a sanyaye sbd jikinta da yayi sanyi da Kuma gabanta dayake bugawa da irin sanyin data Gani a tattare dashi din yau kaman Wanda nutsuwansa ta ninku komai nasa a tsanake yake yi Yana bin kowanne motsinta da fitinanniyar kallan Dake kashe duk kuzarin jikinta Daya bayan Daya.
Daqyar ta iya daga qafafunta zata Isa ga wayar sedai ko taku Daya bataiba ya riqo hannunta Daya ta Baya ta tsaya cak bugun zuciyarta na sake canjawa hakama jikinta na mutuwa Dan yau abinda zuciyarta ke ji akansa na daban ne,
Hawaye ne ke ciko idanuwanta tareda tsoro aduk lokacinda taji Wani irin Mafi girman yanayi cikin zuciyarta akansa.
Ahankali ya dawo da ita Baya zuwa jikinsa ya rungumota ta Baya suka matse jikin jikin juna suna lumshe idanuwansu a tare kowannensu zuciyarsa kaman zata fasa kukan abinda takeji.
Dukkaninsu jikinsu wata irin sanyi da nutsuwa ce suke ciki mara hayaniya da Kwanciyar hankali me sanyi duk da tanajin yanayinsa yau din na daban ne hakama tanajin fargaba da tsoro Amma mutuwan jiki da nutsuwan da abinda take ji akansa cikin zuciyarta me tsananin gaske ya Sanya nutsuwanta da kasalanta danne tsoro da firgicin.
Hijabinta data dauka a hannunta ne ya zame ya Fadi qasa lokacinda ya juyo da ita ahankali cikin nutsuwa suna fuskantar juna hannunsa Daya na zagayota tareda motsota jikinsa sosai suka manne yanda ya kamata tana Dan rufe idanuwanta.
Wuyanta Saka hannunsa Daya Yana shafawa ahankali Yana Jin Wani irin feelings masu karfi suna bawa komai nasa nutsuwa me sanyi hakama komai nata na fizgarsa ga kasa hakura da maidata cikakkiyar tasa takowane lungu da Sako.
Sake mannota da kirjinsa yayi ahankali Yana zira kansa zuwa cikin wuyanta Yana shaqanta Yana shafa fuskarsa a fatan wuyan nata hannuwansa na zare zip din gaban Rigarta ahankali cikin Wani irin slow me dauke Numfashi.
Yana Kai zip din karshe rigar ta zame ta Fadi qasa
Da kanta ta manne kirjinta ahankali da nasa sbd kunya me sanyi data saukar mata tana sanyaya jikinta.
Hakan datai ya sanyashi riqe numfashinsa Daya kusa barinsa ahankali Yana zagayota da tafin hannunsa Daya na yawo a fatan bayanta me laushi Dayan hannun na kamo fuskarta da idanuwanta ke rufe zuwa tasa fuskan ya fara zubawa lips dinta da idanuwanta Dake rufe mayun idanuwansa dasuka gama sauyawa cikin yanayin da komai ya gama kuncewa.
Wani yawu ya hadiye me sanyi kafin ya ya dawo da idanuwansa kan lips nata ya sake mayarwa kan hancinta da idanuwanta,komai nata kashesa yake yi Yana tada zaman lafiyan zuciya da ruhinsa.
Idanuwan yafara Dora lips dinsa yayi kissing ahankali kafin tsinin hancinta tukuna ahankali ya zaro harshensa Dake qamshin butter mint mouth wash ya Dora akan lips dinta ya lashesu cikin sanyi da nutsuwa tareda tsanani da feelings dinsa suke qarawa akanta.
Yanda ya sake lasan lips dinta ya Sakata Neman zubewa qasa ya tareta da kyau cikin jikinsa yanajin kirjinta na Neman qarasa kashesa da ransa tareda kunce masa notikan Kai.
Qanqameta yayi Jin komai nasa na kuncewa.
Kanta ya sake dagowa ahankali Bai tsaya sake lasa lips nata ba ya Dora bakinsa kan nata gaba Daya yana fara kissing dinta ahankali cikin sanyi da nutsuwa hannuwansa na sake qanqameta Dan Jin yake Kuma komai yazo ba komawa Baya.
Rigar jikinsa ta zare ya saki a qasa tareda sake hadeta da jikinsa Yana shan bakinta cikin salon Daya Saka hawaye masu dumi fara gangarowa daga idanuwanta Dake rufe numfashinta na Neman rabuwa da ita Dan saukan hannunsa kan wuyanta zuwa kirjinta Yana mata Wani irin shafa da abinda ya sake karye kuzarin qafafunta ta saki zatai qasa ya cirata sama gaba Daya Yana cigaba da Shan bakinta da wasa da jikinta ya nufi lafiyayyar gadonsa hayaqin dayake ji Yana fita ta kunnuwa da hancinsa harma da idanuwansa komai ji yakeyi kaman jininsa zai qone.
A tsakiyar gadon Bai tsaya ba cigaba yayi da tsotsanta cikin salo na nutsuwa sedai kanta Baya iya daukan wannan salon yayi mata karfi da girman da hawayenta gudu kawai suke qarawa sbd qarfi da zafin lamarin yau ya girmi kanta,
Shi kansa a cikin sanyi da nutsuwa yake komai Amma zafi da qarfin lamarin a jini da kansa yayi yawan da ya tashi daga ASH TALBA kwata kwata zuwa ASHRAF MUH'D TALBA Dan kuwa yanayi ne Daya manta Yaya mutum ke samun kansa a ciki sbd jimawansa Babu mace hakama ita nata abinda yake ji din daban ne Tin daga jininsa har zuciyarsa da Naman jikinsa yake Jin komai.
Idanuwansa ya zuba mata Yana mata kallon gaskia da gaskia na abinda yakeji a zuciyarsa Yana rasa Menene yake Jin din,
Menene suna ko ma'anar abinda yake ji cak a tsakiyan zuciyarsa game da ita da duk abinda ya shafeta.
Cikin sanyi da kasalan idanuwansa akanta ta dago nata idanuwan ta saukesu akansa Daman abinda yake jira kenan ko zai samu sassaucin abinda ya tsaya tsakiyar zuciyansa Amma still kallan nata kaman sake nauyin koma Menene yayi Dan haka a sanyaye Shima ya daga hannunsa Daya ya kirata ta Tako a natse tazo har gabansa.
Miqewa tsaye yayi ya kama hannunta Daya ya dago cikin sanyi yakai bakinsa yayi kissing din hannun tareda lumshe idanuwansa yanajin nutsuwa da sanyi na mamaye zuciya da ruhinsa ahankali.
Cikin sauti me sanyi da nutsuwa yakai bakinsa gap da kunnenta ya tambayeta tana tareda alwala.
Kasa dagowa tayi ta gyada masa Kai cikin sanyi.
Janyota yayi ahankali gefensa daga bayansa kadan ya tayar musu da sallah.
Nafila ce sukai wadda batasan ta Menene ba harsai da suka gama ya miqe ya zare mata hijabinta ya ajiye mata kan sofa ya janyota jikinsa ya rungume ahankali.
**Mr Jameel Dake Kiran wayoyinsa kaman zai Ari hauka a lokacin Jin yakeyi zufa da farin ciki da kuma rashin sanin mafita Yana Neman zautashi.
Cigaba yakeyi da sake Kiran wayoyinsa Amma Sam Babu Wadda ke shiga Dan haka ya kira ta Amatu itama tata a kashe Dan haka yakira Farha akan ta tura masa numbern Amatun Daya.
Tana tura masa yafara kira itama Bata dauka sbd wayarta Dake silent a lokacinda suke sallah.
Farha data kasa hakuri ta kira mr Jameel din ta tambayesa lafiya tana gama waya dashi text tayiwa Amatun Wanda ya shiga wayarta a lokacinda suka bar gurin da wayarta ke ajiye.
"Ankira Mr Jameel daga Greece Madame Abeeda ta Farka"
Shine text din data turawa Amatun tana Jin zuciyarta na Rasa itama murna zatayiwa TALBAs din kokuwa.
##MAMUH#
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
*_AMATULMALEEK_*
By Mamuhgee
And
*_YANCI DA RAYUWA_*
By Hafsat Rano
Na kudi ne
For more page ku biya
500 for littafi Daya
1k for duka books din biyu
at👇
0022419171 access bank Maryam sani
09033181070
YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#
AMATULMALEEK
Mamuhgee
#ZafafaBiyar
47
*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*
*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍
*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*
MAGANIN SANYI
MAGANIN NONO
MAGANIN HIPS
MAGANIN SLIMMING
MAGANIN NANKARWA
GYARAN AMARE
SET MAIJEGO
MALLAKA
SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI
TURAREN WUTA
MATSI
MAGANIN NI'IMA
BACK TO VIRGIN SET
INFECTION FLUSHER
08142800199
07068558096
**************
Anty Farha Jin tayi jikinta yayi sanyi duk da abu ne Daya kamata ace suna Taya ASH da 'yayansa murnan farfadowan matarsa da duniya ta sheda Yana tsananin so,to Amma Amatun ta fa?
AmatulMaleek daya fara zama Wani bangaren na rayuwa,zuci da ruhinta fa,duk da shi mijin mata hudu ne Amma Kuma maganar samun guri ne a zuciyarsa akeyi ba wai aurenba.
Har cikin zuciyarta sanyi jikinta yayi taji da ba dare ne sosaiba tanason kasancewa da Amatun duk da Amatun bazaka taba sanin menene a cikin ranta ba ko menene tinaninta akan lamarin idan ya kama.
Shi kansa Mr Jameel kasa nutsuwa yayi da wasi wasi da rashin sanin abinyi a cikin Daren shiyasa yaso ya samu magana da ASH din sbd rubutacciyar umarni ce daga ASH din tin da dadewa cewan duk ranar da Madame abeeda ta Farka ko da wane lokaci labarin zaizo musu kar mr Jameel ya tsaya komai bayan Siya musu tickets da komai na tafiya,
Yanzu gashi sun dawo yau daga doguwan tafiya Kuma ayau din dole yasan ASH din na buqatan hutawa cikin sauran iyalin nasa,
Kashe wayoyin ASH na Daya daga cikin alamun Yana hutawa ne,
Gudun lefin rashin isar da sakon da wuri shi Kuma yake gudu ta Wani bangaren.
Anty Farha ce ta sake kiransa a karo na kusan uku tace Amatu Bata daga waya da alaman Kila tana tareda ASH din Kokuma tayi bacci Dan haka yawa Allah yabar zancen Nan harda safe sai a sanar masa tinda da Daren da safen duk Daya idan Rai yakai.
Shiru yayi tareda sauke numfashi da ajiyan zuciya Dan shi rudewama yayi Yana rasa Ina zai Saka kansa da wannan zancen Wanda da yanada hali ma boyewa ASH din zeyi kwata kwata Saiya huta daga wannan doguwar tafiyan tasu yanda ya kamata kafin ya sanar masa Dan yasan yana sanar masa Babu abinda zasu tsaya Jira sai sun bar qasar.
Baida zabin Daya wuce raba hannu ya dauko laptop cikin Daren ya cike komai na tafiyansu Wanda tsaban yawan zuwansu visa Bata musu wuya a qanqanin lokaci sun samu sun wuce.
Saida ya gama komai kafin ya aje ya miqe a kujeran Dake lafiyayyar palon gidansa Dan kuwa Jin yake bazai iya rintsawa ba hakanan Shima abin ya damesa sbd yasan damuwar da ASH dinsa ya fito zai iya komawa ta Maida lamuransa gaba Daya ga ciwon Madame Abeeda.
*****AmatulMaleek kuwa gama sallansu ya Sanyata tinanin komawa dakinta ta juya ta Kalli inda wayarta ke haske alaman shigowar Sako ko kira Dan haka ta juya zata nufi wayar a sanyaye sbd jikinta da yayi sanyi da Kuma gabanta dayake bugawa da irin sanyin data Gani a tattare dashi din yau kaman Wanda nutsuwansa ta ninku komai nasa a tsanake yake yi Yana bin kowanne motsinta da fitinanniyar kallan Dake kashe duk kuzarin jikinta Daya bayan Daya.
Daqyar ta iya daga qafafunta zata Isa ga wayar sedai ko taku Daya bataiba ya riqo hannunta Daya ta Baya ta tsaya cak bugun zuciyarta na sake canjawa hakama jikinta na mutuwa Dan yau abinda zuciyarta ke ji akansa na daban ne,
Hawaye ne ke ciko idanuwanta tareda tsoro aduk lokacinda taji Wani irin Mafi girman yanayi cikin zuciyarta akansa.
Ahankali ya dawo da ita Baya zuwa jikinsa ya rungumota ta Baya suka matse jikin jikin juna suna lumshe idanuwansu a tare kowannensu zuciyarsa kaman zata fasa kukan abinda takeji.
Dukkaninsu jikinsu wata irin sanyi da nutsuwa ce suke ciki mara hayaniya da Kwanciyar hankali me sanyi duk da tanajin yanayinsa yau din na daban ne hakama tanajin fargaba da tsoro Amma mutuwan jiki da nutsuwan da abinda take ji akansa cikin zuciyarta me tsananin gaske ya Sanya nutsuwanta da kasalanta danne tsoro da firgicin.
Hijabinta data dauka a hannunta ne ya zame ya Fadi qasa lokacinda ya juyo da ita ahankali cikin nutsuwa suna fuskantar juna hannunsa Daya na zagayota tareda motsota jikinsa sosai suka manne yanda ya kamata tana Dan rufe idanuwanta.
Wuyanta Saka hannunsa Daya Yana shafawa ahankali Yana Jin Wani irin feelings masu karfi suna bawa komai nasa nutsuwa me sanyi hakama komai nata na fizgarsa ga kasa hakura da maidata cikakkiyar tasa takowane lungu da Sako.
Sake mannota da kirjinsa yayi ahankali Yana zira kansa zuwa cikin wuyanta Yana shaqanta Yana shafa fuskarsa a fatan wuyan nata hannuwansa na zare zip din gaban Rigarta ahankali cikin Wani irin slow me dauke Numfashi.
Yana Kai zip din karshe rigar ta zame ta Fadi qasa
Da kanta ta manne kirjinta ahankali da nasa sbd kunya me sanyi data saukar mata tana sanyaya jikinta.
Hakan datai ya sanyashi riqe numfashinsa Daya kusa barinsa ahankali Yana zagayota da tafin hannunsa Daya na yawo a fatan bayanta me laushi Dayan hannun na kamo fuskarta da idanuwanta ke rufe zuwa tasa fuskan ya fara zubawa lips dinta da idanuwanta Dake rufe mayun idanuwansa dasuka gama sauyawa cikin yanayin da komai ya gama kuncewa.
Wani yawu ya hadiye me sanyi kafin ya ya dawo da idanuwansa kan lips nata ya sake mayarwa kan hancinta da idanuwanta,komai nata kashesa yake yi Yana tada zaman lafiyan zuciya da ruhinsa.
Idanuwan yafara Dora lips dinsa yayi kissing ahankali kafin tsinin hancinta tukuna ahankali ya zaro harshensa Dake qamshin butter mint mouth wash ya Dora akan lips dinta ya lashesu cikin sanyi da nutsuwa tareda tsanani da feelings dinsa suke qarawa akanta.
Yanda ya sake lasan lips dinta ya Sakata Neman zubewa qasa ya tareta da kyau cikin jikinsa yanajin kirjinta na Neman qarasa kashesa da ransa tareda kunce masa notikan Kai.
Qanqameta yayi Jin komai nasa na kuncewa.
Kanta ya sake dagowa ahankali Bai tsaya sake lasa lips nata ba ya Dora bakinsa kan nata gaba Daya yana fara kissing dinta ahankali cikin sanyi da nutsuwa hannuwansa na sake qanqameta Dan Jin yake Kuma komai yazo ba komawa Baya.
Rigar jikinsa ta zare ya saki a qasa tareda sake hadeta da jikinsa Yana shan bakinta cikin salon Daya Saka hawaye masu dumi fara gangarowa daga idanuwanta Dake rufe numfashinta na Neman rabuwa da ita Dan saukan hannunsa kan wuyanta zuwa kirjinta Yana mata Wani irin shafa da abinda ya sake karye kuzarin qafafunta ta saki zatai qasa ya cirata sama gaba Daya Yana cigaba da Shan bakinta da wasa da jikinta ya nufi lafiyayyar gadonsa hayaqin dayake ji Yana fita ta kunnuwa da hancinsa harma da idanuwansa komai ji yakeyi kaman jininsa zai qone.
A tsakiyar gadon Bai tsaya ba cigaba yayi da tsotsanta cikin salo na nutsuwa sedai kanta Baya iya daukan wannan salon yayi mata karfi da girman da hawayenta gudu kawai suke qarawa sbd qarfi da zafin lamarin yau ya girmi kanta,
Shi kansa a cikin sanyi da nutsuwa yake komai Amma zafi da qarfin lamarin a jini da kansa yayi yawan da ya tashi daga ASH TALBA kwata kwata zuwa ASHRAF MUH'D TALBA Dan kuwa yanayi ne Daya manta Yaya mutum ke samun kansa a ciki sbd jimawansa Babu mace hakama ita nata abinda yake ji din daban ne Tin daga jininsa har zuciyarsa da Naman jikinsa yake Jin komai.