Sashe 75
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ameera kam gari na wayewa ta shirya ta sauka downstairs ta shiga kitchen da masu aiki tare sua dafa abinci, Sai mamaki suke, kallon su tayi Sannan tace
"Sahura" wacce ta kira ta amsa mata tana kallon ta,
"Talatu..." Ta kira daya itama amsa mata tayi Sannan ameera ta fara cewa
"Dan Allah, ina neman yafiyanku kan abinda nayi maku abaya...Dan Allah Ku yafemin..." Dukkan su biyu shuru sukayi suna kallon juna,
"Dan Allah fa nace...ba kaman ke talatu nasha marinki batare da kin yimin komaiba... Dan Allah Ku yafeni..." Da sauri sukace
"Mun yafe maki...Allah ya yafemana..." Cikin jin dadi ameera tace
"Ameen nagode..." Tafada tana rungume su biyu lokaci daya, Allah yasa ba mafarki suke ba, don sun San ko cup din ameera babu wacce ta isa ta taba cikin su ba tare da tacin uwarsu ba. Bayan sun gama jera breakfast kan dinning ameera ta fita waje taje wurin masu wankin mototaci da sauran maaikanta maza ta nemi yafiyansu, suma duk yafe mata sukayi, tambayan tsohon data fesawa pepper spray tayi daya daga cikin su yace
"Ai tunda wani yabashi kudi ya bar gidan nan..." Inji daya cikin su
"To Dan Allah kunsan inda yake yanzu?..." Ta tambayesu cikin sanyin murya
"Eh...yana sabuwar gandu...."
"To Dan Allah zuwa gobe zaka rakani wajen shi...."
"To Hajiya karama..." Suka amsa mata Sannan ta bar wajen, duk abinda take yi a idon mom dake tsaye bakin window upstairs, kara godewa Salem tayi tana yi mashi adua. Sama ta hau ta kira mom da dad su sauko breakfast.
Suna kan dinning take basu labarin su hinde da yaranta, ba karamin dariya dukkan su suke ba ba kaman mom dake kallon ameera With adoration
"Wallahi mom sanda na fara ganinta nayi tunanin zombie ce..." Tafada tana dariya
"Sai gashi ta zama the most important person in my life at that time... Ashe mom mutum Rahama ne?...I was willing to give all the money sir Salem gave kawai don a barta ta shigo..." Tafada tana dariya sosai, dukkan su dariya suke, mom bata taba jinta cikin kwanciyan hankali ba kaman yanzu, don bata da matsala kaman rashin respect din ameera ga mutane
"Ai ina fada maki... Ko trillion zaa baki a hanaki zama da mutane an gama da kai...don mutane are very important in our lives... No matter how dirty... Poor...ugly they are..." Inji mom
"Hakane wallahi...." Ameera tayi adding, hira suka cigaba dayi har suka gama breakfast. Ameera ta tattare plates ta kai kitchen, ta dawo ta tadda mom dake zaune falo looking very relaxed, kusa daita ta zauna
"Yanzu mom inason inje gidan su zeenat..."
"No baby...ki je kiyi wanka ki kwanta... Just call her...nafison ki maida jikin ki sosai kafin kifara fita..."
"Ok..amma mom in fada mata gaskiya abinda ya faru tsakanina da sir Salem ko...." Ta tambayi mom, shuru mom tayi for a while Sannan tace
"If you trust her...don banason mutane suji ainahin reasons din daya maido ki gida...kawai a fada masu rabuwa kukayi is better than a fada masu komai...don bakasan mai farinciki kan problems dinka ba..."
"Mom I trust zeenat... Bazata fadawa kowaba...she's the only friend I trust... Ai ranar da muka fara haduwa da sir Salem muna tare daita..."
"Ok..." Kawai mom ta fada mata Sannan ta mike ta hau upstairs.
Kayan da sir ya saya mata ta jera cikin wardrobe dinta ta fiddo wasu da yawa don ta badasu, wayanta ta dauka ta saka sim card dinta, tana kun nawa taga message kaman haka,
_"The ugly taxi driver is saying good morning... Ki gaida mutanen gidan...na tafi..."_ dariya tayi Sannan tayi saving number Salem.
Zeenat ta kira, in one word tace
"Babe am home..." Wani irin ihu zeenat tayi
"Am flying over right now..." Zeenat ta fada Sannan ta katse wayan ta.
Wanka tashiga tafito ta shirya cikin daya daga kayan da Salem ya saya mata, ba karamin kyau tayiba, tana komawa down stairs taji an bude gate, da sauri ta fita don tasan zeenat ce, ko parking lot zeenat bata kai motan ba ta fito da gudu itama ameera da gudu suka rungume juna, kaman yara suka dinga ihu suna jumping, kallon ta zeenat tayi
"Amma babe kin Dan rame..."
"Hmmm..sis kedai bari...naga rayuwa"
"Kodai ciki ne?...." Dariya ameera tayi,
"I have gist for you... Amma muje ciki in baki ruwa ki sha..." Wani irin dariya zeenat tayi
"Shegiya ke zaki bawa mutum ruwan sha?...wonder shall never end..." Dukanta ameera tayi
"Sis ki bar ruwa...just give me the gist...." Zeenat tayi adding. Wuri suka samu nan waje suka zauna ameera ta fara bata labarin komai, zeenat baki kawai ta bude tana sauraron ta, saida ta kai karshe Sannan zeenat tace
"Ikon Allah... Am I dreaming..."
"No dear... Its real..." Ameera tayi assuring dinta
"Daman na dade ina warning dinki amma bakiji...nasha fada maki duk abinda kike takama dashi da akwai Wanda yayi doubling dinka...in kudi ne..motan da wani yake hawa ya sayi komai naka... In kyau ne.....ko kafan wani baka kamaba...in ilimi inda naka ya kare nan na wani yayi starting... Look now for instance jet din Salem ya sayi duk abinda dad ya mallaka..."
"Kedai bari...now I know better....sis da akwai dukiya inda take... Kar kiso ki ga gidanshi na abuja...estate guda
..."
"Ai kinyi loosing... Wait ya matanshi?.." Zeenat ta tambayeta
"Wallahi Matan is very nice... Har kuka take wai kar in tafi..."
"You mean tanason Ku zauna tare?..."
"Seriously.. I was surprised.. Yanzu we're friends..."
"Hmmm...sis anya har yanzu ke ba matar Salem bace?..tunda kince kina period lokacin da yayi sakin?..."
"Ai babu abinda ya taba shiga tsakanina dashi...so babu aure.." Hira suka cigaba dayi kaman sun shekara basu haduba,
"Sis enough about me...ya zancen auren ki da Mahmud..." Ameera ta tambayeta
"Sauran two months wedding... Yanzu tunda Allah ya kawo ki Sai mufara choosing wears din da zamuyi amfani dashi..." Tsalle ameera tayi don jindadi, zeenat ta fiddo wayanta, tana cewa
"Bari kiga kayan da yaya sultan ya yimin order..." Tafada tana bude gallery din wayan ta, kusa daita ameera ta dawo tana cewa
"Yaya sultan ya dawo daga Madrid ne?..."
"Aa..Sai next week... Shima don Abba yaci ubanshi..." Dariya sukayi, zeenat nuna mata wasu elegant kujeru da gado tayi, baki ameera ta bude
"Wooowwww...babe na kasa rufe bakina.... Please ki tayani rufeta..." Tafada tana daria, dukkansu Dariya sukayi
"Amma yaya sultan ya iya choosing... Gaskiya yayi kokari..." Inji ameera,
"Yo sis baki San wani abu ba...set uku yace zaiyi Abba ya hanashi..."
"Kam...Ashe daman yan kwallo suna da kudi haka?..." Inji ameera
"AI weekly aka basu kudi kuma ba kadan ba....amma abun haushi wai baturiya zai aura... Abba ya hana..."
"Tofah...amma da sun barshi ya auri wacce yakeso...." Bata idaba zeenat ta galla mata harara
"Haba sis...Sai kice babban wanmu ya auri kafira?...Aa wallahi..."
"Allah ya zaba mashi wacce tafi alkhairi..."
"Yanzu kikayi magana...".
Haka suka cigaba da labartawa. Sai bayan magrub zeenat ta koma gida.
💜❤💚💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚❤💜💛
®zuwairat(ummu Maryam)
7⃣1⃣
_One week later_
Ameera ta maida jikin ta sosai don har haskenta ya dawo, Sai gulma ake wai Salem ya saki ameera daga auren beyerabiya, su kam ko ajikinsu tunda sun san gaskiyan maganan, kawayen ameera datake wulakantawa Sai Allah shi kara suke yimata, wasu har kiran number ta suke su zolayeta, amma ko uffan bata ce masu, itadai alhamdulillah she's a changed person.
Ameera da zeenat tare da daya daga cikin masu aikin su sunje gidan wannan tsohon da ta taba fesawa pepper spray, har yau tsohon bai gani sosai saida glass, shikuma mako ya hanashi ya dauki kudi daga cikin kudinda Salem ya bashi ya kai kanshi hospital, yanzu shago ya bude shi da babban danshi suna zama, ranar da sukaje sauran kadan babban danshi ya doki ameera wai tayi sanadiyan mutuwan idanuwan ubanshi, hakuri ta dinga basu don har kneeling tayi tana kuka, tsohon ya yafemata, hospital tace zata kaishi tsohon yace ta barshi. Babu irin rokonshi da batayi ba amma tsohon yace ta tafi ya yafe mata, haka suka bar gidan jiki ba kwari, kan hanyan su ta dawowa zeenat tace
"Babe ko alhakin wannan tsohon ya isheki rayuwa..Allah ya taimaka bai mutu ba kafin ki tuba..." Ameera dai batace kala ba sai tukin mota take.
Bangaren Khalid kam da kyar Salem ya shawo kanshi kan ya bari ameera tayi at least sati two a gida kafin yaje, don babu dadi daga dawowanta ya kama hanya gidansu donshi ko kadan bayason ameera yasan da akwai wata dangantaka tsakanin shi da Khalid.
Salem da matarshi kam honeymoon suke don yanzu sun bar Malibu sun koma Hawaii, Salem dai kejin dadi honeymoon amma tawa duniya ta isheta, don tun ranar first night dinsu bata huta ba har yau. Har ga Allah tasan Salem is every woman's dream don he's caring, loving, romantic, giver don har company ya bata kyauta for keeping herself intact until marriage amma he's rough and mean in bed.
Har fargaban dare take ,gashida rana he's gentle and nice amma in dare yayi duk kukan da zatayi bai sashi ya raga mata, duk Wanda yaga yanda take tafiya kasan da akwai matsala.
Shi kanshi abun yana damunshi don har personal doc dinshi ya kira ya fada mashi bai samun natsuwa da wuri inda doctor ya shaida mashi side effects din drugs da ya dinga sha for years ne. Har tausayin tawa yake amma he can control himself.
"Sahura" wacce ta kira ta amsa mata tana kallon ta,
"Talatu..." Ta kira daya itama amsa mata tayi Sannan ameera ta fara cewa
"Dan Allah, ina neman yafiyanku kan abinda nayi maku abaya...Dan Allah Ku yafemin..." Dukkan su biyu shuru sukayi suna kallon juna,
"Dan Allah fa nace...ba kaman ke talatu nasha marinki batare da kin yimin komaiba... Dan Allah Ku yafeni..." Da sauri sukace
"Mun yafe maki...Allah ya yafemana..." Cikin jin dadi ameera tace
"Ameen nagode..." Tafada tana rungume su biyu lokaci daya, Allah yasa ba mafarki suke ba, don sun San ko cup din ameera babu wacce ta isa ta taba cikin su ba tare da tacin uwarsu ba. Bayan sun gama jera breakfast kan dinning ameera ta fita waje taje wurin masu wankin mototaci da sauran maaikanta maza ta nemi yafiyansu, suma duk yafe mata sukayi, tambayan tsohon data fesawa pepper spray tayi daya daga cikin su yace
"Ai tunda wani yabashi kudi ya bar gidan nan..." Inji daya cikin su
"To Dan Allah kunsan inda yake yanzu?..." Ta tambayesu cikin sanyin murya
"Eh...yana sabuwar gandu...."
"To Dan Allah zuwa gobe zaka rakani wajen shi...."
"To Hajiya karama..." Suka amsa mata Sannan ta bar wajen, duk abinda take yi a idon mom dake tsaye bakin window upstairs, kara godewa Salem tayi tana yi mashi adua. Sama ta hau ta kira mom da dad su sauko breakfast.
Suna kan dinning take basu labarin su hinde da yaranta, ba karamin dariya dukkan su suke ba ba kaman mom dake kallon ameera With adoration
"Wallahi mom sanda na fara ganinta nayi tunanin zombie ce..." Tafada tana dariya
"Sai gashi ta zama the most important person in my life at that time... Ashe mom mutum Rahama ne?...I was willing to give all the money sir Salem gave kawai don a barta ta shigo..." Tafada tana dariya sosai, dukkan su dariya suke, mom bata taba jinta cikin kwanciyan hankali ba kaman yanzu, don bata da matsala kaman rashin respect din ameera ga mutane
"Ai ina fada maki... Ko trillion zaa baki a hanaki zama da mutane an gama da kai...don mutane are very important in our lives... No matter how dirty... Poor...ugly they are..." Inji mom
"Hakane wallahi...." Ameera tayi adding, hira suka cigaba dayi har suka gama breakfast. Ameera ta tattare plates ta kai kitchen, ta dawo ta tadda mom dake zaune falo looking very relaxed, kusa daita ta zauna
"Yanzu mom inason inje gidan su zeenat..."
"No baby...ki je kiyi wanka ki kwanta... Just call her...nafison ki maida jikin ki sosai kafin kifara fita..."
"Ok..amma mom in fada mata gaskiya abinda ya faru tsakanina da sir Salem ko...." Ta tambayi mom, shuru mom tayi for a while Sannan tace
"If you trust her...don banason mutane suji ainahin reasons din daya maido ki gida...kawai a fada masu rabuwa kukayi is better than a fada masu komai...don bakasan mai farinciki kan problems dinka ba..."
"Mom I trust zeenat... Bazata fadawa kowaba...she's the only friend I trust... Ai ranar da muka fara haduwa da sir Salem muna tare daita..."
"Ok..." Kawai mom ta fada mata Sannan ta mike ta hau upstairs.
Kayan da sir ya saya mata ta jera cikin wardrobe dinta ta fiddo wasu da yawa don ta badasu, wayanta ta dauka ta saka sim card dinta, tana kun nawa taga message kaman haka,
_"The ugly taxi driver is saying good morning... Ki gaida mutanen gidan...na tafi..."_ dariya tayi Sannan tayi saving number Salem.
Zeenat ta kira, in one word tace
"Babe am home..." Wani irin ihu zeenat tayi
"Am flying over right now..." Zeenat ta fada Sannan ta katse wayan ta.
Wanka tashiga tafito ta shirya cikin daya daga kayan da Salem ya saya mata, ba karamin kyau tayiba, tana komawa down stairs taji an bude gate, da sauri ta fita don tasan zeenat ce, ko parking lot zeenat bata kai motan ba ta fito da gudu itama ameera da gudu suka rungume juna, kaman yara suka dinga ihu suna jumping, kallon ta zeenat tayi
"Amma babe kin Dan rame..."
"Hmmm..sis kedai bari...naga rayuwa"
"Kodai ciki ne?...." Dariya ameera tayi,
"I have gist for you... Amma muje ciki in baki ruwa ki sha..." Wani irin dariya zeenat tayi
"Shegiya ke zaki bawa mutum ruwan sha?...wonder shall never end..." Dukanta ameera tayi
"Sis ki bar ruwa...just give me the gist...." Zeenat tayi adding. Wuri suka samu nan waje suka zauna ameera ta fara bata labarin komai, zeenat baki kawai ta bude tana sauraron ta, saida ta kai karshe Sannan zeenat tace
"Ikon Allah... Am I dreaming..."
"No dear... Its real..." Ameera tayi assuring dinta
"Daman na dade ina warning dinki amma bakiji...nasha fada maki duk abinda kike takama dashi da akwai Wanda yayi doubling dinka...in kudi ne..motan da wani yake hawa ya sayi komai naka... In kyau ne.....ko kafan wani baka kamaba...in ilimi inda naka ya kare nan na wani yayi starting... Look now for instance jet din Salem ya sayi duk abinda dad ya mallaka..."
"Kedai bari...now I know better....sis da akwai dukiya inda take... Kar kiso ki ga gidanshi na abuja...estate guda
..."
"Ai kinyi loosing... Wait ya matanshi?.." Zeenat ta tambayeta
"Wallahi Matan is very nice... Har kuka take wai kar in tafi..."
"You mean tanason Ku zauna tare?..."
"Seriously.. I was surprised.. Yanzu we're friends..."
"Hmmm...sis anya har yanzu ke ba matar Salem bace?..tunda kince kina period lokacin da yayi sakin?..."
"Ai babu abinda ya taba shiga tsakanina dashi...so babu aure.." Hira suka cigaba dayi kaman sun shekara basu haduba,
"Sis enough about me...ya zancen auren ki da Mahmud..." Ameera ta tambayeta
"Sauran two months wedding... Yanzu tunda Allah ya kawo ki Sai mufara choosing wears din da zamuyi amfani dashi..." Tsalle ameera tayi don jindadi, zeenat ta fiddo wayanta, tana cewa
"Bari kiga kayan da yaya sultan ya yimin order..." Tafada tana bude gallery din wayan ta, kusa daita ameera ta dawo tana cewa
"Yaya sultan ya dawo daga Madrid ne?..."
"Aa..Sai next week... Shima don Abba yaci ubanshi..." Dariya sukayi, zeenat nuna mata wasu elegant kujeru da gado tayi, baki ameera ta bude
"Wooowwww...babe na kasa rufe bakina.... Please ki tayani rufeta..." Tafada tana daria, dukkansu Dariya sukayi
"Amma yaya sultan ya iya choosing... Gaskiya yayi kokari..." Inji ameera,
"Yo sis baki San wani abu ba...set uku yace zaiyi Abba ya hanashi..."
"Kam...Ashe daman yan kwallo suna da kudi haka?..." Inji ameera
"AI weekly aka basu kudi kuma ba kadan ba....amma abun haushi wai baturiya zai aura... Abba ya hana..."
"Tofah...amma da sun barshi ya auri wacce yakeso...." Bata idaba zeenat ta galla mata harara
"Haba sis...Sai kice babban wanmu ya auri kafira?...Aa wallahi..."
"Allah ya zaba mashi wacce tafi alkhairi..."
"Yanzu kikayi magana...".
Haka suka cigaba da labartawa. Sai bayan magrub zeenat ta koma gida.
💜❤💚💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚❤💜💛
®zuwairat(ummu Maryam)
7⃣1⃣
_One week later_
Ameera ta maida jikin ta sosai don har haskenta ya dawo, Sai gulma ake wai Salem ya saki ameera daga auren beyerabiya, su kam ko ajikinsu tunda sun san gaskiyan maganan, kawayen ameera datake wulakantawa Sai Allah shi kara suke yimata, wasu har kiran number ta suke su zolayeta, amma ko uffan bata ce masu, itadai alhamdulillah she's a changed person.
Ameera da zeenat tare da daya daga cikin masu aikin su sunje gidan wannan tsohon da ta taba fesawa pepper spray, har yau tsohon bai gani sosai saida glass, shikuma mako ya hanashi ya dauki kudi daga cikin kudinda Salem ya bashi ya kai kanshi hospital, yanzu shago ya bude shi da babban danshi suna zama, ranar da sukaje sauran kadan babban danshi ya doki ameera wai tayi sanadiyan mutuwan idanuwan ubanshi, hakuri ta dinga basu don har kneeling tayi tana kuka, tsohon ya yafemata, hospital tace zata kaishi tsohon yace ta barshi. Babu irin rokonshi da batayi ba amma tsohon yace ta tafi ya yafe mata, haka suka bar gidan jiki ba kwari, kan hanyan su ta dawowa zeenat tace
"Babe ko alhakin wannan tsohon ya isheki rayuwa..Allah ya taimaka bai mutu ba kafin ki tuba..." Ameera dai batace kala ba sai tukin mota take.
Bangaren Khalid kam da kyar Salem ya shawo kanshi kan ya bari ameera tayi at least sati two a gida kafin yaje, don babu dadi daga dawowanta ya kama hanya gidansu donshi ko kadan bayason ameera yasan da akwai wata dangantaka tsakanin shi da Khalid.
Salem da matarshi kam honeymoon suke don yanzu sun bar Malibu sun koma Hawaii, Salem dai kejin dadi honeymoon amma tawa duniya ta isheta, don tun ranar first night dinsu bata huta ba har yau. Har ga Allah tasan Salem is every woman's dream don he's caring, loving, romantic, giver don har company ya bata kyauta for keeping herself intact until marriage amma he's rough and mean in bed.
Har fargaban dare take ,gashida rana he's gentle and nice amma in dare yayi duk kukan da zatayi bai sashi ya raga mata, duk Wanda yaga yanda take tafiya kasan da akwai matsala.
Shi kanshi abun yana damunshi don har personal doc dinshi ya kira ya fada mashi bai samun natsuwa da wuri inda doctor ya shaida mashi side effects din drugs da ya dinga sha for years ne. Har tausayin tawa yake amma he can control himself.