Sashe 33
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga nesa wasu guys dake cikin black Prada suka hangi wata ta fito daga cikin gidan Salem, daya nunata yayi
"Guy ko wancan ce yarinyan?" Dayan kallon yarinyan data taho tana waige2 yayi tare da Jan tsoki
"Uban me sir Salem zaiyi da wancan?" Yafada yana dauke kanshi daga kan tawa. Still daya cewa yayi
"Da akwai hanyan dazamu gane in itace" dayan bai amsa mashi ba yace
"Nufa na gashi da wannan zaman...nasan da kyar ace yarinyan tana gidan.... Sannan in tana gidan bazata fitoba sai dashi..."
"Ka fadawa Hajiya hakan Mana?" Dayan ya amsa mashi, shuru sukayi har tawa ta zo wucewa, daya ya fito daga cikin mota yace
"Tawakaltu.. Ki tsaya mana" nan take gabanta ya fadi ta juyo tana kallon shi
"Tawa ina zaki haka da safe?" Ahankali tace
"Gidan yan uwan zani..." Bata idaba dayan guy din dake sauraron hiransu ya fito tare da nuna mata pistol
"Enter this car before I blow your brain off" habawa nan take jikinta ya fara rawa
"Dan Allah kuyi...hakuri..bani da komai.." Bata idaba wani daga cikin su ya turata cikin mota. Suka shiga sukayi gaba. Abinka da unguwan manya babu kowa waje..sai CCTV cameras dake gidan Salem dake ta daukan su.
Thanks so much my sawwama...Allah ya bar Mani ke..
Note this: your are also a super star, keep your good attitude up..
💙💛❤💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💚💜💙
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣6⃣
Gari na wayewa, diyar hinde ta tashi da wuri tayi yan wanke2 tare da shara, ameera fitowa tayi
(Yan mata a rage shafe2,inke bakace maintain your colour ) ameera ta fara duhu sosai ga kuma rama datayi, gefen fuskanta yafi duhu, duk sai ta koma kaman ba itaba,
"Dan Allah kina da kudi ki sayo min Maganin malaria?" Ta tambayi yar hinde
"Eh..amma mai chemist bai kaiga budewa ba" ahankali tana dafa bango tace
"To..please in kin gama ki dora min ruwan wanka..sanyi nakeji"
"To shikenan" ta amsa mata tacigaba da abinda take.
Around 8:30 hinde ta shigo still sanye da kayan da ameera ta bata, bayan sin gaisa ameera ta dauko bangle bracelet dinta guda daya ta mikawa hinde
"Gashi ki saidomin" da sauri hinde ta amsa sannan ameera tacigaba dacewa
"Ki boyeshi sosai dan Allah..110k yake..in kinje shagon zaa auna sai abaki kudin...ki nemi inda ake saida waya ki sayo min ko wacce iri ce sai ki sayomin layi Mtn da kati na dubu daya..sai ki biya shago ki sayomin kayan shayi manya tin ..." Ameera sai lissafa mata take itakuma sai
"To" kawai take cewa, bayan ta gama yimata bayani ta fito da shirin tafiya, ameera kiran tayi
"Gashi ki yafa..kar ace satoshi kikayi" ta fada tana mika mata expensive Vail dinta, hinde wace hakora tayi ta masa
"Kuma dan Allah karkije kina wace hakora haka..it looks disgusting"
"To shikenan" ta fito ta kalli yarta
"Ko me take so kidafa mata"
"To Inna..ki dawo lafiya"
"Allah yasa" ta fada sannan ta fita daga cikin gidan.
Tasha taje ta hau motan dazai kaita gwagwalada, bayan ta sauka chan, ta dinga tambayan mutane ina akesiyan zinari, kasancewan yawan cinsu ba hausawa bane, basu gane abinda take cewa ba, wasu samari guda biyu ta gani zaune suna shantaba,wurin su ta nufa ta gaida su aka cin saa irin hausawa nan ne masu fita nenan kudi ,
"dan Allah shagon da ake sayan zinari nake nema" ta fada masu, samarun kallon junansu sukayi, daya yace
"Muga irin zinarin" hinde ta fidoshi daga karkashin zaninta..ko cikin pant dinta ta sanyoshi Oho, samarin Kara kallon juna sukayi, da suka ga abu na kyalli, mikewa sukayi bayan sun yiwa junansu sign
"Kizo mu nuna maki wurin" daya ya fada, hinde binsu tayi, daya baya daya gaba sai Hajiya hinde tsakiya, sunyi tafiya kaman na minti ashirin, saida sukaje inda babu mai ganin su suka tsaya, na bayan wawan mari ya ballewa keyan hinde sannan ya mika mata hannu, agigice hinde ta juyo, sai shafa inda aka mareta take,
"Miko.
" mutumin yacewa hinde,
"Haba Dan nan..ban haifekaba?.. Sai kace in baka basai ka taba min lafiyan jikiba..amshi" tafada tana mika mashi zinarin, suna amsa suka bar wajen aguje, sai lokacin hinde ta gane sata akayi mata, hannu ta dora bisa kai tafara kuka
"Wannan yarinyan Mara mutunci za a hadani da ita..wayyo na shiga uku na mutu" ta dinga maimaitawa har inda zata shiga motan komawa gida.
💜💚💙❤💛
Tawa kuka ta dinga yi kaman ranta zai fita, dama ga gajiyan Wanda tayi jiya, sai shessheka kawai take, mutanen ko kallon inda take basuyiba suka cigaba da driving abinsu, daya waya ya dauko yayi dailing wani number, few seconds later akayi picking, gaisuwa sukayi sannan yace
"Hajiya mun ganta...yanzu yolan zamu wuce daita?" Shuru yayi yana sauraron abinda ake ce mashi
"To shikenan.." Yafada tare da katse wayan. Tawa najin ance yola ta fara kuka sosai tana yarfa hannuwa
"Dan Allah kuyi hakuri Ku maidani...bani bace tawa..sunana maryam" ko kallon ta basuyiba Wanda yayi waya ya kalli Wanda ke tuki
"Ka kara gudu muna da tafiya.." Dayan baice komaiba ya kara gudu sosai, tawa kuka ta dinga yi,aikam sai wayanta ya fara ringing, abinka da China phone, nan take tayi saurin dauka zatayi picking Wanda baya tukin yayi saurin fixgewa daga hannunta ya wurgar dashi waje, sabon kuka ta fara, kallonta yayi
"Kinsan Allah saanki daya anbamu strict instructions kar mu tabaki amma wallahi na lahira sai yafiki jin dadi.." Tawa karawa kukanta volume tayi
"Dan uwarki bazaki yimana shuru ba?".. Mutumin ya daka mata tsawa, da sauri ta kama bakinta ta rikeda hannu, amma hakan bai hana hawaye zubowa ba, haka suka cigaba da tafiya tawa sai tunani take, tana Allah yasa ba kasheta zasuyiba
💜💙❤💛💚
Salem bai tashi ba sai 10am, mikewa yayi zaune ya dauki wayanshi ya kira majed
" alh..ka je wurin mai fashion dress na Sheraton hotel ya baka designer dress sai shoes da jewelry da zai hau kayan..daga nan ka wuce chan gidan da muka kai wata Shaidaniyan yarinya ka dauko min CCTV record din gidan"
"Yes sir" yafara cewa sannan yace
"Sir ina CCTV recorder din yake?.."
"Call my agent"
"OK.." Katse wayan yayi sannan ya mike yana rawa da filo kaman baby, da sauri ya wurgar da pillow ya kira cook yayi mashi umarnin ya jera mashi abinci a part din da tawa take.
Wanka ya shiga ya fito daure da towel, mai ya shafa tare da body perfume sannan ya shiga cikin closet ya dauko wasu three quarter Jordan da t shirt mai kyau da tsada, red sneaker ya saka cos riganshi red ne. Gaman mirror ya koma ya wanke kanshi da perfume kala2 sannan ya fito yana wani annashuwa ko na meye, oho, fita yayi ya nufi mansion din da tawa take, sallama yayi ya shiga falo yaga an jera abinci kala2, bedroom yashiga ya tare da sallama, shuru yaji ya zauna bakin gado yana jiranta don a tunanin shi bathroom ta shiga.
Bayan minti goma yace
"Habibty.. Am waiting..." Ya fada yana kallon agogon hannunshi, shuru yaji ya kara tsayawa for 5 more minutes, bakin kofan ya je yayi knocking
"Habibty ki fito haka nan mana..lokacin breakfast is going.." Still shuru no response, kara knocking yayi still no answer, Ahankali ya bude ya shiga, gani yayi wayam ba kowa, wani irin shar ya saki tare da fito waje da gudu, da gudu ya isa bakin gate,
"Umar!" Ya kira mai gadi da karfi kaman muryan shi zai tsage, da gudu ya fito daga BQ
"Sir gani" cikin fada yace
"Ka budewa kowa gate?"
"Yes s...."
"Kan burouban nan...ubanwa yasaka bude mata gate.." Ya fada lokacin daya nufi mai gadin gadan2, wani wawan mari ya wanka mashi sannan ya shakeshi
"Ubanwa yace ka bude mata gate" yafada yana girgiza shi,
"Wallahi in ban ganta ba..consider your self fired!" Wulla dashi yayi
"Abdul!..Idris!..isa!..." Haka ya dinga kwalawa guards dinshi kira dayan bayan daya kaman mahaukaci da gudu su biyar suka fito banda majed.
"Where is tawa!...?" Yafada da karfi har jijiyoyin wuyanshi na tashi, kallon juna suka tsayayi,
"Sir bamu ganta ba..."
"Fuck all of you...meye aikinku..kun tsaya bacci har ta fita daga gidan nan ko.." Dukkan su shuru sukayi suna mamakin irin fadanshi don basu taba ganin shi haka ba
"Now listen..in baku nemota in the next one hour ba...consider all yourself jobless.." Yana kaiwa nan ya shiga wurin shi da gudu.
Guys din komawa sukayi cikin part dinsu suka dauko makulla motansu suka rarraba Kansu suka shiga cikin garin tare da zuwa motor park.
Salem na zuwa ya dauki wayanshi ya kira number tawa, ji yayi not reachable, kara dailing yayi still not reachable, wurgar da wayan yayi tare da dafa kanshi,
"Tawa..why did you do this.." Yafada Ahankali
"Why are fucking with my heart!" Ya fada afusace, nan take fuskanshi yayi ja, yana zaune ya ji kara saukan jet dinshi, da sauri ya fito ya shiga ciki
"Take me to Kano" ya fadawa pilot, nan take a juya jet, cikin 40 minutes suka isa kano, har kofan gidansu tawa aka saukeshi, duk mutanen unguwan taruwa sukayi suna mamakin abinda ya kawo Salem Yusuf sulaiman unguwansu, don mutane da yawa sin san fuskanshi, da sauri ya sauka ya shiga gidansu tawa, gani yayi kofansu kulle, wani neighbors dinsu ya tambaya
"Da safe mami ta koma garinsu...amma tace zata sa a kwace masu kayansu" inji mutumin
"Please ya sunan garin su
" garin yarubawa"
"please garin Yoruba na da yawa..wanne daga ciki?"
"Gaskiya bansan sunan garinba..."
"Dan Allah kasan gidan wani danuwan su?" Mutumin girgiza mashi kai yayi, nan Salem yaji kafanshi bata daukan shi, Dan durkusawa yayi wajen for more than five minutes sannan ya mike ahankali ya koma waje tare da shiga cikin jet dinshi ya bar wajen,
"I regret falling in love with you.." Yafa cikin zuciyanshi
💙❤💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💙💜💚
®zuwairat(ummu maryam).
3⃣7⃣
"Guy ko wancan ce yarinyan?" Dayan kallon yarinyan data taho tana waige2 yayi tare da Jan tsoki
"Uban me sir Salem zaiyi da wancan?" Yafada yana dauke kanshi daga kan tawa. Still daya cewa yayi
"Da akwai hanyan dazamu gane in itace" dayan bai amsa mashi ba yace
"Nufa na gashi da wannan zaman...nasan da kyar ace yarinyan tana gidan.... Sannan in tana gidan bazata fitoba sai dashi..."
"Ka fadawa Hajiya hakan Mana?" Dayan ya amsa mashi, shuru sukayi har tawa ta zo wucewa, daya ya fito daga cikin mota yace
"Tawakaltu.. Ki tsaya mana" nan take gabanta ya fadi ta juyo tana kallon shi
"Tawa ina zaki haka da safe?" Ahankali tace
"Gidan yan uwan zani..." Bata idaba dayan guy din dake sauraron hiransu ya fito tare da nuna mata pistol
"Enter this car before I blow your brain off" habawa nan take jikinta ya fara rawa
"Dan Allah kuyi...hakuri..bani da komai.." Bata idaba wani daga cikin su ya turata cikin mota. Suka shiga sukayi gaba. Abinka da unguwan manya babu kowa waje..sai CCTV cameras dake gidan Salem dake ta daukan su.
Thanks so much my sawwama...Allah ya bar Mani ke..
Note this: your are also a super star, keep your good attitude up..
💙💛❤💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛❤💚💜💙
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣6⃣
Gari na wayewa, diyar hinde ta tashi da wuri tayi yan wanke2 tare da shara, ameera fitowa tayi
(Yan mata a rage shafe2,inke bakace maintain your colour ) ameera ta fara duhu sosai ga kuma rama datayi, gefen fuskanta yafi duhu, duk sai ta koma kaman ba itaba,
"Dan Allah kina da kudi ki sayo min Maganin malaria?" Ta tambayi yar hinde
"Eh..amma mai chemist bai kaiga budewa ba" ahankali tana dafa bango tace
"To..please in kin gama ki dora min ruwan wanka..sanyi nakeji"
"To shikenan" ta amsa mata tacigaba da abinda take.
Around 8:30 hinde ta shigo still sanye da kayan da ameera ta bata, bayan sin gaisa ameera ta dauko bangle bracelet dinta guda daya ta mikawa hinde
"Gashi ki saidomin" da sauri hinde ta amsa sannan ameera tacigaba dacewa
"Ki boyeshi sosai dan Allah..110k yake..in kinje shagon zaa auna sai abaki kudin...ki nemi inda ake saida waya ki sayo min ko wacce iri ce sai ki sayomin layi Mtn da kati na dubu daya..sai ki biya shago ki sayomin kayan shayi manya tin ..." Ameera sai lissafa mata take itakuma sai
"To" kawai take cewa, bayan ta gama yimata bayani ta fito da shirin tafiya, ameera kiran tayi
"Gashi ki yafa..kar ace satoshi kikayi" ta fada tana mika mata expensive Vail dinta, hinde wace hakora tayi ta masa
"Kuma dan Allah karkije kina wace hakora haka..it looks disgusting"
"To shikenan" ta fito ta kalli yarta
"Ko me take so kidafa mata"
"To Inna..ki dawo lafiya"
"Allah yasa" ta fada sannan ta fita daga cikin gidan.
Tasha taje ta hau motan dazai kaita gwagwalada, bayan ta sauka chan, ta dinga tambayan mutane ina akesiyan zinari, kasancewan yawan cinsu ba hausawa bane, basu gane abinda take cewa ba, wasu samari guda biyu ta gani zaune suna shantaba,wurin su ta nufa ta gaida su aka cin saa irin hausawa nan ne masu fita nenan kudi ,
"dan Allah shagon da ake sayan zinari nake nema" ta fada masu, samarun kallon junansu sukayi, daya yace
"Muga irin zinarin" hinde ta fidoshi daga karkashin zaninta..ko cikin pant dinta ta sanyoshi Oho, samarin Kara kallon juna sukayi, da suka ga abu na kyalli, mikewa sukayi bayan sun yiwa junansu sign
"Kizo mu nuna maki wurin" daya ya fada, hinde binsu tayi, daya baya daya gaba sai Hajiya hinde tsakiya, sunyi tafiya kaman na minti ashirin, saida sukaje inda babu mai ganin su suka tsaya, na bayan wawan mari ya ballewa keyan hinde sannan ya mika mata hannu, agigice hinde ta juyo, sai shafa inda aka mareta take,
"Miko.
" mutumin yacewa hinde,
"Haba Dan nan..ban haifekaba?.. Sai kace in baka basai ka taba min lafiyan jikiba..amshi" tafada tana mika mashi zinarin, suna amsa suka bar wajen aguje, sai lokacin hinde ta gane sata akayi mata, hannu ta dora bisa kai tafara kuka
"Wannan yarinyan Mara mutunci za a hadani da ita..wayyo na shiga uku na mutu" ta dinga maimaitawa har inda zata shiga motan komawa gida.
💜💚💙❤💛
Tawa kuka ta dinga yi kaman ranta zai fita, dama ga gajiyan Wanda tayi jiya, sai shessheka kawai take, mutanen ko kallon inda take basuyiba suka cigaba da driving abinsu, daya waya ya dauko yayi dailing wani number, few seconds later akayi picking, gaisuwa sukayi sannan yace
"Hajiya mun ganta...yanzu yolan zamu wuce daita?" Shuru yayi yana sauraron abinda ake ce mashi
"To shikenan.." Yafada tare da katse wayan. Tawa najin ance yola ta fara kuka sosai tana yarfa hannuwa
"Dan Allah kuyi hakuri Ku maidani...bani bace tawa..sunana maryam" ko kallon ta basuyiba Wanda yayi waya ya kalli Wanda ke tuki
"Ka kara gudu muna da tafiya.." Dayan baice komaiba ya kara gudu sosai, tawa kuka ta dinga yi,aikam sai wayanta ya fara ringing, abinka da China phone, nan take tayi saurin dauka zatayi picking Wanda baya tukin yayi saurin fixgewa daga hannunta ya wurgar dashi waje, sabon kuka ta fara, kallonta yayi
"Kinsan Allah saanki daya anbamu strict instructions kar mu tabaki amma wallahi na lahira sai yafiki jin dadi.." Tawa karawa kukanta volume tayi
"Dan uwarki bazaki yimana shuru ba?".. Mutumin ya daka mata tsawa, da sauri ta kama bakinta ta rikeda hannu, amma hakan bai hana hawaye zubowa ba, haka suka cigaba da tafiya tawa sai tunani take, tana Allah yasa ba kasheta zasuyiba
💜💙❤💛💚
Salem bai tashi ba sai 10am, mikewa yayi zaune ya dauki wayanshi ya kira majed
" alh..ka je wurin mai fashion dress na Sheraton hotel ya baka designer dress sai shoes da jewelry da zai hau kayan..daga nan ka wuce chan gidan da muka kai wata Shaidaniyan yarinya ka dauko min CCTV record din gidan"
"Yes sir" yafara cewa sannan yace
"Sir ina CCTV recorder din yake?.."
"Call my agent"
"OK.." Katse wayan yayi sannan ya mike yana rawa da filo kaman baby, da sauri ya wurgar da pillow ya kira cook yayi mashi umarnin ya jera mashi abinci a part din da tawa take.
Wanka ya shiga ya fito daure da towel, mai ya shafa tare da body perfume sannan ya shiga cikin closet ya dauko wasu three quarter Jordan da t shirt mai kyau da tsada, red sneaker ya saka cos riganshi red ne. Gaman mirror ya koma ya wanke kanshi da perfume kala2 sannan ya fito yana wani annashuwa ko na meye, oho, fita yayi ya nufi mansion din da tawa take, sallama yayi ya shiga falo yaga an jera abinci kala2, bedroom yashiga ya tare da sallama, shuru yaji ya zauna bakin gado yana jiranta don a tunanin shi bathroom ta shiga.
Bayan minti goma yace
"Habibty.. Am waiting..." Ya fada yana kallon agogon hannunshi, shuru yaji ya kara tsayawa for 5 more minutes, bakin kofan ya je yayi knocking
"Habibty ki fito haka nan mana..lokacin breakfast is going.." Still shuru no response, kara knocking yayi still no answer, Ahankali ya bude ya shiga, gani yayi wayam ba kowa, wani irin shar ya saki tare da fito waje da gudu, da gudu ya isa bakin gate,
"Umar!" Ya kira mai gadi da karfi kaman muryan shi zai tsage, da gudu ya fito daga BQ
"Sir gani" cikin fada yace
"Ka budewa kowa gate?"
"Yes s...."
"Kan burouban nan...ubanwa yasaka bude mata gate.." Ya fada lokacin daya nufi mai gadin gadan2, wani wawan mari ya wanka mashi sannan ya shakeshi
"Ubanwa yace ka bude mata gate" yafada yana girgiza shi,
"Wallahi in ban ganta ba..consider your self fired!" Wulla dashi yayi
"Abdul!..Idris!..isa!..." Haka ya dinga kwalawa guards dinshi kira dayan bayan daya kaman mahaukaci da gudu su biyar suka fito banda majed.
"Where is tawa!...?" Yafada da karfi har jijiyoyin wuyanshi na tashi, kallon juna suka tsayayi,
"Sir bamu ganta ba..."
"Fuck all of you...meye aikinku..kun tsaya bacci har ta fita daga gidan nan ko.." Dukkan su shuru sukayi suna mamakin irin fadanshi don basu taba ganin shi haka ba
"Now listen..in baku nemota in the next one hour ba...consider all yourself jobless.." Yana kaiwa nan ya shiga wurin shi da gudu.
Guys din komawa sukayi cikin part dinsu suka dauko makulla motansu suka rarraba Kansu suka shiga cikin garin tare da zuwa motor park.
Salem na zuwa ya dauki wayanshi ya kira number tawa, ji yayi not reachable, kara dailing yayi still not reachable, wurgar da wayan yayi tare da dafa kanshi,
"Tawa..why did you do this.." Yafada Ahankali
"Why are fucking with my heart!" Ya fada afusace, nan take fuskanshi yayi ja, yana zaune ya ji kara saukan jet dinshi, da sauri ya fito ya shiga ciki
"Take me to Kano" ya fadawa pilot, nan take a juya jet, cikin 40 minutes suka isa kano, har kofan gidansu tawa aka saukeshi, duk mutanen unguwan taruwa sukayi suna mamakin abinda ya kawo Salem Yusuf sulaiman unguwansu, don mutane da yawa sin san fuskanshi, da sauri ya sauka ya shiga gidansu tawa, gani yayi kofansu kulle, wani neighbors dinsu ya tambaya
"Da safe mami ta koma garinsu...amma tace zata sa a kwace masu kayansu" inji mutumin
"Please ya sunan garin su
" garin yarubawa"
"please garin Yoruba na da yawa..wanne daga ciki?"
"Gaskiya bansan sunan garinba..."
"Dan Allah kasan gidan wani danuwan su?" Mutumin girgiza mashi kai yayi, nan Salem yaji kafanshi bata daukan shi, Dan durkusawa yayi wajen for more than five minutes sannan ya mike ahankali ya koma waje tare da shiga cikin jet dinshi ya bar wajen,
"I regret falling in love with you.." Yafa cikin zuciyanshi
💙❤💛💚💜
ZAKISAN KONI WAYE
❤💛💙💜💚
®zuwairat(ummu maryam).
3⃣7⃣