Sashe 25
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ameera tana ji tana gani aka maida gate aka rufe, tayi kuka ta gaji, ahankali ta dauko ledan ta buda taga taliyace da mai da yaji, sabon kuka ta fara
"Allah yaisa tsakanina da kai...wallahi bazan taba yafe makaba..mugu macuci" tafada tana deban abinci, don tasan in har bata ciba tana iya mutuwa,tana ci ta tsinewa Salem, cinye abinci tayi tas, ta mike tafita, kitchen ta shiga taga duk an ajiye kayan abinci Amman babu wani abun fast food cikin su, wasu yan container ta bude taga da tashi da su daddawa,
"Amman duk ubanda ya sayi kayan nan matsiyaci ne...da Wanda ya saya.. Da Wanda ya saida...Allah sai ya tsine maku.." Tafada tana kuka, wani katon tulu tagani ta bude taga cike yake da ruwa, cikin kayan ta dauki wani cup ta dibi ruwan, tana sha tana kuka, komawa tayi cikin ta kwanta kanta nayi mata mugun ciwo, bata dade da kwanciyaba bacci yayi gaba daita.
Baa dade ba Abdul ya kara dawowa ya ajiye mata kayan sawanta da aka mance baa ajiye ba, yana ganin tana bacci ya ajiye ahankali batare daya tada taba.
💜💙💚💛❤
Da yamma Salem ya hau jet ya koma Kano , ko tuna ameera bayayi hankalinshi kwance don gani yake one mission is accomplished, sai zancen tawa kawai ne gabanshi da kuma yanda zaiyi ya shawo kan ummanshi.
Around 4pm tawa tayi wanka ta shirya , mami sai kallon ta take ba tare data ce komaiba, saida ta gama sannan tace
"Mami inason insayo kayan miya inyi maki tuwon shinkafa da miya" mami kallon mamaki tayi mata
"Yaushe muka taba tuwon shinkafa nan gidan?" tawa tsuru2 tayi
"Ai mami tunda yau ina gida, so nake in yi maki ki ji dadi" mami kallon tuhuma tayi mata
"Ai kinsan bai dameniba..dawo kawai ki zauna" jikin tawa sanyi yayi don bata Iya gayawa mami cewa Salem zata dafawa don tana Iya cin ubanta,
"To mami bari in sayo kayan sai in yiwa kaina"
"Tawa...ina kikeson zuwa?"
"Wallahi mami kayan miya da shinkafa tuwo zan sayo.." Mami kura mata ido tayi na dan lokaci sannan tace
"To kar ki dade...banson gantali...kullum kina yawo..yau dake ranar hutunki basai ki hutaba?...Aa kinfison gantali" tawa daukan gyalenta tayi
"Mami ba gantali zan niba...yanzu nan zan dawo" ta fice, tana hanya ta kira Salem, ta gaya mashi karyan data yiwa mami, banda daria babu abinda suke, data tambayeshi inda suke sai yace basu kusa zuwaba don kilan sai dare zai iso. Alhalin lokacin yana kwance kan gado yana hutawanshi.
Tawa bata dadeba ta dawo da yan kayanta m, cikin hour daya da rabi ta hada hadadden tuwon shinkafa da miyan ganye.
Salem kiran ummanshi yayi
"First love Good evening" sai da ta gandama sannan tace
"Evening.. Yanzu Salem Dan nace kar ka auri Yoruba shine ka yadani...yanzu ka nuna min tafini matsayi kenan ko?" Ahankali Salem yace
"Umma babu wacce zata taba kaiki matsayi balle ta fiki...amma Umma it hurt me Ashe you don't trust my choice.. Am 35 am old enough to make my decisions..."
"Shut up there..." Tafada tare da zaginshi da fillanci sannan ta cigaba dacewa
"Habibi..kazo zan baka yarinyan da bazaka yi Dana saniba..."
"Umma please.. I love tawa..." Kat ta katse wayan ta. Salem ya kwanta yana tunanin abinda zaiyi next.
Ameera tana farkawa daga bacci ta fito waje, ji tayi ana kiraye2 sallan asar don rana yayi nisa sosai, wani irin matsiyacin ciwon kai take har lokacin, bakin gate taje ta tsaya ta kwankwansa
"Dan Allah Ku bude min ..." Wani irin daria masu gadi sukayi
"Ke wuce ki koma inda sir ya ajiyeki..baa bamu umarnin mu bude maki gate ba..."
"Dan Allah Ku taimakamin.. Wallahi yunwa nakeji" banza sukayi daita, fara buga kofan tayi, tana bugawa tana kuka, still banza sukayi daita, kallon gidan tayi yaga wani dutsi ta dauka tafara bugun kofan da karfi, duk yan kauyen dake area din suna jin bugun da take, tana kuka tana cewa
"Jamaa Ku tai makeni..kasheni zasuyi" kunsan yan kauye da iyayi, nan take suka cika kofan gidan, suna cewa
"Ku bude mata mana ko Ku yan yankan kanu ne?" Ameera najin abinda suke cewa ta cigaba da kuka sosai, tana
"Ku taimaka min..yankani zasuyi" wata tsohuwa cikin yan kauyen tace
"Daman daga ganin wannan gidan bana arziki bane.. Gida da tsawo kaman husumiyan babila?..to Ku budeta ko musa matasan mu su suburbudeku yanzu nan" masu gadi najin ance zaa suburbudesu suka fara cewa
"Aa bar mu kirawo Wanda ya kawomu gadinta" daya daga cikin su ya kira agent din daya basu aiki ya sanar dashi abinda ke faruwa, shikuma agent ya kira Salem,
Har lokacin Salem bai mike zaune ba, yana ganin kira agent yayi tsoki
"What did he want" ya fada sannan yayi picking tare da cewa
"What?" Ahankali agent ya fada mashi abinda ke faruwa
"Send me the number of the security men" yafada tare da katse wayan shi, ko minti biyu baa yiba number ta shigo mashi, kiran number yayi, ana picking yaji hayaniya sosai
"Hello" a tsawace Salem yace
"Put the phone on speak.. I want to talk to those idiots"
"Yes sir" mutumin yace sannan Salem yaji suna cewa
"Jamaaku saurara..Wanda ya kawota zaiyi maku magana" nan take sukayi tsit kaman ruwa ya cinye su, Salem yace
"Kuma jina?" Abinka da China phone maganan kaman saurin yayi ta
"Wannan yarinyan dake cikin wurin matatace... Maza takebi shiyasa na kawota wurin nace kar abarta ta fita...yanzu dana barta ta fita zata koma karuwanci..."
"Subhanallahi!!" Yaji suna ta maimaitawa, Salem sai dariya zuci yake, yacigaba dacewa
"Yanzu kun ga laifina?" Duka su kace
"Aa" sai yaji wata tace
"yazamuyi mugane gaskiyar ka?" Baki Salem ya tabe sannan yace
"Abudawa mata uku daga cikin Ku su shiga su gani..babu kayan abinci da babu..in yankata zaayi zan saya mata kayan abinci?..Kuma nasan da anbude zatayi kokarin guduwa don ta koma karuwancinta kuma inkun barta ta fita alhaki kanku " yafada kaman zai tuntsure da daria.
Daga chan bangaren suka zabi manyan mata guda uku mai gadi ya bude masu har lokacin Salem bai kashe wayan shi ba. Itakam ameera batasan yanda akayi duk mutanen kofan gidan sukayi shuru ba don batajin abinda Salem ke cewa Amman yaji ana
"Subhanallahi... Subhanallahi" tana ganin an bude kofa tayi kokarin fita , nan Matan dake shigowa suka kamata suka maidata cikin gidan, Salem kam yanajin ihun ameera ya tuntsure da dariya Amman bai bari sukajiba, yaji daya daga cikin Matan na cewa
"Wallahi da gaske yake...da ganinta mutuniyar kirki bace" suka kara shakumota sukayi ciki daita, ameera sabon ihu tafara tana cewa
"Stop touching me with your filthy.. Stinking hand.. Kar Ku kara tabani da karamin hannunku..." Tas Salem yaji wata ta buge mata baki tare dacewa
"Kull...yara basu zagin manya nan wurin" ameera takara fashewa da ihu tana rike bakinta, har lokacin maigadin bai cire wayan daga speaker ba, Salem yakara cewa
"Kuci mata uwa...bata da tarbiya"
"Ai mungan alaman hakan" suka amsa mashi, daya daga cikin Matan ta zagaya gidan sannan tashiga kitchen taga lodin abinci, baki ta bude
"Amman wannan yarinyan baki da kirki... Ga kayan abinci kaman shago... Kai ko shagon dalha bai da kayan abinci haka" ameera kam sai kuka take tana kokarin kwacewa daga rikon daya dagacikin Matan, gashi babu bakin magana balle tayi zagin data saba.
Matan fita sukayi mai gadin yabisu ya maida gate ya rufe har lokacin Salem bai kashe wayanba, Matan dasuka shiga suka tabbatar masu cewa ba gidan yankan kai bane. Salem yakara cewa
"Yanzu kun yarda da magana ta?"
"Eh..." Suka amsa mashi sannan yacigaba dacewa
"to inason Ku sami wacce ta fi kowa kazanta ta dinga zuwa koya mata abinci zan biyata duk karshen wata" duka suka ce
"Ai indai kazama kake son ta koya mata abinci sai hinde..tafi kowa kazanta nan unkuwan"
"To daga gobe ta dinga zuwa tana koya mata abinci" sannan yayi was masu gadin umarnin su rage volume din wayan, bayan mutumin ya kanga wayan ga kunne Salem yace
"Ku dinga barinmace daya tana shiga gidan ...sannan ban daita ban amince Ku bar wata ta shigaba" katse wayanshi yayi yana shuumin daria
"We're are just getting started.. Bitch" agent dinshi ya kara kira ya gaya mashi ya saka CCTV cameras cikin koina na gidan ayi mashi recording din abubuwan dake faruwa cikin gidan.
Aranan ameera kam rana bata kara cin abinci ba, sau uku tana shiga kitchen Amman bata iya sarrafa kayan abinci ba, kuka tayi har daga baya hawaye suka bar zubo mata, bayan sallan ishai ta koma ta zauna daga bakin gate inda zata dinga jin motsin mutane, adua take mutuwa yazo ya dauketa kawai ta huta.
bayan sallan ishai Salem yaje gidan su tawa, cikin dakin su suka zauna suka sha hiransu, banda kallon ta babu abinda yakeyi don gani yake in har iyayensu basu yarda suyi aureba yana Iya dauketa ya maida ta wata kasan a daura masu aure don yasan babu abinda zaace dazai hanashi auren ta saidai wani iko daga rabbi, dazai tafi tabashi tuwon shinkafa cikin cooler, mamaki ne kwance kan fuskanshi donshi har ya manta da maganan tuwon.
Aranan ne yasani cewa abinci basai da nama, kifi, kayan ciki etc yake dadi ba don kashine cikin miyan Amman it's the most delicious tuwon shinkafa daya taba ci, yana ci yana waya daita yana yi mata santi
💚💛💜💙❤
ZAKISAN KONI WAYE"
💚💜💛💙❤
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣9⃣
"Allah yaisa tsakanina da kai...wallahi bazan taba yafe makaba..mugu macuci" tafada tana deban abinci, don tasan in har bata ciba tana iya mutuwa,tana ci ta tsinewa Salem, cinye abinci tayi tas, ta mike tafita, kitchen ta shiga taga duk an ajiye kayan abinci Amman babu wani abun fast food cikin su, wasu yan container ta bude taga da tashi da su daddawa,
"Amman duk ubanda ya sayi kayan nan matsiyaci ne...da Wanda ya saya.. Da Wanda ya saida...Allah sai ya tsine maku.." Tafada tana kuka, wani katon tulu tagani ta bude taga cike yake da ruwa, cikin kayan ta dauki wani cup ta dibi ruwan, tana sha tana kuka, komawa tayi cikin ta kwanta kanta nayi mata mugun ciwo, bata dade da kwanciyaba bacci yayi gaba daita.
Baa dade ba Abdul ya kara dawowa ya ajiye mata kayan sawanta da aka mance baa ajiye ba, yana ganin tana bacci ya ajiye ahankali batare daya tada taba.
💜💙💚💛❤
Da yamma Salem ya hau jet ya koma Kano , ko tuna ameera bayayi hankalinshi kwance don gani yake one mission is accomplished, sai zancen tawa kawai ne gabanshi da kuma yanda zaiyi ya shawo kan ummanshi.
Around 4pm tawa tayi wanka ta shirya , mami sai kallon ta take ba tare data ce komaiba, saida ta gama sannan tace
"Mami inason insayo kayan miya inyi maki tuwon shinkafa da miya" mami kallon mamaki tayi mata
"Yaushe muka taba tuwon shinkafa nan gidan?" tawa tsuru2 tayi
"Ai mami tunda yau ina gida, so nake in yi maki ki ji dadi" mami kallon tuhuma tayi mata
"Ai kinsan bai dameniba..dawo kawai ki zauna" jikin tawa sanyi yayi don bata Iya gayawa mami cewa Salem zata dafawa don tana Iya cin ubanta,
"To mami bari in sayo kayan sai in yiwa kaina"
"Tawa...ina kikeson zuwa?"
"Wallahi mami kayan miya da shinkafa tuwo zan sayo.." Mami kura mata ido tayi na dan lokaci sannan tace
"To kar ki dade...banson gantali...kullum kina yawo..yau dake ranar hutunki basai ki hutaba?...Aa kinfison gantali" tawa daukan gyalenta tayi
"Mami ba gantali zan niba...yanzu nan zan dawo" ta fice, tana hanya ta kira Salem, ta gaya mashi karyan data yiwa mami, banda daria babu abinda suke, data tambayeshi inda suke sai yace basu kusa zuwaba don kilan sai dare zai iso. Alhalin lokacin yana kwance kan gado yana hutawanshi.
Tawa bata dadeba ta dawo da yan kayanta m, cikin hour daya da rabi ta hada hadadden tuwon shinkafa da miyan ganye.
Salem kiran ummanshi yayi
"First love Good evening" sai da ta gandama sannan tace
"Evening.. Yanzu Salem Dan nace kar ka auri Yoruba shine ka yadani...yanzu ka nuna min tafini matsayi kenan ko?" Ahankali Salem yace
"Umma babu wacce zata taba kaiki matsayi balle ta fiki...amma Umma it hurt me Ashe you don't trust my choice.. Am 35 am old enough to make my decisions..."
"Shut up there..." Tafada tare da zaginshi da fillanci sannan ta cigaba dacewa
"Habibi..kazo zan baka yarinyan da bazaka yi Dana saniba..."
"Umma please.. I love tawa..." Kat ta katse wayan ta. Salem ya kwanta yana tunanin abinda zaiyi next.
Ameera tana farkawa daga bacci ta fito waje, ji tayi ana kiraye2 sallan asar don rana yayi nisa sosai, wani irin matsiyacin ciwon kai take har lokacin, bakin gate taje ta tsaya ta kwankwansa
"Dan Allah Ku bude min ..." Wani irin daria masu gadi sukayi
"Ke wuce ki koma inda sir ya ajiyeki..baa bamu umarnin mu bude maki gate ba..."
"Dan Allah Ku taimakamin.. Wallahi yunwa nakeji" banza sukayi daita, fara buga kofan tayi, tana bugawa tana kuka, still banza sukayi daita, kallon gidan tayi yaga wani dutsi ta dauka tafara bugun kofan da karfi, duk yan kauyen dake area din suna jin bugun da take, tana kuka tana cewa
"Jamaa Ku tai makeni..kasheni zasuyi" kunsan yan kauye da iyayi, nan take suka cika kofan gidan, suna cewa
"Ku bude mata mana ko Ku yan yankan kanu ne?" Ameera najin abinda suke cewa ta cigaba da kuka sosai, tana
"Ku taimaka min..yankani zasuyi" wata tsohuwa cikin yan kauyen tace
"Daman daga ganin wannan gidan bana arziki bane.. Gida da tsawo kaman husumiyan babila?..to Ku budeta ko musa matasan mu su suburbudeku yanzu nan" masu gadi najin ance zaa suburbudesu suka fara cewa
"Aa bar mu kirawo Wanda ya kawomu gadinta" daya daga cikin su ya kira agent din daya basu aiki ya sanar dashi abinda ke faruwa, shikuma agent ya kira Salem,
Har lokacin Salem bai mike zaune ba, yana ganin kira agent yayi tsoki
"What did he want" ya fada sannan yayi picking tare da cewa
"What?" Ahankali agent ya fada mashi abinda ke faruwa
"Send me the number of the security men" yafada tare da katse wayan shi, ko minti biyu baa yiba number ta shigo mashi, kiran number yayi, ana picking yaji hayaniya sosai
"Hello" a tsawace Salem yace
"Put the phone on speak.. I want to talk to those idiots"
"Yes sir" mutumin yace sannan Salem yaji suna cewa
"Jamaaku saurara..Wanda ya kawota zaiyi maku magana" nan take sukayi tsit kaman ruwa ya cinye su, Salem yace
"Kuma jina?" Abinka da China phone maganan kaman saurin yayi ta
"Wannan yarinyan dake cikin wurin matatace... Maza takebi shiyasa na kawota wurin nace kar abarta ta fita...yanzu dana barta ta fita zata koma karuwanci..."
"Subhanallahi!!" Yaji suna ta maimaitawa, Salem sai dariya zuci yake, yacigaba dacewa
"Yanzu kun ga laifina?" Duka su kace
"Aa" sai yaji wata tace
"yazamuyi mugane gaskiyar ka?" Baki Salem ya tabe sannan yace
"Abudawa mata uku daga cikin Ku su shiga su gani..babu kayan abinci da babu..in yankata zaayi zan saya mata kayan abinci?..Kuma nasan da anbude zatayi kokarin guduwa don ta koma karuwancinta kuma inkun barta ta fita alhaki kanku " yafada kaman zai tuntsure da daria.
Daga chan bangaren suka zabi manyan mata guda uku mai gadi ya bude masu har lokacin Salem bai kashe wayan shi ba. Itakam ameera batasan yanda akayi duk mutanen kofan gidan sukayi shuru ba don batajin abinda Salem ke cewa Amman yaji ana
"Subhanallahi... Subhanallahi" tana ganin an bude kofa tayi kokarin fita , nan Matan dake shigowa suka kamata suka maidata cikin gidan, Salem kam yanajin ihun ameera ya tuntsure da dariya Amman bai bari sukajiba, yaji daya daga cikin Matan na cewa
"Wallahi da gaske yake...da ganinta mutuniyar kirki bace" suka kara shakumota sukayi ciki daita, ameera sabon ihu tafara tana cewa
"Stop touching me with your filthy.. Stinking hand.. Kar Ku kara tabani da karamin hannunku..." Tas Salem yaji wata ta buge mata baki tare dacewa
"Kull...yara basu zagin manya nan wurin" ameera takara fashewa da ihu tana rike bakinta, har lokacin maigadin bai cire wayan daga speaker ba, Salem yakara cewa
"Kuci mata uwa...bata da tarbiya"
"Ai mungan alaman hakan" suka amsa mashi, daya daga cikin Matan ta zagaya gidan sannan tashiga kitchen taga lodin abinci, baki ta bude
"Amman wannan yarinyan baki da kirki... Ga kayan abinci kaman shago... Kai ko shagon dalha bai da kayan abinci haka" ameera kam sai kuka take tana kokarin kwacewa daga rikon daya dagacikin Matan, gashi babu bakin magana balle tayi zagin data saba.
Matan fita sukayi mai gadin yabisu ya maida gate ya rufe har lokacin Salem bai kashe wayanba, Matan dasuka shiga suka tabbatar masu cewa ba gidan yankan kai bane. Salem yakara cewa
"Yanzu kun yarda da magana ta?"
"Eh..." Suka amsa mashi sannan yacigaba dacewa
"to inason Ku sami wacce ta fi kowa kazanta ta dinga zuwa koya mata abinci zan biyata duk karshen wata" duka suka ce
"Ai indai kazama kake son ta koya mata abinci sai hinde..tafi kowa kazanta nan unkuwan"
"To daga gobe ta dinga zuwa tana koya mata abinci" sannan yayi was masu gadin umarnin su rage volume din wayan, bayan mutumin ya kanga wayan ga kunne Salem yace
"Ku dinga barinmace daya tana shiga gidan ...sannan ban daita ban amince Ku bar wata ta shigaba" katse wayanshi yayi yana shuumin daria
"We're are just getting started.. Bitch" agent dinshi ya kara kira ya gaya mashi ya saka CCTV cameras cikin koina na gidan ayi mashi recording din abubuwan dake faruwa cikin gidan.
Aranan ameera kam rana bata kara cin abinci ba, sau uku tana shiga kitchen Amman bata iya sarrafa kayan abinci ba, kuka tayi har daga baya hawaye suka bar zubo mata, bayan sallan ishai ta koma ta zauna daga bakin gate inda zata dinga jin motsin mutane, adua take mutuwa yazo ya dauketa kawai ta huta.
bayan sallan ishai Salem yaje gidan su tawa, cikin dakin su suka zauna suka sha hiransu, banda kallon ta babu abinda yakeyi don gani yake in har iyayensu basu yarda suyi aureba yana Iya dauketa ya maida ta wata kasan a daura masu aure don yasan babu abinda zaace dazai hanashi auren ta saidai wani iko daga rabbi, dazai tafi tabashi tuwon shinkafa cikin cooler, mamaki ne kwance kan fuskanshi donshi har ya manta da maganan tuwon.
Aranan ne yasani cewa abinci basai da nama, kifi, kayan ciki etc yake dadi ba don kashine cikin miyan Amman it's the most delicious tuwon shinkafa daya taba ci, yana ci yana waya daita yana yi mata santi
💚💛💜💙❤
ZAKISAN KONI WAYE"
💚💜💛💙❤
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣9⃣