Sashe 22
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Around 4pm jet yaisa gidansu ameera, yan gidan baki suka bude suna kallon ikon Allah, ameera tasha gayu cikin Arabian gown mai duwatsu from head to toe, tana wurin mom tana bata shawara kan zaman aure Amman tanajin ance jet yazo babu kunya babu tsoron Allah ta mike, kallon mamaki mom tayi mata
"Saurin meye haka?" Mom ta tambayeta, karaf anty Sadiya dake gefen ameera tace
"Ki kyaleta...ta biye maki dare yayi masu?..ki tunafa Lagos zasu daga nan su wuce" haka anty Sadiya ta rike mata hannu ta fidda ta daga cikin dakin. Wani daki suka shiga sai sauri take ta hada mata wani Maganin jaraban ta bata, kafa kai tayi ta shanye, sannan suka fita wajen jet, agaban jet Abdul da pilot ne sai aka budewa ameera bayan ta zauna, Abdul kallon ta yayi ta cikin madubi
"Anya wannan kyau sir yana Iya aikata abinda yayi niyyan kusa?" Yafada cikin ranshi. Mutane sai bye sukewa ameera Amman don girma kai ko kallon inda suke bata yiba, bakin kofan affan ya tsaya daga nesa, suna hada ido da ameera sai yayi mata gwalo, nace affan ko kasan abinda zai faru ne. Pilot daga jet yayi sakuyi sama.
Mom dake kallo ta window ta fashe da kuka, don tamkar ta yarda yarta takeji gashi bata da bakin magana.
Baa bata lokaci ba sukazo gidan Salem na Kano akayi landing, ameera sai kallon ikon Allah take don atunaninta straight to lasgidi, su Abdul na fitowa suka bude mata kofa ta fito, gaban taxi dayayi ready yana jiran su shiga ayi gaba Abdul ya tafi ya bude mata, ameera tsayawa tayi kaman batasan abinda yake nufiba
"Ma'am ki shiga mu kara gaba..." Wani irin ashar ta saki tare da watsa mashi irritating look
"Kana haukane?.. Ya zaayi kace in hau wannan dirty..disgusting.. Crippy looking car" dan daria Abdul yayi
"Ma'am please ki shiga time is not on our side..muna da long journey ahead.." Ameera bata kalli inda yake ba koma ta zauna cikin jet sai lokacin ta tuna da bata dauki wayanta daga gidaba.
Abdul yafi minti ashirin yana magiya Amman banda zagi na uwa da uwa babu abinda takeyi mashi, shikam Abdul yasan da umarnin Salem zaibi da tuni an wuce wurin don cewa yayi
"Drag her ass to abuja" Amman Sam Abdul bayason taba Matan da ba nashiba, komawa yayi cikin motan ya dauki wayan shi ya kira Salem
"What?" Salem ya ce mashi sanda yayi picking
"Sir she is not cooperating"
"What do you mean" ya tambayeshi, ahankali Abdul yace
"Sir taki shiga taxi..." Bai idaba yaji Salem nacewa
"Who the fuck give you the order of asking her?..Abdul kafara ketara umarni na ko?..in baka kiyayeniba zaka rasa aikinka...and don't forget to come along with the makeup artist" yana kaiwa nan ya katse wayanshi.
Ahankali Abdul yafito daga cikin motan ya nufi inda ameera ta kame cikin jet kaman na ubanta yace."ma'am Dan Allah kiyi hakuri ki fito mutafi...sir yana chan yana jiranki...babu mai cikin jet..kuma nan da hour 4 jirginku zai tashi... Please we have to go" ameera zama tayi kaman mai tunani sannan tace
"Ka sake wani motan don kallon wannan motan yana sani jin amai.." Dan tabe baki Abdul yayi Amman bai bari ta ganiba
"Kiyi hakuri ranki ya Dade, dukkan motocin suna abuja kuma babu time da zaa zo daga abuja daukanki..please muje kar sir ya koreni daga aiki" yakara yi mata wani karyan.
"Ai hakan zai fi cos you look worthless" tafada tana fitowa daga cikin jet, bakin motan ta tsaya tana jiran abdul ya bude mata, babu musu ya bude mata ta shiga sannan ya maida ta rufe.
Shiga Yayi gaban motan yatafara tuki sannan yace
"Ma'am kiyi hakuri zan dauki pilot din dazai yi tukin jirgin" ya kara dapka mata wani karyan.
"Go to hell its not my business kawai take me to my husband" shidai baice komaiba ya jata suka tafi yabi ta gidan makeup artist ya daukeshi, shima saida ya amshi rabonshi na zagi gurin ameera.
💚💛❤💜💙
Aranan kam tawa basu samu zamaba a restaurant saboda gari daya cika saboda bikin da ake, Allah Allah take ta amshi wayanta daga gurin shaji dake kusa dasu ta kira Salem tabashi labarin abinda ke faruwa, sai wajen karfe uku mutane suka Dan rage shagonsu ta amshi wayanta ta kunna, number Salem ta kira
"My angel meyasa number ki baya shiga tunda safe?" Salem ya fada,
"Wallahi ifemi badi da battery shine na kai chaji kuma tunda safe bamu zauna ba.." Ahankali Salem yace.
"Saboda me habibty"
"Hmmm...ifemi..dan former President yayi aure yau...kaji labarin auren?" Murmushi yayi.
"Ina talaka kammani zaiji labarin auren dan tsohon shugaban kasa?..."
"Ifemi ka bar cewa talaka kamka...ai talaka shine Wanda bashi da cin yau balle na gobe..."
"Hmm habibty you always know the right thing to say...yau kin gaji sosai kenan"
"Sosai.. Kaman inje in kwanta nakeji" Salem lumshe idanuwa yayi yana imagining dinta kwance kusa dashi
"Sorry my love..kin kusa daina wannan wahalan.. "
"Hmmm Allah yasa"
"yama sa"
"Saboda me kace haka?" Ta tambayeshi, Salem shuru yayi don ya rasa karyan da zai shirga mata, sai few seconds later yace
"Nayi mafarkin nidake cikin daula Mara iyaka..." Karaf itama tace
"Nima nasha irin wannan mafarkin."
"Wane iri kenan?" Ahankali tafara cewa
"Tuntuni nake mafarkin gani cikin wani babban gida" daria Salem yayi
"Allah ya maida maki shi gaskiya"
"Yadai maida mana" haka suka cigaba da hiransu har sanda madam ta kirata. Acikin ran Salem kam saiji yake inama tawace zaa kawo gidanshi yau da babu abinda zai hanashi angwancewa yau.
💛💜❤💙💚
Sai goma saura su Abdul suka isa abuja, ameera har bacci tayi ta farka, Abdul kiran Salem yayi yasanar dashi isowansu, Abdul ya hadashi da agent dinshi yayi masu discription din inda zai kai ameera.
Duk kwatancen da agent din yayi wa Abdul bai ganeba, cos ba sanin garin yayi ba sosai, kuma wurin wajen garine, Salem ya kira.
Abangaren Salem kam ya kame kan wani kujera na alfarma yana jiran Abdul ya fada mashi ankai ameera, yana ganin kiran Abdul yayi picking
"Kun isa?"
"No sir..ban gane wurin ba.." Shuru Abdul yayi kaman mai tunani sannan yace.
"Ka kawota estate.. Ka kaita dakin baki, shikuma Artist din ka kawomin shi"
"Yes sir" ya katse wayanshi sannan ya mike ya tafi bedroom dinshi yayi kwanciyanshi.
10:50 suka isa gidan, yana shiga yayi parking ya bude mata mota tafito tana kallon gidan, dukda darene gidan kaman rana, don koina kal yake , ita amarya bude baki tayi tana kallon wannan aljannan duniya.
"Ma'am follow me" yace mata, kallon shi tayi kaman mai gani kashi sannan tabi bayan shi, wane part na gidan ya kaita yabude mata kofan,ameera kallonshi tayi
"Idiot does this place looks like an airport?"
"No ma'am.. Sir ne yace kin gaji abari sai gobe zaku wuce" tsaki taja
"Ina ogan"
"Zan kirashi yanzu"
"No entity kawai" tafada sannan tafara kallon wurin.. Abdul na fita ya saki ajiyan zuciya
"Na dai kusa gama aikina...duk ni najawa kaina wallahi" yafada lokacin daya iso wurin artist dake tsaye jikin mota yana karewa slim estate kallo,
"Muje " Abdul ya fada mashi sannan ya dauki bag dinshi sukayi mansion din Salem.
Kofan falo yabude suka shiga sannan yaisa bakin kofan bedroom yayi knocking, Salem daya fara bacci ya dauki wayanshi ya mike ya bude kofa ya fito sanye da three quarter tare da armless.
Baa bata lokaci ba guy din ya chanza mashi kamanni kaman yanda ya saba, fita sukayi, shikuma Salem yabi bayan su, yana tafiya cikin kasaita.
Ameera kara kwantawa tayi kanwani doguwar kujera, Sai matse kafafuwa take, Salem na budewa ya hangeta kwance, kara takawa yayi kusa daita ya kura mata ido
"Ga kyawun fuska Amman babu kyawun hali," yafada cikin ranshi, kallon yanda fuskanta ke kyali yayi sannan ya kalli kafanta sunsha nails ga leglace, kallon yanda take ta faman Matse kafafuwa yayi, hannu ya daga ya sharara mata wani mahaukacin mari, nan take tafarka tare da faduwa daga kujeran datake, hannunta kan cheeks dinta tafara karewa Wanda ya mareta kallo, gani tayi fuskanshi na Wanda ta taba mari Amman daga kwaiwanshi kasa tas
"Surprised?" Salem ya tambayeta hannuwanshi biyu cikin aljihunshi, har lokacin ameera bata dawo normal ba don gani take mafarki take, Dan dukan kanta tayi ko zata farka daga bacci, Salem daria yayi
"Do you think you are dreaming?... Well you are not.. This is reality" ameera kara ware idanuwa tayi
"Remember me?" Yafada yana kara tunkaran inda take, ameera ta fara ja da baya, tana tunanin abinda ke faruwa, ahankali tace
"Please WAYE kai" har lokacin hannunta na kan kumatunta
"The bitch can say please... Well am Salem Yusuf sulaiman" idanuwa tazaro
"Kaine ka taba zuwa gidanmu?" Daria Salem yayi
"Nine Wanda kika mara..nine Wanda kika watsawa ruwa a jiki...please in tambayeki meye cikin abinda kika watsa min" ameera kuka ta fara tana yarfe hannuwa, daria Salem ya karayi
"Why are you crying...answer my question.. I don't have all night" cikin kuka ameera ta fara cewa
"Pepper.." Da sauri tayi kneeling tana kuka ta cigaba dacewa
"Don Allah kayi..."
"Wato kin zuba min yaji don ki Kashe min ido kaman yanda kika kashewa maigadin gidan Ku ido"
"Don Allah kayi hakuri bansan kai bane.."
"Eh dakin san nine bakiyin haka..da kin boyemin halinki na gaskiya.."
"Wallahi sharin shaitan ne...ba halina bane" tafada tana kuka kaman ranta zai fita, daria Salem ya karayi
"Gaskiya ba halinki bane..Amman bakijin tsoron ki daga hannu ki mari Wanda ya girmeki..."
"Shaidan ne...please kayi hakuri"
"haba young lady it's too early to apologize.. Zan baki dama ki bada hakuri...Amman sai nan da shekara daya..." Yana kaiwa nan ya juya, da sauri ameera ta kama kafanshi
"Please forgive me.. Wallahi bazan karaba..." Bata idaba Salem yayi ball daita tayi rolling daga inda take, barin dakin yayi tare da jawo kafan. Ameera mikewa zaune tayi tana kuka, bayan kaman minti biyar ta goge hawayenta sannan tace
"Nasan with time zai huce..."kara kallon dakin tayi
" ko me zakayi min bazai hanani bearing Mrs Salem Yusuf ba"
💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💙❤💚💜💛
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣6⃣
"Saurin meye haka?" Mom ta tambayeta, karaf anty Sadiya dake gefen ameera tace
"Ki kyaleta...ta biye maki dare yayi masu?..ki tunafa Lagos zasu daga nan su wuce" haka anty Sadiya ta rike mata hannu ta fidda ta daga cikin dakin. Wani daki suka shiga sai sauri take ta hada mata wani Maganin jaraban ta bata, kafa kai tayi ta shanye, sannan suka fita wajen jet, agaban jet Abdul da pilot ne sai aka budewa ameera bayan ta zauna, Abdul kallon ta yayi ta cikin madubi
"Anya wannan kyau sir yana Iya aikata abinda yayi niyyan kusa?" Yafada cikin ranshi. Mutane sai bye sukewa ameera Amman don girma kai ko kallon inda suke bata yiba, bakin kofan affan ya tsaya daga nesa, suna hada ido da ameera sai yayi mata gwalo, nace affan ko kasan abinda zai faru ne. Pilot daga jet yayi sakuyi sama.
Mom dake kallo ta window ta fashe da kuka, don tamkar ta yarda yarta takeji gashi bata da bakin magana.
Baa bata lokaci ba sukazo gidan Salem na Kano akayi landing, ameera sai kallon ikon Allah take don atunaninta straight to lasgidi, su Abdul na fitowa suka bude mata kofa ta fito, gaban taxi dayayi ready yana jiran su shiga ayi gaba Abdul ya tafi ya bude mata, ameera tsayawa tayi kaman batasan abinda yake nufiba
"Ma'am ki shiga mu kara gaba..." Wani irin ashar ta saki tare da watsa mashi irritating look
"Kana haukane?.. Ya zaayi kace in hau wannan dirty..disgusting.. Crippy looking car" dan daria Abdul yayi
"Ma'am please ki shiga time is not on our side..muna da long journey ahead.." Ameera bata kalli inda yake ba koma ta zauna cikin jet sai lokacin ta tuna da bata dauki wayanta daga gidaba.
Abdul yafi minti ashirin yana magiya Amman banda zagi na uwa da uwa babu abinda takeyi mashi, shikam Abdul yasan da umarnin Salem zaibi da tuni an wuce wurin don cewa yayi
"Drag her ass to abuja" Amman Sam Abdul bayason taba Matan da ba nashiba, komawa yayi cikin motan ya dauki wayan shi ya kira Salem
"What?" Salem ya ce mashi sanda yayi picking
"Sir she is not cooperating"
"What do you mean" ya tambayeshi, ahankali Abdul yace
"Sir taki shiga taxi..." Bai idaba yaji Salem nacewa
"Who the fuck give you the order of asking her?..Abdul kafara ketara umarni na ko?..in baka kiyayeniba zaka rasa aikinka...and don't forget to come along with the makeup artist" yana kaiwa nan ya katse wayanshi.
Ahankali Abdul yafito daga cikin motan ya nufi inda ameera ta kame cikin jet kaman na ubanta yace."ma'am Dan Allah kiyi hakuri ki fito mutafi...sir yana chan yana jiranki...babu mai cikin jet..kuma nan da hour 4 jirginku zai tashi... Please we have to go" ameera zama tayi kaman mai tunani sannan tace
"Ka sake wani motan don kallon wannan motan yana sani jin amai.." Dan tabe baki Abdul yayi Amman bai bari ta ganiba
"Kiyi hakuri ranki ya Dade, dukkan motocin suna abuja kuma babu time da zaa zo daga abuja daukanki..please muje kar sir ya koreni daga aiki" yakara yi mata wani karyan.
"Ai hakan zai fi cos you look worthless" tafada tana fitowa daga cikin jet, bakin motan ta tsaya tana jiran abdul ya bude mata, babu musu ya bude mata ta shiga sannan ya maida ta rufe.
Shiga Yayi gaban motan yatafara tuki sannan yace
"Ma'am kiyi hakuri zan dauki pilot din dazai yi tukin jirgin" ya kara dapka mata wani karyan.
"Go to hell its not my business kawai take me to my husband" shidai baice komaiba ya jata suka tafi yabi ta gidan makeup artist ya daukeshi, shima saida ya amshi rabonshi na zagi gurin ameera.
💚💛❤💜💙
Aranan kam tawa basu samu zamaba a restaurant saboda gari daya cika saboda bikin da ake, Allah Allah take ta amshi wayanta daga gurin shaji dake kusa dasu ta kira Salem tabashi labarin abinda ke faruwa, sai wajen karfe uku mutane suka Dan rage shagonsu ta amshi wayanta ta kunna, number Salem ta kira
"My angel meyasa number ki baya shiga tunda safe?" Salem ya fada,
"Wallahi ifemi badi da battery shine na kai chaji kuma tunda safe bamu zauna ba.." Ahankali Salem yace.
"Saboda me habibty"
"Hmmm...ifemi..dan former President yayi aure yau...kaji labarin auren?" Murmushi yayi.
"Ina talaka kammani zaiji labarin auren dan tsohon shugaban kasa?..."
"Ifemi ka bar cewa talaka kamka...ai talaka shine Wanda bashi da cin yau balle na gobe..."
"Hmm habibty you always know the right thing to say...yau kin gaji sosai kenan"
"Sosai.. Kaman inje in kwanta nakeji" Salem lumshe idanuwa yayi yana imagining dinta kwance kusa dashi
"Sorry my love..kin kusa daina wannan wahalan.. "
"Hmmm Allah yasa"
"yama sa"
"Saboda me kace haka?" Ta tambayeshi, Salem shuru yayi don ya rasa karyan da zai shirga mata, sai few seconds later yace
"Nayi mafarkin nidake cikin daula Mara iyaka..." Karaf itama tace
"Nima nasha irin wannan mafarkin."
"Wane iri kenan?" Ahankali tafara cewa
"Tuntuni nake mafarkin gani cikin wani babban gida" daria Salem yayi
"Allah ya maida maki shi gaskiya"
"Yadai maida mana" haka suka cigaba da hiransu har sanda madam ta kirata. Acikin ran Salem kam saiji yake inama tawace zaa kawo gidanshi yau da babu abinda zai hanashi angwancewa yau.
💛💜❤💙💚
Sai goma saura su Abdul suka isa abuja, ameera har bacci tayi ta farka, Abdul kiran Salem yayi yasanar dashi isowansu, Abdul ya hadashi da agent dinshi yayi masu discription din inda zai kai ameera.
Duk kwatancen da agent din yayi wa Abdul bai ganeba, cos ba sanin garin yayi ba sosai, kuma wurin wajen garine, Salem ya kira.
Abangaren Salem kam ya kame kan wani kujera na alfarma yana jiran Abdul ya fada mashi ankai ameera, yana ganin kiran Abdul yayi picking
"Kun isa?"
"No sir..ban gane wurin ba.." Shuru Abdul yayi kaman mai tunani sannan yace.
"Ka kawota estate.. Ka kaita dakin baki, shikuma Artist din ka kawomin shi"
"Yes sir" ya katse wayanshi sannan ya mike ya tafi bedroom dinshi yayi kwanciyanshi.
10:50 suka isa gidan, yana shiga yayi parking ya bude mata mota tafito tana kallon gidan, dukda darene gidan kaman rana, don koina kal yake , ita amarya bude baki tayi tana kallon wannan aljannan duniya.
"Ma'am follow me" yace mata, kallon shi tayi kaman mai gani kashi sannan tabi bayan shi, wane part na gidan ya kaita yabude mata kofan,ameera kallonshi tayi
"Idiot does this place looks like an airport?"
"No ma'am.. Sir ne yace kin gaji abari sai gobe zaku wuce" tsaki taja
"Ina ogan"
"Zan kirashi yanzu"
"No entity kawai" tafada sannan tafara kallon wurin.. Abdul na fita ya saki ajiyan zuciya
"Na dai kusa gama aikina...duk ni najawa kaina wallahi" yafada lokacin daya iso wurin artist dake tsaye jikin mota yana karewa slim estate kallo,
"Muje " Abdul ya fada mashi sannan ya dauki bag dinshi sukayi mansion din Salem.
Kofan falo yabude suka shiga sannan yaisa bakin kofan bedroom yayi knocking, Salem daya fara bacci ya dauki wayanshi ya mike ya bude kofa ya fito sanye da three quarter tare da armless.
Baa bata lokaci ba guy din ya chanza mashi kamanni kaman yanda ya saba, fita sukayi, shikuma Salem yabi bayan su, yana tafiya cikin kasaita.
Ameera kara kwantawa tayi kanwani doguwar kujera, Sai matse kafafuwa take, Salem na budewa ya hangeta kwance, kara takawa yayi kusa daita ya kura mata ido
"Ga kyawun fuska Amman babu kyawun hali," yafada cikin ranshi, kallon yanda fuskanta ke kyali yayi sannan ya kalli kafanta sunsha nails ga leglace, kallon yanda take ta faman Matse kafafuwa yayi, hannu ya daga ya sharara mata wani mahaukacin mari, nan take tafarka tare da faduwa daga kujeran datake, hannunta kan cheeks dinta tafara karewa Wanda ya mareta kallo, gani tayi fuskanshi na Wanda ta taba mari Amman daga kwaiwanshi kasa tas
"Surprised?" Salem ya tambayeta hannuwanshi biyu cikin aljihunshi, har lokacin ameera bata dawo normal ba don gani take mafarki take, Dan dukan kanta tayi ko zata farka daga bacci, Salem daria yayi
"Do you think you are dreaming?... Well you are not.. This is reality" ameera kara ware idanuwa tayi
"Remember me?" Yafada yana kara tunkaran inda take, ameera ta fara ja da baya, tana tunanin abinda ke faruwa, ahankali tace
"Please WAYE kai" har lokacin hannunta na kan kumatunta
"The bitch can say please... Well am Salem Yusuf sulaiman" idanuwa tazaro
"Kaine ka taba zuwa gidanmu?" Daria Salem yayi
"Nine Wanda kika mara..nine Wanda kika watsawa ruwa a jiki...please in tambayeki meye cikin abinda kika watsa min" ameera kuka ta fara tana yarfe hannuwa, daria Salem ya karayi
"Why are you crying...answer my question.. I don't have all night" cikin kuka ameera ta fara cewa
"Pepper.." Da sauri tayi kneeling tana kuka ta cigaba dacewa
"Don Allah kayi..."
"Wato kin zuba min yaji don ki Kashe min ido kaman yanda kika kashewa maigadin gidan Ku ido"
"Don Allah kayi hakuri bansan kai bane.."
"Eh dakin san nine bakiyin haka..da kin boyemin halinki na gaskiya.."
"Wallahi sharin shaitan ne...ba halina bane" tafada tana kuka kaman ranta zai fita, daria Salem ya karayi
"Gaskiya ba halinki bane..Amman bakijin tsoron ki daga hannu ki mari Wanda ya girmeki..."
"Shaidan ne...please kayi hakuri"
"haba young lady it's too early to apologize.. Zan baki dama ki bada hakuri...Amman sai nan da shekara daya..." Yana kaiwa nan ya juya, da sauri ameera ta kama kafanshi
"Please forgive me.. Wallahi bazan karaba..." Bata idaba Salem yayi ball daita tayi rolling daga inda take, barin dakin yayi tare da jawo kafan. Ameera mikewa zaune tayi tana kuka, bayan kaman minti biyar ta goge hawayenta sannan tace
"Nasan with time zai huce..."kara kallon dakin tayi
" ko me zakayi min bazai hanani bearing Mrs Salem Yusuf ba"
💛💜❤💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💙❤💚💜💛
®zuwairat(ummu maryam)
2⃣6⃣