Sashe 43
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bayan kaman minti ashirin wayanta yafara ringing, da sauri ta dauki wayan tana dubawa ta gane zeenat ce don dukda bata haddace digits dinta ba tasan last number, da sauri tayi picking tana cewa
"Shegiya kawas...I miss you die..." Daga chan bangaren zeenat sai jumping take tana cewa
"Babe yaushe kuka shigo kasan?" Ameera kallon gidan da take ciki tayi sannan tace
"Shekaranjiya..."
"Wayyo Allah na...ya amarci...please babe yan mi tori...."
"Ke wallahi banzace...kina nufin..."
"Yes ina nufin ki fadamin yanda first night dinki ya kasance..." Ameera shuru tayi tana tunanin abincewa
"Please babe inajinki..next week iyayen hameed zasuzo...very soon zanyi joining league naku..." Nan take jikin ameera yayi sanyi don ita hameed ya nacewa amma ta nuna ba ajinta bane shi, babu irin wulakanci da bata yi mashi ba, karfin hali tayi sannan tace
"Woww...am happy for you...." Da sauri zeenat ta katse ta dacewa
"Forget... Sis ni kawai tell me...first night da zafi kaman yanda ake cewa?" Ameera shuru tayi hawaye na taruwa idanuwanta, kaman yafadawa zeenat matsala ta takeji amma tasan muddin ta fadawa zeenat tamkar ta fadawa iyayenta ne kuma tasan ko iyayenta sunyi kadan su kwace ta daga hannun Salem.
"Babe..inajinki... Wallahi jikinna har rawa yake...hameed cewa yayi a Hilton zamuyi honeymoon... Allah sai wani irin doki yake..ni har tsoro yake bani..." Ameera goge hawayn daya gangaro mata tayi cikin sanyi murya tace
"babe mu bar wannan maganan sai wata rana..." Da sauri zeenat tace
"This voice is unlike yours...kodai sir Salem yayi maki raga2...ko kuma ince ya koya maki manners of talking.. " ita dai ameera batace komaiba zeenat tacigaba dacewa
"Anyway tunda bakison fadamin... Send me your international photos don na sanki da selfie..." Ahankali ameera tace
"Banyi photo ba..."
"Wallahi kinyi karya...keda koda shop rite muka shiga sai kinyi selfie balle Spain?...please send me jare..."
"Baya bari photo... " tafada kuma dakaji maganan kasan karya take, shuru zeenat tayi for a moment sannan tace
"Babe you are sounding weird... Ko dai wani abu na damunki?.." Ameera kallon wani katon lizard dake jikin bango dan nesa daita tayi da sauri ta mike daga gurin tana cewa
" babe zan kiraki..."
"Ya dawo ne?" Zeenat ta tambayeta
"Eh kawai tace sannan ta katse wayanta.
❤💛💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙❤💚💛
®zuwairat(ummu maryam)
4⃣5⃣
Daki ta shige da gudu ta rufe tana maida numfashi, arayuwa babu abinda take tsoro kaman lizard, lekawa tayi ta window taga yana gurin zaune ko matsawa batayiba, kurya ta koma don gani take yana iya binta, kwantawa tayi ta fara kuka.
"Wallahi nagaji da zama gidan nan...am feed up..." Tafada a tsiwace.
Aranan bata kara fitaba, daga baya ta kira zeenat suka shigaba da hiransu.
💜❤💙💛💚
Su Abba sunyi niyyan baro palace yau Sunday amma OBJ yace subari har sai sun ga zuwansu ameenatu, to kawai Abba yace mashi.
Abangaren su mami kam tun wayewan gari ta kara shiga sabon tashin sense, gani take korarta daga garin oba zaiyi, da wuri suka kama hanyan kwara daga Ilorin da mom sai yaranta uku tare da tawa da mami don haka aka ce masu kowa ya zo da family dinshi, daman mijin mom baya kasan. Femi ya dinga tukin mota sai kallon tawa datayi takumi, dayayi tuki kadan daya daga kai ya kalli tawa, acikin zuciyanshi yana mugun son tawa amma yasan Sam aladansu babu zancen auren zumunci, mami da mom suna baya sit din karshe sai kuka take mom na rarrashin ta.
Da wuri suka isa palace, da kyar mom ta fito da mami dake tsoron palace kaman ba gidan ubantaba, itama tawa jiki ba kwari ta fito, ahankali femi ya karasa wurin ta
"sis you look pale...what's the problem?" Ahankali ta juyo ta kalleshi sannan tayi forming murmushi karya
"Nothing... Kawai kukan mami ke tadamin hankali" hannu ya dora kan kafadanta
"Don't worry.. Everything will be alright..." Kai kawai ta gyada mashi.
Cikin palace suka shiga kowa ya nufi inda oba da mutanen sa ke zama, daidai lokacin da Abba da su OBJ suka iso, mami da sauran yanuwan ta suka shiga dukkan su sai kallon ta suke kaman ba yar uwansu ba, itakam mami sai mamakin abinda Yusuf sulaiman Abba Salem yake palace din babanta, don tasan shine baban Salem, itakam tawa batasan Abba Salem ba. Daga nesa oba ya kurawa mami ido, Abba da obj gaisawa sukayi da oba sannan suka zauna, mami sam bata daga kai ba, dukkan yaran kwanatawa kasa sukayi sauka gaida oba sannan suka zauna, Abba sai tunanin anya Salem na iya wannan kwanciya kasan, da juyawa yayi ya hangi yarinyan dake kusa da mami nan ya gane itace yarinyan data sacewa danshi zuciya
"She's adorable..." yafada cikin ranshi.
Ji yayi oba nace addua sannan ya fara cewa
"Alhamdulillah..nasan dukkan Ku kuna mamakin abinda yasa na taraku duka wurin nan..." Shuru yayi sannan yacigaba dacewa
"Kunsan am not a king with many words... Kaman yanda kuka Sani ameenatu bata cikin yarana saboda abinda ta aikata...Wanda nasan dukkanku nan kunsani..." Shuru ya kuma yi a wannan lokacin zucyan mami kaman ya fito don yanda take harvawa, ahankali oba yacigaba dacewa
"To kaman yanda nayi announcing na cireta daga cikin yayana...ta ci darajan wayan nan Nigeria legends din ..." Ya fada yan nuna Abba da OBJ da wani abu na yan sarauta dake hannun shi
"Ni oba sadiku ayodele na maida ameenatu cikin yarana!..." Aikam gabaki daya family kwantawa sukayi kasa suna nuna godiyansu, mami sabon babi kuka ta bude tayi kneeling ta rarrafa har gaban oba ta rungume kafafunshi tana kuka tana cewa
"Pami am sorry... Am sorry...." Bata karasa ba ya jawota ya rungume ta..
"I miss you.. My stubborn princess..." Cikin kuka mami tayi daria, ahankali shima yace
"Am sorry my princess... Mulki yasani son hana abinda Allah ya hada..." Mami tana rungume da jikin tsohon ta ta girgiza kai
"No..pami..." Da sauri oba yace where is my granddaughter, mami Dan janyewa tayi ta kira tawa, ahankali ta karasa wurin tayi kneeling gaban oba, abun hannun shi yadan dora bisakanta ya dinga jero adduoi dukkan yan palace na amsawa da ameen. Abba kallon natsuwan tawa kawai yake acikin zuciyanshi yana
"Alhamdulillah Dana yayi dace...Allah yasa kinada hali na gari" shikam OBJ har Dan guntun hawaye ya goge, oba kallon yara da jikokinshi dake kwance kasa yayi
"Bani zaku gaidaba..Ku gaida wayan nan" yafada yana nuna Abba da OBJ, dukkan su juyawa sukayi daga kwance suka fuskanci inda Abba da OBJ suke sukayi masu godiya.
Bayan kaman hour daya Abba da OBJ suka hau jet aka sauke OBJ a osun sannan Abba yayi hanyar yola.
Murna a family dinsu mami kaman anyi aure don gidan shika yayi da family, gasu masu hali da naira mami da tawa ne kadai suka fita daban cikin su, saukin ma kayan da mom tasa aka dayawa tawa sai man da take shafawa, don ba laifi skin dinta ya danfi da kyau da haske.
Aranan aka sauke su mami da tawa acikin wani 4 bedroom apartment dake cikin palace din, sannan aka bawa mami maidens biyu don su dinga yi mata hidima, mami cewa tayi bata bukatan su amma oba yace dole princess saida maiden. Kuma ranar oba ya sanar dasu cewa ranar asabar mai zuwa zaayi bikin maidawa mami da tawa kayan sarauta.
"Shegiya kawas...I miss you die..." Daga chan bangaren zeenat sai jumping take tana cewa
"Babe yaushe kuka shigo kasan?" Ameera kallon gidan da take ciki tayi sannan tace
"Shekaranjiya..."
"Wayyo Allah na...ya amarci...please babe yan mi tori...."
"Ke wallahi banzace...kina nufin..."
"Yes ina nufin ki fadamin yanda first night dinki ya kasance..." Ameera shuru tayi tana tunanin abincewa
"Please babe inajinki..next week iyayen hameed zasuzo...very soon zanyi joining league naku..." Nan take jikin ameera yayi sanyi don ita hameed ya nacewa amma ta nuna ba ajinta bane shi, babu irin wulakanci da bata yi mashi ba, karfin hali tayi sannan tace
"Woww...am happy for you...." Da sauri zeenat ta katse ta dacewa
"Forget... Sis ni kawai tell me...first night da zafi kaman yanda ake cewa?" Ameera shuru tayi hawaye na taruwa idanuwanta, kaman yafadawa zeenat matsala ta takeji amma tasan muddin ta fadawa zeenat tamkar ta fadawa iyayenta ne kuma tasan ko iyayenta sunyi kadan su kwace ta daga hannun Salem.
"Babe..inajinki... Wallahi jikinna har rawa yake...hameed cewa yayi a Hilton zamuyi honeymoon... Allah sai wani irin doki yake..ni har tsoro yake bani..." Ameera goge hawayn daya gangaro mata tayi cikin sanyi murya tace
"babe mu bar wannan maganan sai wata rana..." Da sauri zeenat tace
"This voice is unlike yours...kodai sir Salem yayi maki raga2...ko kuma ince ya koya maki manners of talking.. " ita dai ameera batace komaiba zeenat tacigaba dacewa
"Anyway tunda bakison fadamin... Send me your international photos don na sanki da selfie..." Ahankali ameera tace
"Banyi photo ba..."
"Wallahi kinyi karya...keda koda shop rite muka shiga sai kinyi selfie balle Spain?...please send me jare..."
"Baya bari photo... " tafada kuma dakaji maganan kasan karya take, shuru zeenat tayi for a moment sannan tace
"Babe you are sounding weird... Ko dai wani abu na damunki?.." Ameera kallon wani katon lizard dake jikin bango dan nesa daita tayi da sauri ta mike daga gurin tana cewa
" babe zan kiraki..."
"Ya dawo ne?" Zeenat ta tambayeta
"Eh kawai tace sannan ta katse wayanta.
❤💛💜💚💙
ZAKISAN KONI WAYE
💜💙❤💚💛
®zuwairat(ummu maryam)
4⃣5⃣
Daki ta shige da gudu ta rufe tana maida numfashi, arayuwa babu abinda take tsoro kaman lizard, lekawa tayi ta window taga yana gurin zaune ko matsawa batayiba, kurya ta koma don gani take yana iya binta, kwantawa tayi ta fara kuka.
"Wallahi nagaji da zama gidan nan...am feed up..." Tafada a tsiwace.
Aranan bata kara fitaba, daga baya ta kira zeenat suka shigaba da hiransu.
💜❤💙💛💚
Su Abba sunyi niyyan baro palace yau Sunday amma OBJ yace subari har sai sun ga zuwansu ameenatu, to kawai Abba yace mashi.
Abangaren su mami kam tun wayewan gari ta kara shiga sabon tashin sense, gani take korarta daga garin oba zaiyi, da wuri suka kama hanyan kwara daga Ilorin da mom sai yaranta uku tare da tawa da mami don haka aka ce masu kowa ya zo da family dinshi, daman mijin mom baya kasan. Femi ya dinga tukin mota sai kallon tawa datayi takumi, dayayi tuki kadan daya daga kai ya kalli tawa, acikin zuciyanshi yana mugun son tawa amma yasan Sam aladansu babu zancen auren zumunci, mami da mom suna baya sit din karshe sai kuka take mom na rarrashin ta.
Da wuri suka isa palace, da kyar mom ta fito da mami dake tsoron palace kaman ba gidan ubantaba, itama tawa jiki ba kwari ta fito, ahankali femi ya karasa wurin ta
"sis you look pale...what's the problem?" Ahankali ta juyo ta kalleshi sannan tayi forming murmushi karya
"Nothing... Kawai kukan mami ke tadamin hankali" hannu ya dora kan kafadanta
"Don't worry.. Everything will be alright..." Kai kawai ta gyada mashi.
Cikin palace suka shiga kowa ya nufi inda oba da mutanen sa ke zama, daidai lokacin da Abba da su OBJ suka iso, mami da sauran yanuwan ta suka shiga dukkan su sai kallon ta suke kaman ba yar uwansu ba, itakam mami sai mamakin abinda Yusuf sulaiman Abba Salem yake palace din babanta, don tasan shine baban Salem, itakam tawa batasan Abba Salem ba. Daga nesa oba ya kurawa mami ido, Abba da obj gaisawa sukayi da oba sannan suka zauna, mami sam bata daga kai ba, dukkan yaran kwanatawa kasa sukayi sauka gaida oba sannan suka zauna, Abba sai tunanin anya Salem na iya wannan kwanciya kasan, da juyawa yayi ya hangi yarinyan dake kusa da mami nan ya gane itace yarinyan data sacewa danshi zuciya
"She's adorable..." yafada cikin ranshi.
Ji yayi oba nace addua sannan ya fara cewa
"Alhamdulillah..nasan dukkan Ku kuna mamakin abinda yasa na taraku duka wurin nan..." Shuru yayi sannan yacigaba dacewa
"Kunsan am not a king with many words... Kaman yanda kuka Sani ameenatu bata cikin yarana saboda abinda ta aikata...Wanda nasan dukkanku nan kunsani..." Shuru ya kuma yi a wannan lokacin zucyan mami kaman ya fito don yanda take harvawa, ahankali oba yacigaba dacewa
"To kaman yanda nayi announcing na cireta daga cikin yayana...ta ci darajan wayan nan Nigeria legends din ..." Ya fada yan nuna Abba da OBJ da wani abu na yan sarauta dake hannun shi
"Ni oba sadiku ayodele na maida ameenatu cikin yarana!..." Aikam gabaki daya family kwantawa sukayi kasa suna nuna godiyansu, mami sabon babi kuka ta bude tayi kneeling ta rarrafa har gaban oba ta rungume kafafunshi tana kuka tana cewa
"Pami am sorry... Am sorry...." Bata karasa ba ya jawota ya rungume ta..
"I miss you.. My stubborn princess..." Cikin kuka mami tayi daria, ahankali shima yace
"Am sorry my princess... Mulki yasani son hana abinda Allah ya hada..." Mami tana rungume da jikin tsohon ta ta girgiza kai
"No..pami..." Da sauri oba yace where is my granddaughter, mami Dan janyewa tayi ta kira tawa, ahankali ta karasa wurin tayi kneeling gaban oba, abun hannun shi yadan dora bisakanta ya dinga jero adduoi dukkan yan palace na amsawa da ameen. Abba kallon natsuwan tawa kawai yake acikin zuciyanshi yana
"Alhamdulillah Dana yayi dace...Allah yasa kinada hali na gari" shikam OBJ har Dan guntun hawaye ya goge, oba kallon yara da jikokinshi dake kwance kasa yayi
"Bani zaku gaidaba..Ku gaida wayan nan" yafada yana nuna Abba da OBJ, dukkan su juyawa sukayi daga kwance suka fuskanci inda Abba da OBJ suke sukayi masu godiya.
Bayan kaman hour daya Abba da OBJ suka hau jet aka sauke OBJ a osun sannan Abba yayi hanyar yola.
Murna a family dinsu mami kaman anyi aure don gidan shika yayi da family, gasu masu hali da naira mami da tawa ne kadai suka fita daban cikin su, saukin ma kayan da mom tasa aka dayawa tawa sai man da take shafawa, don ba laifi skin dinta ya danfi da kyau da haske.
Aranan aka sauke su mami da tawa acikin wani 4 bedroom apartment dake cikin palace din, sannan aka bawa mami maidens biyu don su dinga yi mata hidima, mami cewa tayi bata bukatan su amma oba yace dole princess saida maiden. Kuma ranar oba ya sanar dasu cewa ranar asabar mai zuwa zaayi bikin maidawa mami da tawa kayan sarauta.