Sashe 26
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wacegari bayan ya dawo daga masjid ya kwanta yana tunanin abinci tawa, shidai in so samune ta cigaba dayi mashi abinci dukda ya kuduri aniyan ya kusa gaya mata koshi WAYE don yanzu hutunshi sauran sati uku ta kare,
"Daman ana samu mace mai hali, kyau , sanin ya kamata?...ko dai kina da wani halin da ban saniba?..you have all the qualities.. You have the perfect shape perfect body... " ya fadawa kanshi, zama yayi yana tunanin yanda zaiyi ya dinga sa tawa dafa mashi abinci batare datasan shi takewa ba, yafi minti goma yana tunani sannan ya saki dan kasaitaccen murmushi, wayanshi ya dauka yaga 6:15am, number tawa yayi dialing yana cewa Allah yasa bani zan tadaki daga bacci ba, bayan ringing uku ta dauka da sallama, dajin muryan ta kasan ta dade da tashi kuma jiya kusan 1 na dare suna hira awaya, gaidashi tayi kaman yanda ta saba shima ya amsa sannan yace
"Princess kinsa me yafaru dasafen nan?"
"No sir"
"Dazun naje daukao uban gidana daga Aminu Kano airport...shine yake fadamin yana Neman wacce zata dinga yi mashi abinci.. Ya dinga bata 15k kullum tana siyan kayan sannan ta rike sauran...kuma yace zai bada 200k ta sayi kayan aiki" saida ya kai aya sannan tawa tadan saki daria
"Amman ifemi you are very funny.. Ka taba ganin inda mutum yaci abinci 5k arana balle 15k?" Dan murmushi yayi don yasan da akwai elegant restaurant dake abroad, zama daya sai yaci 3000$
"Ai mutumin yana da naira...kuma na fada mashi nasan wata yarinya data iya abinci sosai" tawa shuru tayi for a moment sannan tace
"Gaskiya bazan iyaba..tsoro nakeji...kuma nasan da kyar mami ta amince"
"Tsoron me?"
"Kar mutumin ya zama dan yankan kai" daria Salem yayi
"Kina tsoron kar mutumin ya yanke maki beautiful head dinki...well relax..ban dan occult bane sannan babu ruwanki dashi cos ni Zan amso kudin sannan ni zan kai mashi abinci so kinga babu ruwanki dashi..."
"Hmmm gaskiya mami bazata yarda ba...kuma ko ta yarda ina tsoron kar inyi disappointing dinka cos kilan baya cin anyhow food"
"Don't worry about that.. You are a wonderful cook..kawai talk to mami yanzu nan..inta amince ki kirani sai in amso kudin"
"So soon?"
"Yes mana...bayason son cin abinci anyhow.. Kuma kema kin huta da wannan katuwar madam din nan" daria tayi
"OK...let me talk to her"
"Good.. Call me inta amince.. Kuma please ki nace har sai ta yarda" daria ta karayi sannan ta katse wayan ta.
"Indai ba cikin wahala take sonkiba ai ta amince" yafawa kanshi yana dailing number Abdul, bayan yayi picking yace
"Call me the makeup artist" sannan ya katse wayan shi.
💚💜💛💙❤
Ameera batayi bacci ba har garin Allah waye, tana ganin hasken wayewan gari ta rarrafa ta koma cikin dakin ta kwanta kasan carpet tana tuna daddy, nan hawaye ya fara zubo mata, mom ta kara tunowa ya kara fashewa da kuka,ba karamin sauro ya cijeta ba, don duk jikinta kaikayi yake mata,, bata dade da kwantawa ba taji anacewa
"Salamun alaikum" banza tayi bata amsa ba, saida aka maimaita kusan sau uku sannan ta mike jiki ba kwari don azaban yunwa da takeji, ahankali ta fito waje, wata mata ta gani kaman aljana saboda muninta
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!" Tafada da karfi tare da komawa cikin dakin, matan wace green teeth dinta tayi sannan tace
"Ke dawo..nice hinde..ni..." Ameera bata saurareta ba ta dinga kwala ihu, matan binta tayi daki, ameera kamewa tayi waje daya tana kallon ta don kayan jikin ta wulik don dirty, Matan tacigaba dacewa
"Nice akace in dinga koya maki abinci..." Ameera kuka ta kara fashewa dashi tana kalle2 inda zata samu abinda zata jefawa matan, bata ga komaiba ta cire takalmin kafanta ta jefawa matan
"Ki tafi...mahaukaciya kawai..ubanwa zaici abin hannunki...dirty, disgusting creature" Matan Dan scratching gashin kanta tayi kaman mai lice aka
"To shikenan.. Tunda baki son in koya maki" tafada tana daria kaman na morons, juyawa tayi ta fita, da sauri ta ameera ta mike ta bi bayan ta, har matan ta kai bakin gate tayi saurin cewa
"Kin iya dafa abinci?" Da sauri hinde tace
"Sosai" ameera tana ganin hakoranta ta sartar da yawu sannan tace
"Kina Iya tsayawa daga nesa ki koya min?"
"Eh" ameera kallon ta tayi tana tunanin bata da zabi don tasan in bata ci abinci ba tana iya mutuwa, nuna mata itacen tayi
"To ki huta wuta" ameera ta umarceta, da sauri hinde ta dawo ta dauko murhu ta saka itace, ameera sai kallon ta take, tana gamawa tace
"Ina ashana?"
"Tsaya inda kike indauko maki" tafada tana shiga cikin kitchen dinta , cikin kayan ta duba ta dauko sashana ta wullawa hinde, babu bata lokaci wuta ya kama
"Kawo tukunya in Dora" hinde ta fada mata
"Ubanwa zaki dafawa abinci?.. Dan matsa baya ki gani" ta fadawa hinde, matsawa baya tayi daga inda wuta yake,ameera kitchen ta koma ta dauko tukunya,
"Me zan fara sawa cikin tukunyan?" Dan takowa hinde ta farayi
"Dalla tsaya inda kike ki fada min abinyi" ameera ta daka mata tsawa, daga nesa Matan ta tsaya tana gaya mata steps din da zata bi, cikin kankanin lokaci abinci ya dahu, ameera kitchen ta shiga ta dauki kwano ta zuba ta fara ci, kaman wacce bata taba cin abinci ba , haka ta dinga ci ,dukda dadin abinci bai kai Wanda ta saba ci ba, tana ci tana zagin Salem, hinde ta nan daga tsaye, ameera ko kallon inda take batayiba har saida ta koshi sannan ta kalleta
"Ke ki tafi mana" ta fada mata,
"To" hinde ta amsa mata kuma daga gani ranta ya biya, Amman ameera bata kalleta ba, kuma abinci na da yawa. Sauran abinci ta kai kitchen sannan ta nemi sabulun wanka da soso, sabulun wanki ta gani, sabon kuka tafara, idanuwanta sunyi mugun kumburi, ahaka tayi wanka da sabulun wankin, mai cocobutter ta dauka, tabude Amman ta maida ta rufe don warinshi ma takeji.
💚💜💛💙❤
Umma Salem zaune tana waya, ji nayi tana cewa
"Kina nufin baa taba bude office dinshi ba?"
"Eh..guys din cewa sukayi kwata2 babu alaman shi akano don cewa sukayi duk binciken da akayi ya nuna cewa tunda shi ba boyeyyen mutum bane zamanshi a Kano ma bazai boyeba.." Matan ta fada mata daga chan bangaren, shuru Umma tayi kaman mai tunanin wani Abu,
"To me hakan yake nufi kenan?"
"Gaskiya inajin bai Kano"
"To shikenan, but please keep on finding him cos nasan yan Kano,..tunda nasan bayayi min karya"
"To hajiyata..da akwai daya daga cikin yarona Wanda yake aboki da wani bodyguard din Salem, zansa shi ya kirashi muji in suna Kano..."
"Ok ..haka ma yayi..make the call right away".
" yanzu nan insha Allah "Umma ta katse wayan tare da kara kiran kawanta dake abuja ta jadadda mata akara tsaro wurin duba gidan Salem. Don yanzu babu abinda take so kaman tasa tawa a idonta
❤💛💜💚💙
"Tawa wace irin abinci zaki dafawa mutum a 15k kuma kullum?" Mami ta tambayi tawa
"Mami nidai ban saniba...cewa wannan mutum dake zuwa wurina yace mutumin mai kudi ne" mami shuru tayi tana tunanin maganan tawa
"Hmmm..kina ganin da gaske yake?"
"Eh mami don bai cika karyaba..ko yanzu ma cewa yayi inki yarda zai koma gidan mutumin ya amso kudin"
"Kuma yace babu inda zakishi zai kawo kudi yazo ya amshi abinci?"
"Yes mami..ni kawai indafa abinci shine nawa"
"To kina gani zaki Iya dafa kalolin abinda zai gansar da mutumin?"
"Insha Allah"
"To shikenan.." Bata idaba tawa ta mike ta dauki wayanta ta kira
Salem tana tsale tana cewa
"Ifemi.ta yarda" karaf sai kunnen mami, don tunda take kirnashi ifemi mamiba tabajiba
"Tawa me kika kirashi?" Tawa dauke wayan tayi daga kunnenta Amman bata tuna ta kashe wayan ba don yanda jikin ta ke rawa
"Mami...ba..komai..," tafada kaman zatayi kuka, duk abinda suke cewa a kunnen Salem
"Tawa Hausa kike cewa ifemi.. Tawa..."
"Mami sorry" mami bata sauraretaba ta nufeta
"Tawa Hausa kike cewa ifemi" kunnenta takama da karfi, daga chan bangaren Salem yaji ihun tawa sai hakuri take bawa mami, ji yayi ranshi yayi mugun baci
"If you don't want it the easy way...we will do it the hard way" yafadawa kanshi, har lokacin bai bar jin ihun tawa ba, yaji mami tana gayawa neighbors dasuka shigo ceton tawa da hausanta Mara fita
"Wai wannan yarinyan Hausa take so..bata ganin abinda suke yiwa Matan su?..yau aure gobe babu" hakuri aka dinga bata, tawa share hawayenta tayi
"Mami I love him.." Salem dake jinsu ya lumshe idanuwa kwalla na taruwa idonshi, mami kunnen tawa takara kamawa, banda ihu babu abinda takeyi, sai ka rantse yankata akeyi kuma kunnenta kawai mami ke kamawa.
A lokacin anayiwa Salem Chanjin fuska, ture artist din yayi ya mike ya koma daki ya kwanta, har lokacin wayan bai katseba, yaji tawa nacewa
"Mami he's not a bad person" mami kara kama kunnenta tayi da karfi sosai, wannan Karin da karfi tarike don da kar aka kwace kunnen tawa daga hannunta, Salem kaman yashake mami yakeji, daga baya wayan ta katse, dagani kudinta ne ya kare.
Salem kwantawa yayi yana juye2.
Bayan kaman minti talatin ya kirata bata dagaba, kara kiranta yayi, saida ya kusa tsinkewa sannan tayi picking, muryan ta chan kasa tayi mashi magana, pretending yayi kaman baisan abinda yafaruba
"Princess na amso kudin inzo mutafi?" Ahankali tace
"Ka bari saida yamma kaina ke ciwo"
"Ayya sorry.. In sayo maki magani?"
"Aa"
"OK..I love you" bata amsa ba ta katse wayan ta.
Da yamma yazo gidan, yau mami bata yi mashi faraa ba.
💚💜❤💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💚💜❤💙💛
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣0⃣
"Daman ana samu mace mai hali, kyau , sanin ya kamata?...ko dai kina da wani halin da ban saniba?..you have all the qualities.. You have the perfect shape perfect body... " ya fadawa kanshi, zama yayi yana tunanin yanda zaiyi ya dinga sa tawa dafa mashi abinci batare datasan shi takewa ba, yafi minti goma yana tunani sannan ya saki dan kasaitaccen murmushi, wayanshi ya dauka yaga 6:15am, number tawa yayi dialing yana cewa Allah yasa bani zan tadaki daga bacci ba, bayan ringing uku ta dauka da sallama, dajin muryan ta kasan ta dade da tashi kuma jiya kusan 1 na dare suna hira awaya, gaidashi tayi kaman yanda ta saba shima ya amsa sannan yace
"Princess kinsa me yafaru dasafen nan?"
"No sir"
"Dazun naje daukao uban gidana daga Aminu Kano airport...shine yake fadamin yana Neman wacce zata dinga yi mashi abinci.. Ya dinga bata 15k kullum tana siyan kayan sannan ta rike sauran...kuma yace zai bada 200k ta sayi kayan aiki" saida ya kai aya sannan tawa tadan saki daria
"Amman ifemi you are very funny.. Ka taba ganin inda mutum yaci abinci 5k arana balle 15k?" Dan murmushi yayi don yasan da akwai elegant restaurant dake abroad, zama daya sai yaci 3000$
"Ai mutumin yana da naira...kuma na fada mashi nasan wata yarinya data iya abinci sosai" tawa shuru tayi for a moment sannan tace
"Gaskiya bazan iyaba..tsoro nakeji...kuma nasan da kyar mami ta amince"
"Tsoron me?"
"Kar mutumin ya zama dan yankan kai" daria Salem yayi
"Kina tsoron kar mutumin ya yanke maki beautiful head dinki...well relax..ban dan occult bane sannan babu ruwanki dashi cos ni Zan amso kudin sannan ni zan kai mashi abinci so kinga babu ruwanki dashi..."
"Hmmm gaskiya mami bazata yarda ba...kuma ko ta yarda ina tsoron kar inyi disappointing dinka cos kilan baya cin anyhow food"
"Don't worry about that.. You are a wonderful cook..kawai talk to mami yanzu nan..inta amince ki kirani sai in amso kudin"
"So soon?"
"Yes mana...bayason son cin abinci anyhow.. Kuma kema kin huta da wannan katuwar madam din nan" daria tayi
"OK...let me talk to her"
"Good.. Call me inta amince.. Kuma please ki nace har sai ta yarda" daria ta karayi sannan ta katse wayan ta.
"Indai ba cikin wahala take sonkiba ai ta amince" yafawa kanshi yana dailing number Abdul, bayan yayi picking yace
"Call me the makeup artist" sannan ya katse wayan shi.
💚💜💛💙❤
Ameera batayi bacci ba har garin Allah waye, tana ganin hasken wayewan gari ta rarrafa ta koma cikin dakin ta kwanta kasan carpet tana tuna daddy, nan hawaye ya fara zubo mata, mom ta kara tunowa ya kara fashewa da kuka,ba karamin sauro ya cijeta ba, don duk jikinta kaikayi yake mata,, bata dade da kwantawa ba taji anacewa
"Salamun alaikum" banza tayi bata amsa ba, saida aka maimaita kusan sau uku sannan ta mike jiki ba kwari don azaban yunwa da takeji, ahankali ta fito waje, wata mata ta gani kaman aljana saboda muninta
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!" Tafada da karfi tare da komawa cikin dakin, matan wace green teeth dinta tayi sannan tace
"Ke dawo..nice hinde..ni..." Ameera bata saurareta ba ta dinga kwala ihu, matan binta tayi daki, ameera kamewa tayi waje daya tana kallon ta don kayan jikin ta wulik don dirty, Matan tacigaba dacewa
"Nice akace in dinga koya maki abinci..." Ameera kuka ta kara fashewa dashi tana kalle2 inda zata samu abinda zata jefawa matan, bata ga komaiba ta cire takalmin kafanta ta jefawa matan
"Ki tafi...mahaukaciya kawai..ubanwa zaici abin hannunki...dirty, disgusting creature" Matan Dan scratching gashin kanta tayi kaman mai lice aka
"To shikenan.. Tunda baki son in koya maki" tafada tana daria kaman na morons, juyawa tayi ta fita, da sauri ta ameera ta mike ta bi bayan ta, har matan ta kai bakin gate tayi saurin cewa
"Kin iya dafa abinci?" Da sauri hinde tace
"Sosai" ameera tana ganin hakoranta ta sartar da yawu sannan tace
"Kina Iya tsayawa daga nesa ki koya min?"
"Eh" ameera kallon ta tayi tana tunanin bata da zabi don tasan in bata ci abinci ba tana iya mutuwa, nuna mata itacen tayi
"To ki huta wuta" ameera ta umarceta, da sauri hinde ta dawo ta dauko murhu ta saka itace, ameera sai kallon ta take, tana gamawa tace
"Ina ashana?"
"Tsaya inda kike indauko maki" tafada tana shiga cikin kitchen dinta , cikin kayan ta duba ta dauko sashana ta wullawa hinde, babu bata lokaci wuta ya kama
"Kawo tukunya in Dora" hinde ta fada mata
"Ubanwa zaki dafawa abinci?.. Dan matsa baya ki gani" ta fadawa hinde, matsawa baya tayi daga inda wuta yake,ameera kitchen ta koma ta dauko tukunya,
"Me zan fara sawa cikin tukunyan?" Dan takowa hinde ta farayi
"Dalla tsaya inda kike ki fada min abinyi" ameera ta daka mata tsawa, daga nesa Matan ta tsaya tana gaya mata steps din da zata bi, cikin kankanin lokaci abinci ya dahu, ameera kitchen ta shiga ta dauki kwano ta zuba ta fara ci, kaman wacce bata taba cin abinci ba , haka ta dinga ci ,dukda dadin abinci bai kai Wanda ta saba ci ba, tana ci tana zagin Salem, hinde ta nan daga tsaye, ameera ko kallon inda take batayiba har saida ta koshi sannan ta kalleta
"Ke ki tafi mana" ta fada mata,
"To" hinde ta amsa mata kuma daga gani ranta ya biya, Amman ameera bata kalleta ba, kuma abinci na da yawa. Sauran abinci ta kai kitchen sannan ta nemi sabulun wanka da soso, sabulun wanki ta gani, sabon kuka tafara, idanuwanta sunyi mugun kumburi, ahaka tayi wanka da sabulun wankin, mai cocobutter ta dauka, tabude Amman ta maida ta rufe don warinshi ma takeji.
💚💜💛💙❤
Umma Salem zaune tana waya, ji nayi tana cewa
"Kina nufin baa taba bude office dinshi ba?"
"Eh..guys din cewa sukayi kwata2 babu alaman shi akano don cewa sukayi duk binciken da akayi ya nuna cewa tunda shi ba boyeyyen mutum bane zamanshi a Kano ma bazai boyeba.." Matan ta fada mata daga chan bangaren, shuru Umma tayi kaman mai tunanin wani Abu,
"To me hakan yake nufi kenan?"
"Gaskiya inajin bai Kano"
"To shikenan, but please keep on finding him cos nasan yan Kano,..tunda nasan bayayi min karya"
"To hajiyata..da akwai daya daga cikin yarona Wanda yake aboki da wani bodyguard din Salem, zansa shi ya kirashi muji in suna Kano..."
"Ok ..haka ma yayi..make the call right away".
" yanzu nan insha Allah "Umma ta katse wayan tare da kara kiran kawanta dake abuja ta jadadda mata akara tsaro wurin duba gidan Salem. Don yanzu babu abinda take so kaman tasa tawa a idonta
❤💛💜💚💙
"Tawa wace irin abinci zaki dafawa mutum a 15k kuma kullum?" Mami ta tambayi tawa
"Mami nidai ban saniba...cewa wannan mutum dake zuwa wurina yace mutumin mai kudi ne" mami shuru tayi tana tunanin maganan tawa
"Hmmm..kina ganin da gaske yake?"
"Eh mami don bai cika karyaba..ko yanzu ma cewa yayi inki yarda zai koma gidan mutumin ya amso kudin"
"Kuma yace babu inda zakishi zai kawo kudi yazo ya amshi abinci?"
"Yes mami..ni kawai indafa abinci shine nawa"
"To kina gani zaki Iya dafa kalolin abinda zai gansar da mutumin?"
"Insha Allah"
"To shikenan.." Bata idaba tawa ta mike ta dauki wayanta ta kira
Salem tana tsale tana cewa
"Ifemi.ta yarda" karaf sai kunnen mami, don tunda take kirnashi ifemi mamiba tabajiba
"Tawa me kika kirashi?" Tawa dauke wayan tayi daga kunnenta Amman bata tuna ta kashe wayan ba don yanda jikin ta ke rawa
"Mami...ba..komai..," tafada kaman zatayi kuka, duk abinda suke cewa a kunnen Salem
"Tawa Hausa kike cewa ifemi.. Tawa..."
"Mami sorry" mami bata sauraretaba ta nufeta
"Tawa Hausa kike cewa ifemi" kunnenta takama da karfi, daga chan bangaren Salem yaji ihun tawa sai hakuri take bawa mami, ji yayi ranshi yayi mugun baci
"If you don't want it the easy way...we will do it the hard way" yafadawa kanshi, har lokacin bai bar jin ihun tawa ba, yaji mami tana gayawa neighbors dasuka shigo ceton tawa da hausanta Mara fita
"Wai wannan yarinyan Hausa take so..bata ganin abinda suke yiwa Matan su?..yau aure gobe babu" hakuri aka dinga bata, tawa share hawayenta tayi
"Mami I love him.." Salem dake jinsu ya lumshe idanuwa kwalla na taruwa idonshi, mami kunnen tawa takara kamawa, banda ihu babu abinda takeyi, sai ka rantse yankata akeyi kuma kunnenta kawai mami ke kamawa.
A lokacin anayiwa Salem Chanjin fuska, ture artist din yayi ya mike ya koma daki ya kwanta, har lokacin wayan bai katseba, yaji tawa nacewa
"Mami he's not a bad person" mami kara kama kunnenta tayi da karfi sosai, wannan Karin da karfi tarike don da kar aka kwace kunnen tawa daga hannunta, Salem kaman yashake mami yakeji, daga baya wayan ta katse, dagani kudinta ne ya kare.
Salem kwantawa yayi yana juye2.
Bayan kaman minti talatin ya kirata bata dagaba, kara kiranta yayi, saida ya kusa tsinkewa sannan tayi picking, muryan ta chan kasa tayi mashi magana, pretending yayi kaman baisan abinda yafaruba
"Princess na amso kudin inzo mutafi?" Ahankali tace
"Ka bari saida yamma kaina ke ciwo"
"Ayya sorry.. In sayo maki magani?"
"Aa"
"OK..I love you" bata amsa ba ta katse wayan ta.
Da yamma yazo gidan, yau mami bata yi mashi faraa ba.
💚💜❤💙💛
ZAKISAN KONI WAYE
💚💜❤💙💛
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣0⃣