Sashe 12
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Around 5pm suka bar gidan, suna zuwa daidai inda ameera ta mareshi ya fara kallon wurin kawai sai ya hangi kaman yarinyan data siya mashi cotton wool lokacin da yake nasal bleeding, kallon Abdul yayi kafin yace
"Alh wancan kaman yarinyan data siyamin auduga ko..." Shima Abdul kallon wurin yayi
"Yes sir..itace kuma kaman abun hawa take jira...kilan ta tashi daga wurin aiki" Salem rage gudun abun hwanshi yayi yana cewa
"Wane aiki take?" Abdul murmushi yayi
"Sir bakaji sanda madam din datakewa aiki tana zaginta wai ta kashe mata kudi har da cewa saita biyata..." Shuru Salem yayi kaman mai tunanin wani abu sannan yace
"Sam banjiba ai yarinyan nan tana marina wuta ya daike min Amman naga sanda ta sayi auduga ta baka...Amman baka gayamin aikn datake ba" suna zuwa daidai inda take Abdul nacewa
"Inajin abinci suke saidawa don naji matan nacewa tawuce ta bawa mutane abinci" Salem tsaida taxi yayi inda take, tawa na ganin taxi ya tsaya sai tadanyi baya kadan, Salem dan fiddo kanshi yayi ita kuma ta kura mashi ido tana tunanin ina nasan wannan mutum, Salem zai bude baki yayi magana ta fara cewa
"Lah...Ashe kaine..ina wuni"
"Lafia lau...kinyi tunanin na mutune?" Dan murmushi tayi Wanda ya bayyana one side dimple dinta
"Aa..kawai banyi tunanin kai bane"
"To naji..zo in baki lift"
"Aa nagode..." Kura mata ido yayi for a moment kafin yace
"I insist.. Ko kina tsoron kar..." Dan daria tayi ya dan saci kallon hakoranta
"Meye na tsoro.. Kawai dai nagode.." Shima Salem Dan daria yayi itama tawa tadan kalleshi tayi saurin kauda kanta
"Please ki shigo in ajiyeki" kallon Abdul tayi kafin tace
"wannan passenger da ka dauko fa..kar mu shiga hakkinshi..." Abdul murmushi yayi
"Kar ki damu ni abokinshi ne..." Tawa Dan tsayawa ta yi kaman batason shiga kuma da ka ganta da akwai Dan alaman tsoro tare daita, kara daga kai tayi ta kallesu suka hada ido da Salem, cikin ranshi cewa yayi
"Wannan yarinyan da akwai manyan idanuwa kaman na mage" ahankali ta bude bayan motan tashiga , tana shiga ta dan kwantar da kanta bayan seat da alaman gajiye take, Salem juyawa yayi ya kalleta
"Hajiya ina zaa kaiki?"
"Oh sorry...tukuntawa zaa kaini"
"Babu nisa ma" inji Abdul, Salem fara tuki yayi, yana cikin tafiya yadan saci kallon ta ta mirror yaga sai lumshe ido take ahankali, cigaba da kallonta yayi har ya mance da tuki yake, saida ya kusa bige wani sannan yadawo hankalinshi, bai dade ba yakara kallon ta wannan karin itama ta daga kanta sukayi ido hudu dashi, murmushi yasakar mata kafin yace
"Nagode da taimakonki fa..."
"Haba ba komai...Amman kabani mamaki..." Daga kanshi yayi ya kalleta
"Da nayi me?" Cikin irin jin haushin nan tace
"Da baka rama marin datayi makaba...mazan hausawa da akwai hakuri wallahi da mazan yarenmune da yarinyan nan bata kara marin mace yaruwanta balle namiji" Salem Dan murmushi yayi yana tunanin
"Bakisan abinda ke faruwa don ina tabbatar maki when am done with her ko dabba bazata iya tabawaba balle mutum" dan murmushi yayi
"To ya zanyi tunda ni talaka ne...wai ke wace yaraece?" Ya tambayeta, Ahankali tace
"Yoruba" ido Salem ya kwalo don sam bata kama da yare
"Kambu " yace cikin ranshi sannan yace
"Yoruba? Amman meyasa kike Hausa kaman bahaushiya?"
"Nan aka haifeni"
"Wow..ya ake cewa kina da kyau da yarenku?" Dan daria tayi shima Abdul yayi
"Ni ban iyaba Amman inaji"
"Baki iyaba kwata2? " Dan girgiza kanta tayi sannan tace
"Naiya few words" Dan daria yayi sanda Abdul ya nuna mashi hanyan dazasu bi, saida yabi hanyan sannan yacigaba dacewa
"To ya ake cewa my friend da yarenku?" Ahankali tace
"Ore mi" dan daria yayi kafin yace.
" zaki zama oro mi?" Cikin daria tace
"Ba oro mi naceba...I said ore mi" dukkansu daria sukayi kaman sun wani dade na sanin nuna
"To naji..zaki zama ore mi?" Shuru tayi kaman bada ita yakeba.
Saida ya kara cewa
"Baki bani amsaba?" Kallon shi tayi ta mirror suka hada ido tayi murmushi tare da kauda kanta
"Cewa nayi will you be my ore mi" ahankali tace
"You are funny.. Ka taba ganin inda mace da namiji sukayi abota?"
"Eh mana in kuma babu sai mu zama na farko" tawa shuru tayi bAtace komaiba ba salem ya sake cewa
"So zaki zama ore mi?" Batace komaiba har suka zo gidansu,
"Nan zan sauka" tace mashi, tsayawa yayi ta bude ta sauka sannan tace
"Sakallahu akhaairan..." Murmushi yayi
"Ameen nagode" juyawa tayi ta fara tafiya, Salem yabi bayan ta da kall, cikin ranshi yana
"See hips" Salem da akwai san hips, binta yayi da kallo har saida ta kusa shiga gida sannan yace
"Ore mi..baki gayamin sunan kina?" Ahankali tawa tace
"Tawakaltu"
"Lovely name for a beautiful owner" tawa daria tayi tare da dan girgiza kanta sannan ta shiga gida.
Tun waje Salem kejinmuryan yara suna anty tawa oyoyo. Salem kallon yanayin unguwan yayi sannan yace
"Alhamdulillah" kallon Abdul yayi sanda yake juyawa da motan yace
"Alh yau nasamu mace ta farko da tayi min daria" shima Abdul cewa
"Gaskiya kam..ko mun samu amarya?" Hararan Abdul yayi
"Kanason first love taci ubana kenan" Abdul murmushi yayi
"Sir ai bakasan ikon Allah ba" Dan daga kai Salem yayi kafin yace
"Gaskiya kam Amman kada Allah yabamu abinda yafi karfinmu"
"Ameen" Abdul ya amsa mashi, wuri ya samu yayi parking
"Alh kadawo nan ni nagaji da wannan driving din" ba musu Abdul yafita ya barwa Salem wurin bude Salem ya koma driver seat suka bar wajen, dan yawo suka danyi duk wacce ta tsaida su sai Salem yace kar su tsaya yana cewa
"Alh mu wuce kawai banason shan zagi da yamman nan.
Bayan kwana uku Salem ya stinci kanshi da tunanin tawa ,duk yanda yake kokarin kaudata daga cikin ranshi ya kasa , kwance yake tunanin duniya ya isheshi
" ya Allah koda nafito Neman mata ban fito da niyyan Neman wata kabila ba...why do I want to see her again... Why is my heart always remembering her?...ya rabbi choose the right path for all Muslims " aduan dayake kenan cikin ranshi
"Tawakaltu... Trust in Allah.." Juya kwaciyanshi yayi tare da daukan wayanshi, Khalid yakira, bayan sun gaisa Salem yafara cewa
"Guy wallahi am falling... " da sauri Khalid yace
"From were" daria Salem yayi sannan yace
"In love.. And I think it's love at first sights" ihu Khalid yafara yi yana cewa
"Yeyyy..mission accomplish.. Sai kadawo gida musha shagali..." Dariya Salem yayi, Khalid yakara cewa
"Friend gayamin ya take" ahankali Salem yafara cewa
"Guy bakace, tana da dan tsawo Amman ba sosai ba, sannan tana manyan idanuwa kaman na mage..." Khalid yayi saurin cewa
"Kaman naka kenan" daria Salem yayi sannan yacigaba dacewa
"Tana da dimple sannan ga round face.. In short guy kaman kanwar rihanna" daria Khalid yayi sosai, Salem bai saurareshiba yacigaba dacewa
"Wallahi guy she has the perfect ass..." Wani irin ihu Khalid yayi
"Slim ayya ita kake so...hope ba ass din kawai ya burgeka ba?" Da sauri Salem yace
"Wallahi dukkansu nakeso..dukda hijjab dinta bai bani daman ganin boobs daita ba Amman nasan da akwaisu..wallahi guy the lady is endoured.." Cikin daria Khalid yace
"Wannan kwatancen daka bada bansan yarinyan kake so ko jikinta kakesoba..." Da sauri Salem yace
"wallahi guy I have never wanted something so bad...inason yarinyan nan... I just meet her three days back but am missing her badly"
"Naji...gayamin..yar wacece a garin..." Ahankali Salem yace
"Gaskiya inaji ba yar kowa bace..asalima she's not an Hausa..." Da sauri Khalid yace
"Wace yarece"
"Yoruba" wani irin mugun ashar Khalid ya saki sannan yace
"Shike nan ansamaka wani abu aruwa kasha"
💛❤💚💙💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💚💙❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣6⃣
Salem lumshe idanuwa yayi, daman yasan hakan zai faru, Khalid yacigaba dacewa
"Friend am disappointed in you...ace duk Matan duniya ka rasa wacce kakeso sai wata Yoruba?...daman muggan masu asirine, kilan sun baka wani abukaci..."
"Please stop screaming... Kar ka kashe min kunne dalla...don na gaya maka damuwata sai ka tsaya yimin maganan banza?...get off my phone!!!" Salem ya fada cikin fada. Da saurin Khalid yace
"It's not like that... Amman Salem ina kai Fulani ina Yoruba?..."
"Please...ka bar magana kaman jahili mana...Yoruba ba mutum bace..ko matanmu finsu sukayi....wallahi tunda nafito she's the first person da bata yimin rashin mutunciba..."
"Haba slim saboda yarinyan kake kirana jahili?...gaskiya sun kamaka" afusace Salem yace
"Wallahi Khalid ka kara cemin sun kamani zamu bata da kai..wallahi ko maganan ban gaya mataba...kawai nagaya maka don Neman shawaran ka Amman you getting me upset" Khalid kwantar da murya yayi
"Slim am sorry... Amman ka duba wannan lamarin..kana ganin Umma zata yarda?..gaskiya ni ashawarata kar ka gaya mata..." Shima Salem ahankali yace
"Am trying not to say anything.. Amman cikin kwana uku nan Kaman shekara uku..." Ahankali Khalid yace
"Yanzu Salem yanda ka tsani tara mata shine kake shirin yin mata biyu..."
"Kaman ya mata biyu?" Salem ya tambayeshi, cikin zolaya Khalid yace
"Ga wata chan zaka aura kuma gashi har yanzu baka daina neman Matan aureba.." Dan daria Salem yayi
"Ai ita wancan ba aurenta zanyi dan muyi zaman aureba..kaima kasan dalilin dayasa zan aureta...dana gama daita zan maidata wurin ubanta..."
"Karfa daga karshe muji chanjin labari..."
"Kaima kasan ba haka nakeba..I always keep my word...yanzu please best meye abinyi.. Wallahi I think I love that gal" Dan daria Khalid yayi
"Hmmm..ni dai yanzu ban abun cewaba sai ince Allah ya zaba mana abinda ya fi alkhairi" haka suka Dan taba hira kafin suyi sallama.
Salem gyara kwanciyanshi yayi yacigaba da tunani, shi kanshi yasan da kyar ummanshi zata amince da abinda ke faruwa.
💛💜💚💙❤
Abangaren su ameera kam babanta yayi mata order kaya na gani na fada, kuma yar uwan dad mai suna anty safiya ta dauko nauyin gyara ameera don mom kam ko kallo basu ishetaba, da sai gayawa mutane yake zai aurar da yarshi da ance gawa sai yace ga dan tsohon shugaban kasa, da an tambayeshi yaucene bikin sai sai yace jira yake su bashi rana, ko tunanin rashin aikinshi baya yi.
"Alh wancan kaman yarinyan data siyamin auduga ko..." Shima Abdul kallon wurin yayi
"Yes sir..itace kuma kaman abun hawa take jira...kilan ta tashi daga wurin aiki" Salem rage gudun abun hwanshi yayi yana cewa
"Wane aiki take?" Abdul murmushi yayi
"Sir bakaji sanda madam din datakewa aiki tana zaginta wai ta kashe mata kudi har da cewa saita biyata..." Shuru Salem yayi kaman mai tunanin wani abu sannan yace
"Sam banjiba ai yarinyan nan tana marina wuta ya daike min Amman naga sanda ta sayi auduga ta baka...Amman baka gayamin aikn datake ba" suna zuwa daidai inda take Abdul nacewa
"Inajin abinci suke saidawa don naji matan nacewa tawuce ta bawa mutane abinci" Salem tsaida taxi yayi inda take, tawa na ganin taxi ya tsaya sai tadanyi baya kadan, Salem dan fiddo kanshi yayi ita kuma ta kura mashi ido tana tunanin ina nasan wannan mutum, Salem zai bude baki yayi magana ta fara cewa
"Lah...Ashe kaine..ina wuni"
"Lafia lau...kinyi tunanin na mutune?" Dan murmushi tayi Wanda ya bayyana one side dimple dinta
"Aa..kawai banyi tunanin kai bane"
"To naji..zo in baki lift"
"Aa nagode..." Kura mata ido yayi for a moment kafin yace
"I insist.. Ko kina tsoron kar..." Dan daria tayi ya dan saci kallon hakoranta
"Meye na tsoro.. Kawai dai nagode.." Shima Salem Dan daria yayi itama tawa tadan kalleshi tayi saurin kauda kanta
"Please ki shigo in ajiyeki" kallon Abdul tayi kafin tace
"wannan passenger da ka dauko fa..kar mu shiga hakkinshi..." Abdul murmushi yayi
"Kar ki damu ni abokinshi ne..." Tawa Dan tsayawa ta yi kaman batason shiga kuma da ka ganta da akwai Dan alaman tsoro tare daita, kara daga kai tayi ta kallesu suka hada ido da Salem, cikin ranshi cewa yayi
"Wannan yarinyan da akwai manyan idanuwa kaman na mage" ahankali ta bude bayan motan tashiga , tana shiga ta dan kwantar da kanta bayan seat da alaman gajiye take, Salem juyawa yayi ya kalleta
"Hajiya ina zaa kaiki?"
"Oh sorry...tukuntawa zaa kaini"
"Babu nisa ma" inji Abdul, Salem fara tuki yayi, yana cikin tafiya yadan saci kallon ta ta mirror yaga sai lumshe ido take ahankali, cigaba da kallonta yayi har ya mance da tuki yake, saida ya kusa bige wani sannan yadawo hankalinshi, bai dade ba yakara kallon ta wannan karin itama ta daga kanta sukayi ido hudu dashi, murmushi yasakar mata kafin yace
"Nagode da taimakonki fa..."
"Haba ba komai...Amman kabani mamaki..." Daga kanshi yayi ya kalleta
"Da nayi me?" Cikin irin jin haushin nan tace
"Da baka rama marin datayi makaba...mazan hausawa da akwai hakuri wallahi da mazan yarenmune da yarinyan nan bata kara marin mace yaruwanta balle namiji" Salem Dan murmushi yayi yana tunanin
"Bakisan abinda ke faruwa don ina tabbatar maki when am done with her ko dabba bazata iya tabawaba balle mutum" dan murmushi yayi
"To ya zanyi tunda ni talaka ne...wai ke wace yaraece?" Ya tambayeta, Ahankali tace
"Yoruba" ido Salem ya kwalo don sam bata kama da yare
"Kambu " yace cikin ranshi sannan yace
"Yoruba? Amman meyasa kike Hausa kaman bahaushiya?"
"Nan aka haifeni"
"Wow..ya ake cewa kina da kyau da yarenku?" Dan daria tayi shima Abdul yayi
"Ni ban iyaba Amman inaji"
"Baki iyaba kwata2? " Dan girgiza kanta tayi sannan tace
"Naiya few words" Dan daria yayi sanda Abdul ya nuna mashi hanyan dazasu bi, saida yabi hanyan sannan yacigaba dacewa
"To ya ake cewa my friend da yarenku?" Ahankali tace
"Ore mi" dan daria yayi kafin yace.
" zaki zama oro mi?" Cikin daria tace
"Ba oro mi naceba...I said ore mi" dukkansu daria sukayi kaman sun wani dade na sanin nuna
"To naji..zaki zama ore mi?" Shuru tayi kaman bada ita yakeba.
Saida ya kara cewa
"Baki bani amsaba?" Kallon shi tayi ta mirror suka hada ido tayi murmushi tare da kauda kanta
"Cewa nayi will you be my ore mi" ahankali tace
"You are funny.. Ka taba ganin inda mace da namiji sukayi abota?"
"Eh mana in kuma babu sai mu zama na farko" tawa shuru tayi bAtace komaiba ba salem ya sake cewa
"So zaki zama ore mi?" Batace komaiba har suka zo gidansu,
"Nan zan sauka" tace mashi, tsayawa yayi ta bude ta sauka sannan tace
"Sakallahu akhaairan..." Murmushi yayi
"Ameen nagode" juyawa tayi ta fara tafiya, Salem yabi bayan ta da kall, cikin ranshi yana
"See hips" Salem da akwai san hips, binta yayi da kallo har saida ta kusa shiga gida sannan yace
"Ore mi..baki gayamin sunan kina?" Ahankali tawa tace
"Tawakaltu"
"Lovely name for a beautiful owner" tawa daria tayi tare da dan girgiza kanta sannan ta shiga gida.
Tun waje Salem kejinmuryan yara suna anty tawa oyoyo. Salem kallon yanayin unguwan yayi sannan yace
"Alhamdulillah" kallon Abdul yayi sanda yake juyawa da motan yace
"Alh yau nasamu mace ta farko da tayi min daria" shima Abdul cewa
"Gaskiya kam..ko mun samu amarya?" Hararan Abdul yayi
"Kanason first love taci ubana kenan" Abdul murmushi yayi
"Sir ai bakasan ikon Allah ba" Dan daga kai Salem yayi kafin yace
"Gaskiya kam Amman kada Allah yabamu abinda yafi karfinmu"
"Ameen" Abdul ya amsa mashi, wuri ya samu yayi parking
"Alh kadawo nan ni nagaji da wannan driving din" ba musu Abdul yafita ya barwa Salem wurin bude Salem ya koma driver seat suka bar wajen, dan yawo suka danyi duk wacce ta tsaida su sai Salem yace kar su tsaya yana cewa
"Alh mu wuce kawai banason shan zagi da yamman nan.
Bayan kwana uku Salem ya stinci kanshi da tunanin tawa ,duk yanda yake kokarin kaudata daga cikin ranshi ya kasa , kwance yake tunanin duniya ya isheshi
" ya Allah koda nafito Neman mata ban fito da niyyan Neman wata kabila ba...why do I want to see her again... Why is my heart always remembering her?...ya rabbi choose the right path for all Muslims " aduan dayake kenan cikin ranshi
"Tawakaltu... Trust in Allah.." Juya kwaciyanshi yayi tare da daukan wayanshi, Khalid yakira, bayan sun gaisa Salem yafara cewa
"Guy wallahi am falling... " da sauri Khalid yace
"From were" daria Salem yayi sannan yace
"In love.. And I think it's love at first sights" ihu Khalid yafara yi yana cewa
"Yeyyy..mission accomplish.. Sai kadawo gida musha shagali..." Dariya Salem yayi, Khalid yakara cewa
"Friend gayamin ya take" ahankali Salem yafara cewa
"Guy bakace, tana da dan tsawo Amman ba sosai ba, sannan tana manyan idanuwa kaman na mage..." Khalid yayi saurin cewa
"Kaman naka kenan" daria Salem yayi sannan yacigaba dacewa
"Tana da dimple sannan ga round face.. In short guy kaman kanwar rihanna" daria Khalid yayi sosai, Salem bai saurareshiba yacigaba dacewa
"Wallahi guy she has the perfect ass..." Wani irin ihu Khalid yayi
"Slim ayya ita kake so...hope ba ass din kawai ya burgeka ba?" Da sauri Salem yace
"Wallahi dukkansu nakeso..dukda hijjab dinta bai bani daman ganin boobs daita ba Amman nasan da akwaisu..wallahi guy the lady is endoured.." Cikin daria Khalid yace
"Wannan kwatancen daka bada bansan yarinyan kake so ko jikinta kakesoba..." Da sauri Salem yace
"wallahi guy I have never wanted something so bad...inason yarinyan nan... I just meet her three days back but am missing her badly"
"Naji...gayamin..yar wacece a garin..." Ahankali Salem yace
"Gaskiya inaji ba yar kowa bace..asalima she's not an Hausa..." Da sauri Khalid yace
"Wace yarece"
"Yoruba" wani irin mugun ashar Khalid ya saki sannan yace
"Shike nan ansamaka wani abu aruwa kasha"
💛❤💚💙💜
ZAKISAN KONI WAYE
💛💜💚💙❤
®zuwairat(ummu maryam)
1⃣6⃣
Salem lumshe idanuwa yayi, daman yasan hakan zai faru, Khalid yacigaba dacewa
"Friend am disappointed in you...ace duk Matan duniya ka rasa wacce kakeso sai wata Yoruba?...daman muggan masu asirine, kilan sun baka wani abukaci..."
"Please stop screaming... Kar ka kashe min kunne dalla...don na gaya maka damuwata sai ka tsaya yimin maganan banza?...get off my phone!!!" Salem ya fada cikin fada. Da saurin Khalid yace
"It's not like that... Amman Salem ina kai Fulani ina Yoruba?..."
"Please...ka bar magana kaman jahili mana...Yoruba ba mutum bace..ko matanmu finsu sukayi....wallahi tunda nafito she's the first person da bata yimin rashin mutunciba..."
"Haba slim saboda yarinyan kake kirana jahili?...gaskiya sun kamaka" afusace Salem yace
"Wallahi Khalid ka kara cemin sun kamani zamu bata da kai..wallahi ko maganan ban gaya mataba...kawai nagaya maka don Neman shawaran ka Amman you getting me upset" Khalid kwantar da murya yayi
"Slim am sorry... Amman ka duba wannan lamarin..kana ganin Umma zata yarda?..gaskiya ni ashawarata kar ka gaya mata..." Shima Salem ahankali yace
"Am trying not to say anything.. Amman cikin kwana uku nan Kaman shekara uku..." Ahankali Khalid yace
"Yanzu Salem yanda ka tsani tara mata shine kake shirin yin mata biyu..."
"Kaman ya mata biyu?" Salem ya tambayeshi, cikin zolaya Khalid yace
"Ga wata chan zaka aura kuma gashi har yanzu baka daina neman Matan aureba.." Dan daria Salem yayi
"Ai ita wancan ba aurenta zanyi dan muyi zaman aureba..kaima kasan dalilin dayasa zan aureta...dana gama daita zan maidata wurin ubanta..."
"Karfa daga karshe muji chanjin labari..."
"Kaima kasan ba haka nakeba..I always keep my word...yanzu please best meye abinyi.. Wallahi I think I love that gal" Dan daria Khalid yayi
"Hmmm..ni dai yanzu ban abun cewaba sai ince Allah ya zaba mana abinda ya fi alkhairi" haka suka Dan taba hira kafin suyi sallama.
Salem gyara kwanciyanshi yayi yacigaba da tunani, shi kanshi yasan da kyar ummanshi zata amince da abinda ke faruwa.
💛💜💚💙❤
Abangaren su ameera kam babanta yayi mata order kaya na gani na fada, kuma yar uwan dad mai suna anty safiya ta dauko nauyin gyara ameera don mom kam ko kallo basu ishetaba, da sai gayawa mutane yake zai aurar da yarshi da ance gawa sai yace ga dan tsohon shugaban kasa, da an tambayeshi yaucene bikin sai sai yace jira yake su bashi rana, ko tunanin rashin aikinshi baya yi.