Sashe 74
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yana fita ya hau jet ameera tabi bayan shi.
Around 9pm suka isa gidan shi na Kano dama ya fadawa Abdul ya jirashi da motan shi, suna sauka babu bata lokaci Abdul ya maida kaya cikin mota suka kama hanyan gidan ameera su ameera. Salem sai kallon ta yake ita kam kaman motan bai gudu takeji.
9:40 suka isa gidan, sai Salem ya tuna lokacin da ya fara zuwa gidan, kaman jiya, horn Abdul yayi mai gadi ya bude don ganin waye, yana ganin ameera zaune bayan motan yayi saurin wangale gate, shiga Abdul yayi ya parka motan gefe daya, da sauri ameera ta fito tana cewa
"Daddy!... Mommy!... Affan!..." Ta dinga kira da karfi tana shiga ciki da gudu.
Acikin falo dad ne da affan, mom kam tana upstairs,
"Dad kaman ana kiran sunana...." Inji affan, dad banza yayi dashi, da gudu suka ga ameera ta shigo, dukkan su mikewa sukayi, batayi wasting time ba ta fada jikin dad, at that moment sai dad da affan suka zama motionless, don gani suke kaman mafarki suke, da sauri affan ya hau sama yana kiran mommy,
"Mommy... Ga anty ameera nan...." Zumbur mom dake zaune kan praying mat ta mike
"Ina?.." Ta tambayi affan
"Downstairs..." Mom bata kara cewa komaiba ta fita dakin da sauri affan ya biyo bayanta, har lokacin ameera na rungume da dad tana ganin mom tayi saurin sakin dad ta fada jikin mom sai ta fashe da kuka, mom rungume ta tayi kaman zata maidata ciki
"Baby daga ina kike?..." Ta tambayeta, cikin kuka tace
"Mom tare muke da sir Salem..." Da sauri dad ya fita don zuwa shigo da salem, baa dadeba suka shigo tare, durkusawa yayi ya gaida Umma dukda yasa in tayi gudun tsiya ta kai 40, zama yayi,Umma sai kallon ameera take, affan zuwa yayi ya tsaya kusa da Salem bayan sunyi shaking hands, Abdul ne ya fara shigowa da kaya, Salem shuru yayi yana kallon ameera dake lafe jikin mom tana, kan dad kasa shi ga boss a gidanshi, bayan Abdul ya gama shigo da kaya Salem ya kalli affan,
"Little bros...excuse us..." Ya fadawa affan,
"Ok sir... But remember my promise.." Ya fada yana hawa stairs, dariya Salem yayi
"Don't worry.. Am a man of my word..." Ya fada, bayan affan ya tafi ya kalli mom don itace main concern dinshi, as for dad he can goto hell,
"Hajiya da akwai maganan da zanso fada maku amma ina ganin is late already..." Bai idaba dad ya katseshi dacewa
"Ai in baka takuraba shikenan..." Salem murtuke fuska yayi Sannan ya fara basu labarin abinda ya faru tsakanin shi da ameera har izuwa yanzu daya kawota gidan, ya kara dacewa
"So ina Neman yafiyanki amatsayin ki na mom dinta...nasan na shiga hakkinki...ki yafemin...kuma Allah ya bata mijin da dayafini...." Tunda ya fara magana dad ya sadda kai kasa, sai lokacin yafara danasanin tarbiyan da ya bawa ameera, hawaye ne ya gangarowa mom, Ahankali ta goge Sannan ta fara cewa
"Alhamdulillah... Allah na ganin I tried my best in bata tarbiya na gari..amma inayi dad dinta na rushewa...nagode wa Allah dayasa ka zama sanadin shiryanta...ko kadan raina bai baci ba..Allah ya saka maka da alkhairi... Don nasan inda aljani ko wani mugun mutum tayiwa haka bazata kai labari ba...so once again thank you.." Tafada tana kuka, itama ameera kuka ta dingayi sosai, kneeling tayi tafara cewa
"Mommy am so sorry... I promise to be a good a girl..." Da sauri mom ta rungume ta, Salem sai ya tsinci kanshi da tausayi da kuma jindadi, dad kam hawaye ya farayi amma babu Wanda ya gani cos kanshi na kasa,Salem yakara cewa
"Babu idda akanta..." Duk sun gane abinda yake nufi,
"Samun irin ka a mazan zamani zaiyi wuya... Mungode..." Mom tayi adding, mikewa yayi
To nima nagode for your understanding...zan wuce sai na sake zagayowa.. " ya fada yana takawa ahankali, ameera mikewa tayi tabi bayan shi, har bakin kofan motan ta rakashi, juyawa yayi ya tsaya yana kallon ta, itama tsayawa tayi kanta kasa, hannu ya bude mata, Ahankali ta taka ta fada jikin shi rungume ta yayi casually Sannan ya saketa,
"I will miss you..." Yafada mata cikin whisper, shuru tayi batace komaiba, cikin mota ya shiga Sannan yace
"Yauwa na mance wannan iPad din is for affan.. And kibani number ki..so that mu dinga gaisawa, " pin dinta ta bashi Sannan ta matsa kusa da motan
"Sir please take care of Tawakaltu.. She's a good person..." Dariya Salem yayi
"I will insha Allah.." Yafada waving dinta yayi itama tayi waving dinshi Sannan suka bar gidan.
💜💚💛💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙❤💜💚
®zuwairat( ummu Maryam)
7⃣0⃣
Salem relaxing yayi cikin mota duk jikin shi ba dadi don sai yanzu yasan ko baka son mutum rabuwa bata da dadi. Har suka koma gida bai ce komaiba. Suna zuwa yayi wanka ya rama sallolin da ake binshi Sannan ya hau gado yayi ya cire number Khalid daga blacklist Sai lokacin yake ganin messages din Khalid, sunfi talatin, dariya kawai yayi ya fara waya da matarshi.
Itama ameera sam jikinta ba dadi don tasan yanzu babu ita babu Salem,
"Hmmm...I will definitely miss you..." Ta fada cikin ranta daidai lokacin da ta shiga parlour, jikin mom ta kara fadawa dad kam har lokacin yana zaune kanshi kasa,
"Habibty kinga riban wulakanta mutane ko?... Na fada maki amma Sam bakiji.... Ko alhakin maaikatan gidan nan ya isheki...yanzu look what happens..." Mom ta fada tana shafa kanta, ajiyan zuciya tayi
"Mom am sorry... Zan nemi yafiyansu duka...." Tafada cikin sanyin murya,
"Duk baki da laifi...laifi nane.. Duk ni da ja maki..,am sorry daughter..." Inji dad, da sauri mom da duk jikinta yayi sanyi tace
"Alhaji.. Allah ya kaddara hakan zai faru..."
"Dad ka bar daurawa kanka laifi...it was destined to happen" inji ameera data koma wurin dad. Mom mikewa tayi ameera ta mike ta bi bayanta suka hau upstairs,aranan basuyi bacci ba din hira suka dingayi har da affan, shi kanshi affan yaji dadi yanda anty ta chanza don a da bai isa ya tsaya kusa daita ba balle suyi hira.
First thing in the morning ya kama hanyan yola, gidan Khalid ya sauka, Khalid na ganin shi, ya hade gabas da yamma,
"Daman kai haka kake bansani ba?.... Allah yaisa tsakanina dakai..." Salem dariya kawai yayi ya samu wuri ya zauna yana kallon Khalid dake huci, Khalid yacigaba dacewa
"Wallahi Allah ya taimakeka...I intended to take this later to Umma and Abba...."
"Kace masu me?..." Salem ya tambayeshi atakaice
"Kasan sauran..." Baki Salem ya tabe
"Ai is your word against mine....banza Mara hankali..." Salem ya fada yana dariya, tsaki Khalid yaja
"Dalla ina yar mutane?..."
"Tana gidansu...." Afusace Khalid yace
"Haka mukayi da kai?..lallai ka isa dan bakin ciki...don kaji nace inason ta shine ka tashi ka kaita gidansu ko?...no problem.. I will find my way..." Yafada cikin fada, Salem tabe baki yayi
"See dalla relax let's talk like two matured men..." Salem ya fada mashi, Khalid baice komaiba ya dinga girgiza kafa, Salem ya cigaba dacewa
"Please in kasan ba auren yarinyan nan zakayi ba kawai just let her be..." Hararanshi Khalid yayi
"Look who is talking... Kai da ka aureta ka ajiye ta cikin sambiza fa?... Ai kasan ni na fi karfin wannan..." Dariya Salem yayi don shi ko kadan bai daukan abun da zafi kaman yanda Khalid ke ta tada jijiyoyin wuya,
"Ni dai rokonka nake...if you know you are lusting after her then just forget about her..don wallahi if you tries anything stupid zan manta da friendship dinmu in ci burouban ka.."
"Sannu dad..." Khalid ya fada mashi
"Wallahi ba da wasa nake ba...ba dan ban sonta na rabu daita ba...don ko makaho yasan da ameera..." Tsaki Khalid yaja
"Kana sonta ubanwa yasaka rubuta mata saki...kawai in kana bani address dinta kabani and stop all this Bullshits..." Salem bai kara cewa komaiba ya mike
"Ni zanje gaida su Umma kafin in koma..." Yafada yana nufan bakin kofa, da sauri Khalid ya tari gabanshi
"Haba guy...why are you doing this to me...wallahi yarinyan nan son ta nakanyi..." Salem dariya yayi don yanda Khalid yayi maganan,
"Wallahi am serious... Please just give me her address... I promise to take good care of her...kaji daddy..." Salem dariya ya karayi
"Please help me.." Khalid ya kara cewa, kallon manyan idanuwanshi Salem yayi
"In ba karya ba ka taba ganin inda mutum yayi falling in love da wacce bai taba ganin koda pic dintaba?..."
"AI kullum cikin imagining face dinta nake, yanda kayi describing dinta ma ya isheni..."
"Naji...tell Abdul guard dina ya rakaka gidansu..." Da sauri Khalid ya dan rutsuna
"Thank you Abba..." Salem banza yayi dashi ya fita
"Abba kajira in saka kaya muje gaida su Umma mana..." Banza yayi dashi yayi tafiyan shi.
Salem family house dinshi yaje inda Umma da Abba suka nemi jin actual reason dinshi na zuwa Nigeria yayi masu karya da wani emergency meeting ne ya kawo shi, zama yayi ya cika cikin shi Sannan yayi masu ban kwana, karfe twelve ya bar Nigeria.
Around 9pm suka isa gidan shi na Kano dama ya fadawa Abdul ya jirashi da motan shi, suna sauka babu bata lokaci Abdul ya maida kaya cikin mota suka kama hanyan gidan ameera su ameera. Salem sai kallon ta yake ita kam kaman motan bai gudu takeji.
9:40 suka isa gidan, sai Salem ya tuna lokacin da ya fara zuwa gidan, kaman jiya, horn Abdul yayi mai gadi ya bude don ganin waye, yana ganin ameera zaune bayan motan yayi saurin wangale gate, shiga Abdul yayi ya parka motan gefe daya, da sauri ameera ta fito tana cewa
"Daddy!... Mommy!... Affan!..." Ta dinga kira da karfi tana shiga ciki da gudu.
Acikin falo dad ne da affan, mom kam tana upstairs,
"Dad kaman ana kiran sunana...." Inji affan, dad banza yayi dashi, da gudu suka ga ameera ta shigo, dukkan su mikewa sukayi, batayi wasting time ba ta fada jikin dad, at that moment sai dad da affan suka zama motionless, don gani suke kaman mafarki suke, da sauri affan ya hau sama yana kiran mommy,
"Mommy... Ga anty ameera nan...." Zumbur mom dake zaune kan praying mat ta mike
"Ina?.." Ta tambayi affan
"Downstairs..." Mom bata kara cewa komaiba ta fita dakin da sauri affan ya biyo bayanta, har lokacin ameera na rungume da dad tana ganin mom tayi saurin sakin dad ta fada jikin mom sai ta fashe da kuka, mom rungume ta tayi kaman zata maidata ciki
"Baby daga ina kike?..." Ta tambayeta, cikin kuka tace
"Mom tare muke da sir Salem..." Da sauri dad ya fita don zuwa shigo da salem, baa dadeba suka shigo tare, durkusawa yayi ya gaida Umma dukda yasa in tayi gudun tsiya ta kai 40, zama yayi,Umma sai kallon ameera take, affan zuwa yayi ya tsaya kusa da Salem bayan sunyi shaking hands, Abdul ne ya fara shigowa da kaya, Salem shuru yayi yana kallon ameera dake lafe jikin mom tana, kan dad kasa shi ga boss a gidanshi, bayan Abdul ya gama shigo da kaya Salem ya kalli affan,
"Little bros...excuse us..." Ya fadawa affan,
"Ok sir... But remember my promise.." Ya fada yana hawa stairs, dariya Salem yayi
"Don't worry.. Am a man of my word..." Ya fada, bayan affan ya tafi ya kalli mom don itace main concern dinshi, as for dad he can goto hell,
"Hajiya da akwai maganan da zanso fada maku amma ina ganin is late already..." Bai idaba dad ya katseshi dacewa
"Ai in baka takuraba shikenan..." Salem murtuke fuska yayi Sannan ya fara basu labarin abinda ya faru tsakanin shi da ameera har izuwa yanzu daya kawota gidan, ya kara dacewa
"So ina Neman yafiyanki amatsayin ki na mom dinta...nasan na shiga hakkinki...ki yafemin...kuma Allah ya bata mijin da dayafini...." Tunda ya fara magana dad ya sadda kai kasa, sai lokacin yafara danasanin tarbiyan da ya bawa ameera, hawaye ne ya gangarowa mom, Ahankali ta goge Sannan ta fara cewa
"Alhamdulillah... Allah na ganin I tried my best in bata tarbiya na gari..amma inayi dad dinta na rushewa...nagode wa Allah dayasa ka zama sanadin shiryanta...ko kadan raina bai baci ba..Allah ya saka maka da alkhairi... Don nasan inda aljani ko wani mugun mutum tayiwa haka bazata kai labari ba...so once again thank you.." Tafada tana kuka, itama ameera kuka ta dingayi sosai, kneeling tayi tafara cewa
"Mommy am so sorry... I promise to be a good a girl..." Da sauri mom ta rungume ta, Salem sai ya tsinci kanshi da tausayi da kuma jindadi, dad kam hawaye ya farayi amma babu Wanda ya gani cos kanshi na kasa,Salem yakara cewa
"Babu idda akanta..." Duk sun gane abinda yake nufi,
"Samun irin ka a mazan zamani zaiyi wuya... Mungode..." Mom tayi adding, mikewa yayi
To nima nagode for your understanding...zan wuce sai na sake zagayowa.. " ya fada yana takawa ahankali, ameera mikewa tayi tabi bayan shi, har bakin kofan motan ta rakashi, juyawa yayi ya tsaya yana kallon ta, itama tsayawa tayi kanta kasa, hannu ya bude mata, Ahankali ta taka ta fada jikin shi rungume ta yayi casually Sannan ya saketa,
"I will miss you..." Yafada mata cikin whisper, shuru tayi batace komaiba, cikin mota ya shiga Sannan yace
"Yauwa na mance wannan iPad din is for affan.. And kibani number ki..so that mu dinga gaisawa, " pin dinta ta bashi Sannan ta matsa kusa da motan
"Sir please take care of Tawakaltu.. She's a good person..." Dariya Salem yayi
"I will insha Allah.." Yafada waving dinta yayi itama tayi waving dinshi Sannan suka bar gidan.
💜💚💛💙❤
ZAKISAN KONI WAYE
💛💙❤💜💚
®zuwairat( ummu Maryam)
7⃣0⃣
Salem relaxing yayi cikin mota duk jikin shi ba dadi don sai yanzu yasan ko baka son mutum rabuwa bata da dadi. Har suka koma gida bai ce komaiba. Suna zuwa yayi wanka ya rama sallolin da ake binshi Sannan ya hau gado yayi ya cire number Khalid daga blacklist Sai lokacin yake ganin messages din Khalid, sunfi talatin, dariya kawai yayi ya fara waya da matarshi.
Itama ameera sam jikinta ba dadi don tasan yanzu babu ita babu Salem,
"Hmmm...I will definitely miss you..." Ta fada cikin ranta daidai lokacin da ta shiga parlour, jikin mom ta kara fadawa dad kam har lokacin yana zaune kanshi kasa,
"Habibty kinga riban wulakanta mutane ko?... Na fada maki amma Sam bakiji.... Ko alhakin maaikatan gidan nan ya isheki...yanzu look what happens..." Mom ta fada tana shafa kanta, ajiyan zuciya tayi
"Mom am sorry... Zan nemi yafiyansu duka...." Tafada cikin sanyin murya,
"Duk baki da laifi...laifi nane.. Duk ni da ja maki..,am sorry daughter..." Inji dad, da sauri mom da duk jikinta yayi sanyi tace
"Alhaji.. Allah ya kaddara hakan zai faru..."
"Dad ka bar daurawa kanka laifi...it was destined to happen" inji ameera data koma wurin dad. Mom mikewa tayi ameera ta mike ta bi bayanta suka hau upstairs,aranan basuyi bacci ba din hira suka dingayi har da affan, shi kanshi affan yaji dadi yanda anty ta chanza don a da bai isa ya tsaya kusa daita ba balle suyi hira.
First thing in the morning ya kama hanyan yola, gidan Khalid ya sauka, Khalid na ganin shi, ya hade gabas da yamma,
"Daman kai haka kake bansani ba?.... Allah yaisa tsakanina dakai..." Salem dariya kawai yayi ya samu wuri ya zauna yana kallon Khalid dake huci, Khalid yacigaba dacewa
"Wallahi Allah ya taimakeka...I intended to take this later to Umma and Abba...."
"Kace masu me?..." Salem ya tambayeshi atakaice
"Kasan sauran..." Baki Salem ya tabe
"Ai is your word against mine....banza Mara hankali..." Salem ya fada yana dariya, tsaki Khalid yaja
"Dalla ina yar mutane?..."
"Tana gidansu...." Afusace Khalid yace
"Haka mukayi da kai?..lallai ka isa dan bakin ciki...don kaji nace inason ta shine ka tashi ka kaita gidansu ko?...no problem.. I will find my way..." Yafada cikin fada, Salem tabe baki yayi
"See dalla relax let's talk like two matured men..." Salem ya fada mashi, Khalid baice komaiba ya dinga girgiza kafa, Salem ya cigaba dacewa
"Please in kasan ba auren yarinyan nan zakayi ba kawai just let her be..." Hararanshi Khalid yayi
"Look who is talking... Kai da ka aureta ka ajiye ta cikin sambiza fa?... Ai kasan ni na fi karfin wannan..." Dariya Salem yayi don shi ko kadan bai daukan abun da zafi kaman yanda Khalid ke ta tada jijiyoyin wuya,
"Ni dai rokonka nake...if you know you are lusting after her then just forget about her..don wallahi if you tries anything stupid zan manta da friendship dinmu in ci burouban ka.."
"Sannu dad..." Khalid ya fada mashi
"Wallahi ba da wasa nake ba...ba dan ban sonta na rabu daita ba...don ko makaho yasan da ameera..." Tsaki Khalid yaja
"Kana sonta ubanwa yasaka rubuta mata saki...kawai in kana bani address dinta kabani and stop all this Bullshits..." Salem bai kara cewa komaiba ya mike
"Ni zanje gaida su Umma kafin in koma..." Yafada yana nufan bakin kofa, da sauri Khalid ya tari gabanshi
"Haba guy...why are you doing this to me...wallahi yarinyan nan son ta nakanyi..." Salem dariya yayi don yanda Khalid yayi maganan,
"Wallahi am serious... Please just give me her address... I promise to take good care of her...kaji daddy..." Salem dariya ya karayi
"Please help me.." Khalid ya kara cewa, kallon manyan idanuwanshi Salem yayi
"In ba karya ba ka taba ganin inda mutum yayi falling in love da wacce bai taba ganin koda pic dintaba?..."
"AI kullum cikin imagining face dinta nake, yanda kayi describing dinta ma ya isheni..."
"Naji...tell Abdul guard dina ya rakaka gidansu..." Da sauri Khalid ya dan rutsuna
"Thank you Abba..." Salem banza yayi dashi ya fita
"Abba kajira in saka kaya muje gaida su Umma mana..." Banza yayi dashi yayi tafiyan shi.
Salem family house dinshi yaje inda Umma da Abba suka nemi jin actual reason dinshi na zuwa Nigeria yayi masu karya da wani emergency meeting ne ya kawo shi, zama yayi ya cika cikin shi Sannan yayi masu ban kwana, karfe twelve ya bar Nigeria.