Sashe 45
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Around 7pm mami ta tafi side din oba kaman yanda ya bukata ta dinga zuwa suna hiran bayan rabuwa, tana zuwa yana dawowa daga masjid, kneeling tayi ta gaidashi sannan ta zauna suka fara hira kaman yanda suka saba, bayan kaman minti ashirin mami tace
"Yauwa...bami..wai waye zaiyi aure cikin yaran mu?" Oba Dan daria yayi
"Nima nan bansani ba..amma abinda yafi bani mamaki shine yanda akayi Dan Yusuf sulaiman ya ga daya daga cikin jikokina..." Da sauri mami tace
"Pami you mean Salem Yusuf sulaiman ne zaizo ?"
"Eh...ko kin sanshi ne...?" Mami shuru ta danyi sannan ta fara bawa oba labarin abinda ya faru tsakanin tawa da Salem har zuwa lokacin da Umma Salem tasa aka dauko mata tawa ta ja mata kunne ta rabu da Salem, mamakine kwance kan fuskan oba
"Hmmm..wonder shall never end..so saboda yarki sukayi sasanci tsakanin mu?"
"I think so bami" har lokacin oba bai bar mamaki ba,
"Allah mai iko... Ashe rabon ki haifi Matan the richest man in Africa yasa kika bijirewa umarni na..." Mami shuru tayi tana tunanin ko oba baiji abinda tace gameda Umma Salem ba, Ahankali tace
"Bami..gaskiya na yarda yanason ta kuma itama tana son shi... Kuma tunda sunyi kokarin gani zaman lafiyanmu Dana hakura ta aureshi.. Saidai matsalan uwarshi batason danta ya auri wata yaren..." Oba shuru yayi kaman sai yanzu ya saurari abinda mami ta fada da kyau
"Ah ah..kai ai danasan haka zance yake da ban basu daman zuwaba..." Shuru yayi for a moment sannan yace
"Kuma gaskiya aure baya dadi indai uwa ta nuna ranshi son auren..sannan ko kadan bamu son abinda zai hana yaranmu jindadin zaman auren su..." Ahankali mami tace
"Yanzu bami.. Meye abinyi..."
"Kinsan we are people with principles sannan bamu karamin magana don haka bazamu hanasu zuwa ba...saidai dasun zo ta nuna bata sanshi ba...so later I can have a discussion with them..."
"OK pami" hira suka cigaba dayi amma oba sai mamaki wannan abuba.
Sai around nine ta koma part dinsu, afalo ta tadda tawa ta tafka uban tagumi, zama tayi gefen ta, tawa kaman jira take ta kwantar da kanta kan kafan mami, Ahankali mami tace
"Habibty..."
"Na'am mami"
"Inason duk Wanda yazo...da an tambayeki kin sanshi kice Aa..." Da sauri ta daga kanta tana yiwa mami kallon tuhuma
"Mami waye zaizo?"
"Kawai just do what I said" tawa maida kanta tayi ta kwanta, kaman an chunkuleta ta mike zaune sannan tace
"Mami in Salem nefa?" Mami kallon mamaki tayi mata sannan tace
"Ko waye.. After all ko Salem din ne tunda kinsan uwarshi batason aurenku zaki yarda?.." Ahankali ta girgizawa mami kai
"Good" mami ta fada sannan mike tare da rikewa tawa hannun ta kaita bedroom dinta ta kwantar daita tare da rufe mata blanket sannan ta koma nata bedroom. Tawa kam tana dauke da wayan mami kasan riganta. Kiran Salem kawai take jira.
❤💚💙💜💛
Ameera kam da tana ganin tunda Salem ya bata kudi zata samu saukin rayuwa amma sai tafi jin dadin zama da hinde kan komai daya bata, gani take zaman kadaici nan zai Iya zama ajalinta, in dare yayi ko fitsari zai kasheta bata iya fita tayishi, kullum cikin kuka take, datayi waya da mom tana Dan samu sauki koma har yau mom tambayanta take abinda ke damunta am sai tace ba komai.
Yau around six taje bakin gate tayi knocking
" ya akayi?" Ahankali tafara kuka tana cewa
"Dan Allah ga 150k Ku kyaleni in tafi.." Shuru sukayi suna kallon juna, ameera adua take Allah yasa su amince, dayan girgizawa danuwanshi kai yayi sannan
"Bamu Iya cin amanan uban gidanmu ba..." Ameera dora kai tayi kan gate tana kuka
"To Dan Allah Ku kiramin hinde...please"
"Oga yace kar akara bari ta shigo gidan nan.. So please ki bar damun mu..." Ameera kuka tacigaba dayi saida takai kusan minti talatin gurin sannan tace
"Please.. Na rokeku... Ku bani number sir Salem...". Wani dariyan raini hankali suka fara sannan daya daga cikin su yace
" bamu dashi" cikin kuka ameera tace
"Wallahi in baku bani number shiba zan kashe kaina..." Wani sabon daria suka farayi ta bugi kofan da stone
"You idiots think am joking?.." ta fada tana dukan gate din kaman zata cire shi, banza sukayi daita, tafi minti ashirin tana dukan gate, gani sukayi tafara tara masu mutane, daya daga cikin su ya koma gefe yayi dialing number Salem.
Salem na dawowa daga aiki ya shiga mansion dinshi ya cire kayan jikin shi ya shiga wanka, yana fitowa wayan shi ya fara ringing, bai daukaba har ta tsinke saida ya ya kara ringing sannan yayi duba, unknown number ne cos bai saka sunan su ba, Dan murmushi yayi don yana tunanin tawa CE take kiranshi da wata number, picking yayi yajinamiji yayi mashi sallama, fuska daure ya amsa
"Waye kai?.. And who gave you my direct number..." Daga chan bangaren akace.
"Sa nine..." Mutumin yayiwa Salem describing kanshi sannan ya fada mashi abinda ke faruwa, tsaki yaja sannan yace
"Ta kashe kanta..." Katse wayan yayi ya ajiye ya koma gaban mirror ya fara shafa mai, ringing wayan ya fara kuma, afusace ya dauki wayan yayi picking
"Kina wasa dani ko!?"
"Sir kayi hakuri.. Wallahi yarinyan nan tana Iya hurting kanta, tafi hour tana buga kanta da gate..cewa take dole yau sai tayi magana da kai.." Salem fursa iska yayi
"Bata wayan" da sauri ya bude gate ya mikawa ameera wayan.
Ameera na amsan wayan tayi kneeling kaman yana ganin ta tana kuka tafara cewa
"Sir Dan Allah... Kayi hakuri ka maidani gidan mu...wallahi am now a good person..."
"Ke!..." Ya daka mata tsawa da sauri ameera ta kama bakinta
"Don't you ever speak to me on phone... Don't test me...ki bar ganin ina yimiki sauki..wallahi zan Iya yimiki abinda har ki mutu bazaki manta mai suna Salem ba....."
"Sir Dan Allah kayi hakuri... Am on my knells... Forgive me so that Allah will forgive you.. Wallahi this loneliness is killing me...."
"Fuck you and loneliness... " har ya kusa katse wayan, ameera cikin sanyin murya tace
"Sir please.. Tell them to call hinde for me...in har kayi min wannan.. I promise to be calm till you free me..."
"Akira maki hinde so that tayi maki asiri...."
"No..no. Sir..I know am bad..but not that bad..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Give those guys the phone.. Your voice sounds terrific... Bitch" ameera sabon kuka tafara ta mikawa mai waya wayanshi sannan Salem yayi mashi umarni da kira hinde and ya cigaba da barinta tana shiga gidan, yana kaiwa nan ya katse wayan tare da wullata kan gado ya koma abinda yakeyi.
Bayan kaman minti ashirin hinde ta shigo gidan, yau ameera bata gan kazanta taba ta fada jikin ta tana kuka, wani irin runguma tayi mata kaman her life depends on holding her. Hinde ma rungume ta tayi tana rarrashin ta..
Hmmm haryau kayan da ameera tabawa hinde sune ajikinta kuma da alaman bata taba wanke su amma ahaka ameera ta rungume ta. I think she's progressing.
❤💚💙💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤
®zuwairat( ummu maryam)
4⃣7⃣
Aranan hinde gidan ameera ta kwana kuma another amazing thing is that tare sukaci kayan dadi suka sha juice, imagine ameera eating from the same plate with hinde. Kallon ta tayi tafara cewa
"Ai kwana ki gamo nayi gidan nan" inji hinde dake tura wani katon biscuit cikin bakinta, ameera dariya tayi
"Gamo kuma?.."
"Eh aradu..."
"Yaushe kenan ?.." Ta tambayeta tana bude sabon kwalin biscuit don hinde ta cin sauran data rage,
"Ranan da nazo nan da baki da lafiya fita hura maki wuta...ai Dana fita da gudu ban kara tsayawa koina ba sai gidan babanmu..sai da yayimin aduoi sannan na dawo gida" cikin tsoro ameera tace
"Ya abun yake?.." Ta fada tana zaro idanuwa, hinde daukan kwalin ready to drink custard tayi ta kafa kai, saida ta ji babu saura sannan ta ajiye shi gefe tayi gyatsa ta goge bakinta
"Ai wani Abu na gani fari fat daga kai har katsa...babu Dan Adam mai kyaun wannan abun saidai aljani...kuma kin sanme..." Da sauri ameera tace
"Aa.."
"dana tambayeshi mutum ko aljani..sai yace min aljani..."
"Jikin abune fari kal?..ko yaya?"
"Aa..shaddan jikinshi ne fari.. Sannan shi kanshi fari kaman shaddan..." Daria sosai ameera ta farayi kaman ba itaba, hinde baki ta bude tana kallon ta don tunda suke tare bata taba ganin ta haka ba
"Lafiya?" Ta tambayeta, ameera daria tacigaba dayi har saida ya isheta sannan tace
"Ai wannan ba aljani bane..Wanda ya ajiye ni nan ne.." Hinde baki ta kara wangalewa
"Kina nufin wannan mutumin shine mijinki?.." Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Aa..shine Wanda ya ajiye ni..."
"Kaman ya wanda ya ajiyeki...ba auren ki yayi ba?" Ameera Dan jinginawa tayi da bango tana lumshe idanuwa Ahankali sannan tace
"Ai gwara in bar kiranshi da mijina..saboda daya yi aure rabuwa zamuyi.." Da sauri hinde ta gyara zaman ta
"Wallahi Sam ban gane ba..."
"Ba da chan na fada maki Dan ya dauki fansan abinda nayi mashi ya aureni ba?..." Cikin sanyin jiki hinde ta gyadawa ameera kai, Ahankali ameera tabawa hinde labarin abinda ya faru tsakanin ta da Salem har izuwa yanzu,
"Subhanallahi.." Hinde ta dinga maimaitawa
"Yarnan kinyi wauta...kinci saa ba aljani bane..don da in bai kashekiba da wahalan ki yafi haka...gaskiya ba kyau wulakanci... Ko kadan bashi da riba sai wahala.. Wallahi talakan yau mai kudin gobe ne sannan wani mai kudin yau talakan gobene...gashi yanzu wannan mutumin mai kama da larabawa zai rabu dake..." Tunda hinde tafara magana ameera ke kukan danasani
"Nidai inayi maki adua in zamanki dashi alkhairi ne Allah ya huci zuciyanshi ya yafe maki...in kuma sabanin hakane ina baki shawaran kar ki kuskura ki Kara wulakanta mutane... In kin San wani baki San wani ba..mutum sai Allah.. Wannan ya zame maki darasi da kuma masu hali irin naki" ameera kara fadawa tayi jikin hinde tana cewa
"Wallahi banason zama dashi don ranan dayazo nan...ya nuna min wata ta amshe dukkan zuciyanshi.. Kawai ki tayani aduan Allah ya fiddani gidan nan lafiya.. Kuma Allah ya bani wani na gari" hinde bayan ta ta dinga shafawa tana bata hakuri.
💚💙❤💛💜
"Yauwa...bami..wai waye zaiyi aure cikin yaran mu?" Oba Dan daria yayi
"Nima nan bansani ba..amma abinda yafi bani mamaki shine yanda akayi Dan Yusuf sulaiman ya ga daya daga cikin jikokina..." Da sauri mami tace
"Pami you mean Salem Yusuf sulaiman ne zaizo ?"
"Eh...ko kin sanshi ne...?" Mami shuru ta danyi sannan ta fara bawa oba labarin abinda ya faru tsakanin tawa da Salem har zuwa lokacin da Umma Salem tasa aka dauko mata tawa ta ja mata kunne ta rabu da Salem, mamakine kwance kan fuskan oba
"Hmmm..wonder shall never end..so saboda yarki sukayi sasanci tsakanin mu?"
"I think so bami" har lokacin oba bai bar mamaki ba,
"Allah mai iko... Ashe rabon ki haifi Matan the richest man in Africa yasa kika bijirewa umarni na..." Mami shuru tayi tana tunanin ko oba baiji abinda tace gameda Umma Salem ba, Ahankali tace
"Bami..gaskiya na yarda yanason ta kuma itama tana son shi... Kuma tunda sunyi kokarin gani zaman lafiyanmu Dana hakura ta aureshi.. Saidai matsalan uwarshi batason danta ya auri wata yaren..." Oba shuru yayi kaman sai yanzu ya saurari abinda mami ta fada da kyau
"Ah ah..kai ai danasan haka zance yake da ban basu daman zuwaba..." Shuru yayi for a moment sannan yace
"Kuma gaskiya aure baya dadi indai uwa ta nuna ranshi son auren..sannan ko kadan bamu son abinda zai hana yaranmu jindadin zaman auren su..." Ahankali mami tace
"Yanzu bami.. Meye abinyi..."
"Kinsan we are people with principles sannan bamu karamin magana don haka bazamu hanasu zuwa ba...saidai dasun zo ta nuna bata sanshi ba...so later I can have a discussion with them..."
"OK pami" hira suka cigaba dayi amma oba sai mamaki wannan abuba.
Sai around nine ta koma part dinsu, afalo ta tadda tawa ta tafka uban tagumi, zama tayi gefen ta, tawa kaman jira take ta kwantar da kanta kan kafan mami, Ahankali mami tace
"Habibty..."
"Na'am mami"
"Inason duk Wanda yazo...da an tambayeki kin sanshi kice Aa..." Da sauri ta daga kanta tana yiwa mami kallon tuhuma
"Mami waye zaizo?"
"Kawai just do what I said" tawa maida kanta tayi ta kwanta, kaman an chunkuleta ta mike zaune sannan tace
"Mami in Salem nefa?" Mami kallon mamaki tayi mata sannan tace
"Ko waye.. After all ko Salem din ne tunda kinsan uwarshi batason aurenku zaki yarda?.." Ahankali ta girgizawa mami kai
"Good" mami ta fada sannan mike tare da rikewa tawa hannun ta kaita bedroom dinta ta kwantar daita tare da rufe mata blanket sannan ta koma nata bedroom. Tawa kam tana dauke da wayan mami kasan riganta. Kiran Salem kawai take jira.
❤💚💙💜💛
Ameera kam da tana ganin tunda Salem ya bata kudi zata samu saukin rayuwa amma sai tafi jin dadin zama da hinde kan komai daya bata, gani take zaman kadaici nan zai Iya zama ajalinta, in dare yayi ko fitsari zai kasheta bata iya fita tayishi, kullum cikin kuka take, datayi waya da mom tana Dan samu sauki koma har yau mom tambayanta take abinda ke damunta am sai tace ba komai.
Yau around six taje bakin gate tayi knocking
" ya akayi?" Ahankali tafara kuka tana cewa
"Dan Allah ga 150k Ku kyaleni in tafi.." Shuru sukayi suna kallon juna, ameera adua take Allah yasa su amince, dayan girgizawa danuwanshi kai yayi sannan
"Bamu Iya cin amanan uban gidanmu ba..." Ameera dora kai tayi kan gate tana kuka
"To Dan Allah Ku kiramin hinde...please"
"Oga yace kar akara bari ta shigo gidan nan.. So please ki bar damun mu..." Ameera kuka tacigaba dayi saida takai kusan minti talatin gurin sannan tace
"Please.. Na rokeku... Ku bani number sir Salem...". Wani dariyan raini hankali suka fara sannan daya daga cikin su yace
" bamu dashi" cikin kuka ameera tace
"Wallahi in baku bani number shiba zan kashe kaina..." Wani sabon daria suka farayi ta bugi kofan da stone
"You idiots think am joking?.." ta fada tana dukan gate din kaman zata cire shi, banza sukayi daita, tafi minti ashirin tana dukan gate, gani sukayi tafara tara masu mutane, daya daga cikin su ya koma gefe yayi dialing number Salem.
Salem na dawowa daga aiki ya shiga mansion dinshi ya cire kayan jikin shi ya shiga wanka, yana fitowa wayan shi ya fara ringing, bai daukaba har ta tsinke saida ya ya kara ringing sannan yayi duba, unknown number ne cos bai saka sunan su ba, Dan murmushi yayi don yana tunanin tawa CE take kiranshi da wata number, picking yayi yajinamiji yayi mashi sallama, fuska daure ya amsa
"Waye kai?.. And who gave you my direct number..." Daga chan bangaren akace.
"Sa nine..." Mutumin yayiwa Salem describing kanshi sannan ya fada mashi abinda ke faruwa, tsaki yaja sannan yace
"Ta kashe kanta..." Katse wayan yayi ya ajiye ya koma gaban mirror ya fara shafa mai, ringing wayan ya fara kuma, afusace ya dauki wayan yayi picking
"Kina wasa dani ko!?"
"Sir kayi hakuri.. Wallahi yarinyan nan tana Iya hurting kanta, tafi hour tana buga kanta da gate..cewa take dole yau sai tayi magana da kai.." Salem fursa iska yayi
"Bata wayan" da sauri ya bude gate ya mikawa ameera wayan.
Ameera na amsan wayan tayi kneeling kaman yana ganin ta tana kuka tafara cewa
"Sir Dan Allah... Kayi hakuri ka maidani gidan mu...wallahi am now a good person..."
"Ke!..." Ya daka mata tsawa da sauri ameera ta kama bakinta
"Don't you ever speak to me on phone... Don't test me...ki bar ganin ina yimiki sauki..wallahi zan Iya yimiki abinda har ki mutu bazaki manta mai suna Salem ba....."
"Sir Dan Allah kayi hakuri... Am on my knells... Forgive me so that Allah will forgive you.. Wallahi this loneliness is killing me...."
"Fuck you and loneliness... " har ya kusa katse wayan, ameera cikin sanyin murya tace
"Sir please.. Tell them to call hinde for me...in har kayi min wannan.. I promise to be calm till you free me..."
"Akira maki hinde so that tayi maki asiri...."
"No..no. Sir..I know am bad..but not that bad..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Give those guys the phone.. Your voice sounds terrific... Bitch" ameera sabon kuka tafara ta mikawa mai waya wayanshi sannan Salem yayi mashi umarni da kira hinde and ya cigaba da barinta tana shiga gidan, yana kaiwa nan ya katse wayan tare da wullata kan gado ya koma abinda yakeyi.
Bayan kaman minti ashirin hinde ta shigo gidan, yau ameera bata gan kazanta taba ta fada jikin ta tana kuka, wani irin runguma tayi mata kaman her life depends on holding her. Hinde ma rungume ta tayi tana rarrashin ta..
Hmmm haryau kayan da ameera tabawa hinde sune ajikinta kuma da alaman bata taba wanke su amma ahaka ameera ta rungume ta. I think she's progressing.
❤💚💙💛💜
ZAKISAN KONI WAYE
💙💚💛💜❤
®zuwairat( ummu maryam)
4⃣7⃣
Aranan hinde gidan ameera ta kwana kuma another amazing thing is that tare sukaci kayan dadi suka sha juice, imagine ameera eating from the same plate with hinde. Kallon ta tayi tafara cewa
"Ai kwana ki gamo nayi gidan nan" inji hinde dake tura wani katon biscuit cikin bakinta, ameera dariya tayi
"Gamo kuma?.."
"Eh aradu..."
"Yaushe kenan ?.." Ta tambayeta tana bude sabon kwalin biscuit don hinde ta cin sauran data rage,
"Ranan da nazo nan da baki da lafiya fita hura maki wuta...ai Dana fita da gudu ban kara tsayawa koina ba sai gidan babanmu..sai da yayimin aduoi sannan na dawo gida" cikin tsoro ameera tace
"Ya abun yake?.." Ta fada tana zaro idanuwa, hinde daukan kwalin ready to drink custard tayi ta kafa kai, saida ta ji babu saura sannan ta ajiye shi gefe tayi gyatsa ta goge bakinta
"Ai wani Abu na gani fari fat daga kai har katsa...babu Dan Adam mai kyaun wannan abun saidai aljani...kuma kin sanme..." Da sauri ameera tace
"Aa.."
"dana tambayeshi mutum ko aljani..sai yace min aljani..."
"Jikin abune fari kal?..ko yaya?"
"Aa..shaddan jikinshi ne fari.. Sannan shi kanshi fari kaman shaddan..." Daria sosai ameera ta farayi kaman ba itaba, hinde baki ta bude tana kallon ta don tunda suke tare bata taba ganin ta haka ba
"Lafiya?" Ta tambayeta, ameera daria tacigaba dayi har saida ya isheta sannan tace
"Ai wannan ba aljani bane..Wanda ya ajiye ni nan ne.." Hinde baki ta kara wangalewa
"Kina nufin wannan mutumin shine mijinki?.." Ahankali ameera ta girgiza mata kai
"Aa..shine Wanda ya ajiye ni..."
"Kaman ya wanda ya ajiyeki...ba auren ki yayi ba?" Ameera Dan jinginawa tayi da bango tana lumshe idanuwa Ahankali sannan tace
"Ai gwara in bar kiranshi da mijina..saboda daya yi aure rabuwa zamuyi.." Da sauri hinde ta gyara zaman ta
"Wallahi Sam ban gane ba..."
"Ba da chan na fada maki Dan ya dauki fansan abinda nayi mashi ya aureni ba?..." Cikin sanyin jiki hinde ta gyadawa ameera kai, Ahankali ameera tabawa hinde labarin abinda ya faru tsakanin ta da Salem har izuwa yanzu,
"Subhanallahi.." Hinde ta dinga maimaitawa
"Yarnan kinyi wauta...kinci saa ba aljani bane..don da in bai kashekiba da wahalan ki yafi haka...gaskiya ba kyau wulakanci... Ko kadan bashi da riba sai wahala.. Wallahi talakan yau mai kudin gobe ne sannan wani mai kudin yau talakan gobene...gashi yanzu wannan mutumin mai kama da larabawa zai rabu dake..." Tunda hinde tafara magana ameera ke kukan danasani
"Nidai inayi maki adua in zamanki dashi alkhairi ne Allah ya huci zuciyanshi ya yafe maki...in kuma sabanin hakane ina baki shawaran kar ki kuskura ki Kara wulakanta mutane... In kin San wani baki San wani ba..mutum sai Allah.. Wannan ya zame maki darasi da kuma masu hali irin naki" ameera kara fadawa tayi jikin hinde tana cewa
"Wallahi banason zama dashi don ranan dayazo nan...ya nuna min wata ta amshe dukkan zuciyanshi.. Kawai ki tayani aduan Allah ya fiddani gidan nan lafiya.. Kuma Allah ya bani wani na gari" hinde bayan ta ta dinga shafawa tana bata hakuri.
💚💙❤💛💜