Sashe 36
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai wacegari around 8am tawa ta isa Ilorin, tunjiya ko ruwa bata shaba, kuka ta dinga yi although the way, cikin kwana daya ta rame sosai, ga idanuwanta sun yi ja, bakinta ya bushe, wayan mutane ta dinga amsa tana kiran mami har ta isa, wayan wani bayerabe ta amsa ta kira mami ta sanar daita sun isa park, baa dadeba wasu cousins dinta uku sukazo daukanta, dukkan su kallonta sukayi suna cewa.
"Ga Hausa Yoruba" tawa batace masu komai ba ta shiga bayan helux suka kara gaba, cikin wani babban flat suka tsaya, anayin parking tawa ta fito kasancewan tasan gidan cos mai gidan yayan mami ce, itakadai ce bata juyawa mami baya ba amma sauran 6 duk basu yiwa mami magana wai don ta zani talaka.
Afalo taga mami da yayanta zaune, mami na ganinta ta mike tana mamakin yanda yarta ta koma cikin kwana biyu, tawa fadawa jikin mami tayi tana kuka Mara fita, hankalin mami tashi yayi
"Ife...kiLode?" Tawa bata amsaba tacigaba da kuka, irin kukan da takeyi yasa mami tunanin kilan Salem raping dinta yayi mami with dirty mind. Tawa kneeling tayi ta gaida yan mami da mami, Matan amsawa tayi tana tambayan ta abinda ke sata kuka amma tace bakomai.
Daya daga cikin cousin dinta wanda suke same age mate ta daga ta sukayi wani daki, ruwan wanka ta hada mata, wanka ta shiga tana wanka tanajin kamshin turaren shi, sabon kuka tafara.
💜💙💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💛❤💙💜
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣9⃣
Tawa na wanka ta kuka, fitowa tayi daure da towel, kayan data cire ta fito rungume dasu, kamshin Salem kawai take shaka, bata ankara ba cousin dinta ta amshe kayan ta wulla cikin laundry basket sannan ta miko mata leggings da shimi,
"Ki ajiye wannan ki bani kayana in maidasu.." Tawa ta fada mata cikin low voice, kallon mamaki tayi mata
"Ya zaayi ki maida kayan daki kayi tafiyan hour ashirin dasu?..."
"Please just give me"
"Freaky one.." Ta fada sannan ta Dauko mata kayan daga inda ta ajiye su. Tawa maida kayan tayi tana hawaye. Daman lokacin breakfast ne, dukan su na zaune kan dinning sun fara cin abinci amma tawa bata fitoba, yan mami kallon autanta mai suna tima tayi ta kirawo tawa, tima bakin gado ta tarda tawa sai kuka take tana shafa kayan jikin ta,
," please sis meke damunki?..you look pale..." Ahankali tawa tace
"Nothing.." Tsoki taja
"Daman ke matsalan ki kenan..zurfin ciki...mom tace kifito kici abinci" tana kaiwa nan tafice, tawa goge hawaye tayi ta fito, mami sai kallon ta take, zama tayi kanta kasa, abinci suka faraci, amma ko chokali biyar tawa bata yi ba ta mike,
"Har kin koshi?..* babban Dan mom maisuna femi ya tambayeta ciki yarensu, kai kawai ta daga mashi, mami kalonta kawai take, tima tace
" something is wrong with you " ta fadawa tawa.
Bayan sun gama breakfast suka falo, tawa da mami tare da mom sukashiga dakin mom, nan mom ta tambayeta abinda ke faruwa, cikin kuka ta fada masu ko Salem waye amma bata fada masu yanda sukayi da Umma Salem ba, mami kallonta tayi
"Tawa ko yayi maki wani abune?" Girgiza mata kai tayi
"No mami... I just love him..and am missing him already.." Mami buge mata baki tayi, mom kallon mami tayi
"Wai meye haka... Kinci saa tawa Dana respect.. Meye na rabata da mutumin da take so..ke an rabakune?... Har iyayenki ki watsar saboda so..to gaskiya ban ga amfani abinda know keyiba" afusace mami tafara cewa
"Aini mutuwa ya rabani dashi amma hausawa don't have respect for marriage.. Kuma mutumin in questions..is beyond us..."
"Ohh stop it!..." Mom ta dakawa mami tsawa
"At least ko bansan Salem a zahiri ba nasan shi a news..I don't think he's a bad person.. Gaskiya kinason kisa yarinya nan ciki wani hali...I don't know why mother take their children's feeling for granted..." Tawa sai kuka take, mom ta cigaba dacewa
"Ni zan nemo contact..." Da sauri tawa tafara girgizawa mom kai
"Mom ki barshi..."
"Why?..." Mom ta tambayeta, kuka ta farayi sosai sannan ta fada masu yanda sukayi da Umma, mami ma kuka tafarayi, rungume tawa tayi tana cewa
"Kinyi kadan da wahalan da kike sha...am sorry for all you have been through.." Tawa ma rungume mami tayi, duk jikin mom yayi sanyi, at the same time tana cewa
"Gaskiya am disappointed in her...sai kace bata da addini?..ai in Allah ya hada, mutum yayi kadan ya raba. Sunfi hour zaune nan, daga baya bacci yayi gaba da tawa jikin mami.
💛💙💜❤💚
Salem bai sake farkawa ba sai 9pm, lokacin ana yi mashi Karin ruwa na biyu, ahankali ya bude ido ya kalli Abba da Umma, Umma sai kuka take,
" son am sorry... " Salem bai komaiba tacigaba dacewa
"Na yarda ka aureta" Salem lumshe idanuwa yayi
"Umma where is tawa?" Ya tambayeta ahankali,
"Ta tafi gidansu..."
"Bata Kano..." Sabon kuka Umma ta farayi, Salem mikewa yayi zaune tare da taimakon guards dinshi, Abba kallon Salem yayi
"Son ko ta tafi garin su" kan Salem kasa baice komaiba
"Son ya sunan garin su...sai insa a nemo ta" daga kai Salem yayi
"Abba ban San garin su ba..besides tunda Umma ta roki tawa ta rabu dani..bazata Kara saurarena ba..kawai na hakura daita..." Yafada yana komawa, hawaye na zubo daga idonshi
"Son kayi hakuri... Ni zansa anemota...zanje har gidansu in bata hakuri..."
"Stop it Umma... Ki rabani da ita...tawa bazata Kara saurarenaba...tana da bin umarnin manya..." Umma shafa kanshi tayi tacigaba da kuka
"Yanzu ta ya zamu fara Neman ta..." Salem shuru yayi yana tunanin yanda rayuwanshi zata kasance in babu tawa aciki, yasan life will be meaningless, ko yanzu ji yake kaman ya mutu don bakin ciki, shi bai ga laifin ummanshi sosai ba..yafi gani laifin Tawakaltu data gudu daga gareshi, ahankali yafara cewa
"Why...why..me.." Abba rike mashi hannu yayi
"Son tashi ka dan cin abinci sai kasha drugs.." Girgiza mashi kai yayi
"Abba am not hungry..."
"No son..you have to eat.."
"Wallahi Abba bazan iya cin komai ba.." Haka suka kyalleshi, sai around 12am Umma da Abba suka kwanta, yarage daga Salem sai guards dinshi, daya daga kai suka hada ido sai ya wulla masu harara, haushin dukan su yakeji don gani yake rashin kulansu yasa tawa ta samu hanyan fita, cikin ranshi kuma yana tunanin babu abinda zai hanashi ciwa tawa for playing with his heart.
Har garin Allah ya waye bai samu bacci ba tunani kala2 yake, don ji yake inda zai Iya cire tawa daga cikin ranshi da yaji dadi. Duk Wanda ya ganshi sai yasan yana cikin damuwa, don idanuwanshi sun koma ciki, ya fada sosai. Tunda safe Umma tafara calling mutane tana cewa su nemomata yarinya mai suna tawa, abun haushin shine yanda babu mai photo dinta.har daren rana Salem bai ci komaiba, so yayi ya koma abuja amma Abba ya hanashi tafiya. Saida Abba yayi da gaske sannan yasha tea.
💛💙💜💚❤
With in kwana biyar kowanne part ya wahala, ita ameera ta jigata sosai saboda menstural pain don ta kara ramewa ta rage haske sosai don babu Wanda zai taba cewa classic ameera mai manicure, pedicure, zuwa spa..ce duk ta koma kalan tausayi, kullum cikin kuka take, yanzu sun shirya da hinde, don yanzu nan gidan hinde ke kwana.
Tawa kan cikin kwana biyar din ta koma kaman ba itaba don wannan hips din da Salem ke mutuwar so sun rage, mami ta kasa gane kanta, yar mom my shekara 22 ta sata gaba tana tambayan ta kasancewan babu Wanda yasan dalilinsu na dawowa Ilorin sai mom,
"Please tawa tell me what's the problem.. Remember we are family.. Matsalarki matsalar mune..." Deeja ta tambayeta, tima dake zaune cikin dakin tana chatting tayi karaf tace
"Anty deeja leave her... Babu tambayan da banyi mata ba..amma taki fadamin... Cikin dare bata barina inyi bacci.. Sai ta rungume kayanta ta dinga kuka..." Tawa daga red eyes dinta tayi ta gallawa tima harara.
"To tunda baki gayawa kawarkiba..ni in fidda ran zaki fadamin kenan" inji deeja, ahankali tawa tafara cewa
"Anty INA cikin matsaln da shuru yafi min alkhairi..." Da sauri tima ta ajiye wayan hannunta
"Meye Dan Allah?" Tawa kara hararan ta tayi sannan yajuya tana kallon deeja tafara bata labarin yanda suka hadu da Salem har ranar da taje gidanshi, baki dukkansu suka bude, da sauri deeja tace
"You mean Salem Yusuf sulaiman popularly known as slim.." Cikin kuka tawa tace
"Ni ban san ana ce mashi slim ba.."
"Kam...dan baki ganin shi asocial media ba...wow..I can believe this.. Kin taba ganin slim?.. Bari in rungume ki" deeja rungume tayi tawa ta gallawa bayanta harara
"Tunda kin taba runguman slim...."
"Anty stop it.." Tawa tafada cikin fada da kishi, dariya sukayi
"Babe kar ki biyewa mami wallahi in kina sonshi.. Kawai ki kirashi yazo nan.." Inji tima, mikewa tayi daga inda take suka bita da kallo ko wannensu tana mamakin yanda akayi tawa tasan Salem dukda gani suke karya take.
Dakin mami ta shiga ta ganta kwance tana bacci, ahankali ta dauki wayanta ta fita daga dakin
Abangaren Salem baka gane shine don raman dayayi, kullum sai anyi mashi Karin ruwa, Abba da Umma suna mamakin irin wannan so, sai sunyi da kyar yake Dan cin abinci, duk hankalin guards dinshi ya tashi, don gani suke kaman yana Iya mutuwa kuma hakan means problem for them.
Duk iyan kokarin da Umma da Abba keyi don su nemi garin su tawa yaci tura don har obasonjo aka kira shima ya yasa mutane su nemo Tawakaltu Lukman amma baa samuba.
"Ga Hausa Yoruba" tawa batace masu komai ba ta shiga bayan helux suka kara gaba, cikin wani babban flat suka tsaya, anayin parking tawa ta fito kasancewan tasan gidan cos mai gidan yayan mami ce, itakadai ce bata juyawa mami baya ba amma sauran 6 duk basu yiwa mami magana wai don ta zani talaka.
Afalo taga mami da yayanta zaune, mami na ganinta ta mike tana mamakin yanda yarta ta koma cikin kwana biyu, tawa fadawa jikin mami tayi tana kuka Mara fita, hankalin mami tashi yayi
"Ife...kiLode?" Tawa bata amsaba tacigaba da kuka, irin kukan da takeyi yasa mami tunanin kilan Salem raping dinta yayi mami with dirty mind. Tawa kneeling tayi ta gaida yan mami da mami, Matan amsawa tayi tana tambayan ta abinda ke sata kuka amma tace bakomai.
Daya daga cikin cousin dinta wanda suke same age mate ta daga ta sukayi wani daki, ruwan wanka ta hada mata, wanka ta shiga tana wanka tanajin kamshin turaren shi, sabon kuka tafara.
💜💙💛💚❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💛❤💙💜
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣9⃣
Tawa na wanka ta kuka, fitowa tayi daure da towel, kayan data cire ta fito rungume dasu, kamshin Salem kawai take shaka, bata ankara ba cousin dinta ta amshe kayan ta wulla cikin laundry basket sannan ta miko mata leggings da shimi,
"Ki ajiye wannan ki bani kayana in maidasu.." Tawa ta fada mata cikin low voice, kallon mamaki tayi mata
"Ya zaayi ki maida kayan daki kayi tafiyan hour ashirin dasu?..."
"Please just give me"
"Freaky one.." Ta fada sannan ta Dauko mata kayan daga inda ta ajiye su. Tawa maida kayan tayi tana hawaye. Daman lokacin breakfast ne, dukan su na zaune kan dinning sun fara cin abinci amma tawa bata fitoba, yan mami kallon autanta mai suna tima tayi ta kirawo tawa, tima bakin gado ta tarda tawa sai kuka take tana shafa kayan jikin ta,
," please sis meke damunki?..you look pale..." Ahankali tawa tace
"Nothing.." Tsoki taja
"Daman ke matsalan ki kenan..zurfin ciki...mom tace kifito kici abinci" tana kaiwa nan tafice, tawa goge hawaye tayi ta fito, mami sai kallon ta take, zama tayi kanta kasa, abinci suka faraci, amma ko chokali biyar tawa bata yi ba ta mike,
"Har kin koshi?..* babban Dan mom maisuna femi ya tambayeta ciki yarensu, kai kawai ta daga mashi, mami kalonta kawai take, tima tace
" something is wrong with you " ta fadawa tawa.
Bayan sun gama breakfast suka falo, tawa da mami tare da mom sukashiga dakin mom, nan mom ta tambayeta abinda ke faruwa, cikin kuka ta fada masu ko Salem waye amma bata fada masu yanda sukayi da Umma Salem ba, mami kallonta tayi
"Tawa ko yayi maki wani abune?" Girgiza mata kai tayi
"No mami... I just love him..and am missing him already.." Mami buge mata baki tayi, mom kallon mami tayi
"Wai meye haka... Kinci saa tawa Dana respect.. Meye na rabata da mutumin da take so..ke an rabakune?... Har iyayenki ki watsar saboda so..to gaskiya ban ga amfani abinda know keyiba" afusace mami tafara cewa
"Aini mutuwa ya rabani dashi amma hausawa don't have respect for marriage.. Kuma mutumin in questions..is beyond us..."
"Ohh stop it!..." Mom ta dakawa mami tsawa
"At least ko bansan Salem a zahiri ba nasan shi a news..I don't think he's a bad person.. Gaskiya kinason kisa yarinya nan ciki wani hali...I don't know why mother take their children's feeling for granted..." Tawa sai kuka take, mom ta cigaba dacewa
"Ni zan nemo contact..." Da sauri tawa tafara girgizawa mom kai
"Mom ki barshi..."
"Why?..." Mom ta tambayeta, kuka ta farayi sosai sannan ta fada masu yanda sukayi da Umma, mami ma kuka tafarayi, rungume tawa tayi tana cewa
"Kinyi kadan da wahalan da kike sha...am sorry for all you have been through.." Tawa ma rungume mami tayi, duk jikin mom yayi sanyi, at the same time tana cewa
"Gaskiya am disappointed in her...sai kace bata da addini?..ai in Allah ya hada, mutum yayi kadan ya raba. Sunfi hour zaune nan, daga baya bacci yayi gaba da tawa jikin mami.
💛💙💜❤💚
Salem bai sake farkawa ba sai 9pm, lokacin ana yi mashi Karin ruwa na biyu, ahankali ya bude ido ya kalli Abba da Umma, Umma sai kuka take,
" son am sorry... " Salem bai komaiba tacigaba dacewa
"Na yarda ka aureta" Salem lumshe idanuwa yayi
"Umma where is tawa?" Ya tambayeta ahankali,
"Ta tafi gidansu..."
"Bata Kano..." Sabon kuka Umma ta farayi, Salem mikewa yayi zaune tare da taimakon guards dinshi, Abba kallon Salem yayi
"Son ko ta tafi garin su" kan Salem kasa baice komaiba
"Son ya sunan garin su...sai insa a nemo ta" daga kai Salem yayi
"Abba ban San garin su ba..besides tunda Umma ta roki tawa ta rabu dani..bazata Kara saurarena ba..kawai na hakura daita..." Yafada yana komawa, hawaye na zubo daga idonshi
"Son kayi hakuri... Ni zansa anemota...zanje har gidansu in bata hakuri..."
"Stop it Umma... Ki rabani da ita...tawa bazata Kara saurarenaba...tana da bin umarnin manya..." Umma shafa kanshi tayi tacigaba da kuka
"Yanzu ta ya zamu fara Neman ta..." Salem shuru yayi yana tunanin yanda rayuwanshi zata kasance in babu tawa aciki, yasan life will be meaningless, ko yanzu ji yake kaman ya mutu don bakin ciki, shi bai ga laifin ummanshi sosai ba..yafi gani laifin Tawakaltu data gudu daga gareshi, ahankali yafara cewa
"Why...why..me.." Abba rike mashi hannu yayi
"Son tashi ka dan cin abinci sai kasha drugs.." Girgiza mashi kai yayi
"Abba am not hungry..."
"No son..you have to eat.."
"Wallahi Abba bazan iya cin komai ba.." Haka suka kyalleshi, sai around 12am Umma da Abba suka kwanta, yarage daga Salem sai guards dinshi, daya daga kai suka hada ido sai ya wulla masu harara, haushin dukan su yakeji don gani yake rashin kulansu yasa tawa ta samu hanyan fita, cikin ranshi kuma yana tunanin babu abinda zai hanashi ciwa tawa for playing with his heart.
Har garin Allah ya waye bai samu bacci ba tunani kala2 yake, don ji yake inda zai Iya cire tawa daga cikin ranshi da yaji dadi. Duk Wanda ya ganshi sai yasan yana cikin damuwa, don idanuwanshi sun koma ciki, ya fada sosai. Tunda safe Umma tafara calling mutane tana cewa su nemomata yarinya mai suna tawa, abun haushin shine yanda babu mai photo dinta.har daren rana Salem bai ci komaiba, so yayi ya koma abuja amma Abba ya hanashi tafiya. Saida Abba yayi da gaske sannan yasha tea.
💛💙💜💚❤
With in kwana biyar kowanne part ya wahala, ita ameera ta jigata sosai saboda menstural pain don ta kara ramewa ta rage haske sosai don babu Wanda zai taba cewa classic ameera mai manicure, pedicure, zuwa spa..ce duk ta koma kalan tausayi, kullum cikin kuka take, yanzu sun shirya da hinde, don yanzu nan gidan hinde ke kwana.
Tawa kan cikin kwana biyar din ta koma kaman ba itaba don wannan hips din da Salem ke mutuwar so sun rage, mami ta kasa gane kanta, yar mom my shekara 22 ta sata gaba tana tambayan ta kasancewan babu Wanda yasan dalilinsu na dawowa Ilorin sai mom,
"Please tawa tell me what's the problem.. Remember we are family.. Matsalarki matsalar mune..." Deeja ta tambayeta, tima dake zaune cikin dakin tana chatting tayi karaf tace
"Anty deeja leave her... Babu tambayan da banyi mata ba..amma taki fadamin... Cikin dare bata barina inyi bacci.. Sai ta rungume kayanta ta dinga kuka..." Tawa daga red eyes dinta tayi ta gallawa tima harara.
"To tunda baki gayawa kawarkiba..ni in fidda ran zaki fadamin kenan" inji deeja, ahankali tawa tafara cewa
"Anty INA cikin matsaln da shuru yafi min alkhairi..." Da sauri tima ta ajiye wayan hannunta
"Meye Dan Allah?" Tawa kara hararan ta tayi sannan yajuya tana kallon deeja tafara bata labarin yanda suka hadu da Salem har ranar da taje gidanshi, baki dukkansu suka bude, da sauri deeja tace
"You mean Salem Yusuf sulaiman popularly known as slim.." Cikin kuka tawa tace
"Ni ban san ana ce mashi slim ba.."
"Kam...dan baki ganin shi asocial media ba...wow..I can believe this.. Kin taba ganin slim?.. Bari in rungume ki" deeja rungume tayi tawa ta gallawa bayanta harara
"Tunda kin taba runguman slim...."
"Anty stop it.." Tawa tafada cikin fada da kishi, dariya sukayi
"Babe kar ki biyewa mami wallahi in kina sonshi.. Kawai ki kirashi yazo nan.." Inji tima, mikewa tayi daga inda take suka bita da kallo ko wannensu tana mamakin yanda akayi tawa tasan Salem dukda gani suke karya take.
Dakin mami ta shiga ta ganta kwance tana bacci, ahankali ta dauki wayanta ta fita daga dakin
Abangaren Salem baka gane shine don raman dayayi, kullum sai anyi mashi Karin ruwa, Abba da Umma suna mamakin irin wannan so, sai sunyi da kyar yake Dan cin abinci, duk hankalin guards dinshi ya tashi, don gani suke kaman yana Iya mutuwa kuma hakan means problem for them.
Duk iyan kokarin da Umma da Abba keyi don su nemi garin su tawa yaci tura don har obasonjo aka kira shima ya yasa mutane su nemo Tawakaltu Lukman amma baa samuba.