Sashe 20
Zakisan Ko Ni Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau Thursday kuma gobe zai tafi yola gani yake in bai samu ganintaba da akwai matsala. Saida ya tabbatar sun tashi daga restaurant sannan ya wuce gidansu, yau bai tsaya tura wani ba yashiga da kanshi, sallama yayi a tsakar gidan Amman babu Wanda ya amsa mashi cos gidan irin kato gidan hayan nan ne, direct bakin kofansu ya nufa yadan kwankwasa don bayason yayi magana ta gane shine .
Tawa dake zaune kusa da mami agajiye take, kanta bisa cinyan mami take ko dan kwalli babu, gashinta daure baya Amman da gani bata taba shafa mashi relaxer ba. Tana jin anyi knocking batayi tunanin komai ba tace
"Shigo" don a tunanin ta yaran neighbors dinsune.
Salem najin tace shigo ya yaye labulen sannan yayi sallam. Mami Dan murmushi tayi sannan ta amsa mashi, durkusawa yayi ya gaida mami, tawa hada rai tayi wuri ya samu ya zauna, ji yayi mami ta fara fada da yarensu, nan take tawa ta mike ta durkusa ta gaidashi sannan ta bashi ruwan sha, banda kallon ta babu abinda Salem ke yi, don yaune rana ta farko daya ganta babu dankwali kanta, kara ganin kyaunta yayi, mami mikewa tayi ta shiga kurya, itama tawa bayan ta tabi, ta dauki Dan gyale ta yafa, sannan ta kara fitowa, ajiye cup ruwan yayi ya kalleta
"Please tawa I need to talk to you.." Kanta kasa don wani irin kunyanshi takeji
"Am listening" ahankali yakara cewa
"Please can we go outside?" Batace komaiba ta mike shima yamike suka fita, cikin tsakar gidan in babu dakin kowa suka tsaya har lokacin fuskan tawa babu faraa.
"please am sorry.. Wallahi bazan gigin kara tabakiba..until it's halal..please da akwai abinda nakeson fada maki..can I continue?" Dan harara kasan ido tayi mashi sannan ta daga mashi kai, Salem yayi shuru tare da danyi ajiya zuciya sannan yafara cewa
"Tawakaltu.. Zan fada maki abinda ban taba fadawa kowacce ya mace ba..I love you! I love you so much...u are special.. I love you with all my heart... Please abinda nayi maki is unfair.. Forgive me" tawa shuru tayi tana jin wani irin dadi kasan ranta, ahankali tace
"Ya wuce..Amman promise me..." Da sauri Salem yace
"Anything for you" tacigaba dacewa
"Bazaka Kara zuwa gidanmu da dareba" Dan daria Salem yayi
"I promise" itama murmushi tayi
"Kayi hakuri I over reacted."
"No problem.. I love it.. Baki fada min how you feel about me ba" tawa shuru tayi kanta kasa sai murmushi take
"Please say something...you are my second love..." Gani yayi ta hade rai , daria yayi
"You are jealous ko...don't worry Ummata is my first love" sai lokacin tawa ta saki ranta.
"I love you too" ta fada ahankali, dadi kaman ya kashe shi
"I promise you won't regret it.." Hira suka sha kaman babu abindaya taba hadasu, daga karshen suka amso dinki sannan ya sanar daita zaiyi tafiya.
💚💙💜💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛❤
®zuwairat(Ummu maryam).
2⃣3⃣
Aranan Salem da kyar suka rabu da tawa don dayazo tafiya sai ta marairace tace
"Please don't go" sai ya kara gyara tsayuwa su cigaba da hiransu, har bayan magrub suna tare, kallon gari yayi yace
"Habibty kalli dare yayi.." Dan turo baki tayi
"To ka tafi " tafada Amman badan ranta yasoba, daria yayi sannan yayi mata bakwana ya tafi.
Yana zuwa gida ya bawa Abdul dinki daya amso, hankali Abdul kwantawa yayi don yaga yanayin shi yayi kyau.
"Ka ajiye wannan kayan bayan boot din taxi din da zaku kai shaidaniyan yarinyan nan abuja"
Yafadawa Abdul
"OK sir " Abdul ya amsa mashi sannan ya mike ya ajiye kayan bayan mota. Salem yaso yaga sanda zaisa guards dinshi su fixgi ameera daga cikin jet dinshi su turata cikin taxi din data tsana suyi Abuja daita, yaso ya tsaya da hannunshi cikin aljihunshi yana kallon reaction dinta
"Bai bace ba..." Ya fadawa kanshi lokacin dayake Alwalla.
Aranan kwana yayi waya da abin kaunanshi, sai wajen 1 am yaji muryan mami tana yiwa tawa fada, dukda baijin abinda take cewa yasan fadawa tajeyiwa tawa ta kwanta. Ba kara bata lokaci ba ya kashe wayan tare da busa mata kiss.
Jiyake inama yana da right kanta, da babu abinda zai hanashi romancing dinta har sai ya tabbatar ta gamsu dashi sannan shima ya gamsu, kwantawa yayi tare da rungume pillow
"Love is sweet.. Love is wonderful.. I love you my heart desire..I can't imagine life without you"
Karfe 11 na safe jet dinshi ya iso kano, cikin nutsuwa ya shirya cikin wasu tsadaddun farar shadda, banda kam shi babu abinda ke tashi.
Umarnin yanda gobe zai kasance ya bawa Abdul da majid sannan ya hau jet pilot dinshi yayi gaba dashi.
Ko hour daya baiyiba naga jet ya sauka ciki wani makeken gida, komai na gida exotic, dukkan masu aikin gidan waje suka fito suna
"Alh Salem..alh Salem" Daka gan yanda sukeyi kasan da akwai so da kauna tsakanin su, dukan mazan musabaha sukayi sannan suka gaisa da Matan, gidane gari guda kaman bazaa mutuba, daga kai nayi nayi naga wata gareran mata my shegen kyau don da gani ita ta haifi Salem, sanye take cikin wasu expensive Arabian gown, daka ganta kaga bafulatan gaske don har tsagansu gareta, da gudu Salem ya nufe zai rungume ta Amman ta daga mashi hannu ya tsaya chak gabanta, cheek dinta na dama ta nunawa Salem, ahankali ya duka yayi kissing wajen, na hagu ta nuna mashi ya kara dukawa yayi kissing wajen sannan ta nuna mashi goshinta shima yayi kiss a wurin sannan ta bude mashi hannuwa ya fada jikinta
"Umma I miss you so much.." Keyanshi ta buga
"Karya kake" shafa keyanshi yayi yana yi kaman saiyi kukan shawagba, Matan tsayawa tayi tana kurawa danta ido, banda so da kauna babu abinda ke fita idonta.
"Son ka rame kayi baki..me ke damunka?" Tafada lokacin tana sakale da hannunshi sunyi hanyan wani makeken apartment.
"Umma aikine"
"Ko wa kake wa wannan wahalan oho..kai ba mata ba balle yara Amman you are working your ass off" daria Salem yayi
"Ai first love ko bani da iyali ba gaku..."
"Yimin shuru tunda sanin kankane babu mai bukatan kudin ka.." Salem daria ya kara yi cikin zolaya yace
"Amman kinsan am richer than dad.." Kara dukan shi tayi adaidai lokacin da suka wani irin babban falo,
"Ai kudin ban gan amfaninsu ba tunda babu maici" Umma ta fada mashi,hannunta cikin nashi ta kaishi kan wani golden dinning Wanda yake daukan mutane shabiyu, abinci ne jere kala2, in ka kalli kan dinning din sai kayi tunanin President ake tarba.
With out wasting of time ya zauna don tunda suka samu matsala da tawa ya rage cin abinci, Umma da kanta tayi mashi serving favorite, ya nade hannu riganshi yafara cin abinci kaman yayi wata baici abinci ba, daya daga kai sai su hada ido da ummanshi, banda kallon danta babu abinda take, shima dasu hada ido sai ya sakar mata murmushi. Saida yayi nat sannan yayi relaxing kan kujeran dinning
"Umma ina Abba?" Daria tayi
"Jairi..sai yanzu ka tuna da babanka?...anyway ya tafi rukanshi Amman bada dadewaba zai dawo"
"Abbah da rugah.."
"Oya je kayi relaxing kafin lokacin sallah yayi"
"Umma barni kawai in zauna nan..na kwanta yanzu bacci zanyi kuma its not good for my health.."
"Dalla rufemin baki...go an have some rest." Ba musu ya mike yana balla button din wuyan riganshi. Fita yayi daga side dinta ya koma nashi personal part, Wanda baa budewa sai in zai dawo abude a gyaramashi.
Bayan sallan jumaa Abba ya dawo, side dinshi Salem ya wuce bayan ya dawo daga masjid, gaisawa sukayi cikin so da kauna, kasa ya zauna gefen abbanshi
"Ya Kano?" Abba ya tambayeshi
"Abba Kano lafiya lau..."
"Ya abinda kaje nema?..da nasara ko har yanzu baka gama shiriritanba?" Salem shuru yayi yana shafa keyanshi
"Baka amsa minba" Abba ya kara cewa
"Abba.. Na samu nasara..Amman ban saniba ko zan samu goyon bayan Ku.."
"Me zai hana...tunda shekara nawa muje jiran kayi aure..." Salem shuru yayi yana tunanin ta yanda zai fara gayawa Abba abinda ke zuciyanshi
"Meyasa kake ganin bazamu baka goyan bayaba?" Abba ya tambayeshi, ahankali Salem yafara cewa
"Abba ba yarenmu..."
"Kaji min shashancin banza..yare yana hana aurene?...da mutumin ke zuwa wata kasa yayi aure fa?..ai wannan ba matsala bane...hope muslima ce?" Salem wani sanyi yaji cikin ranshi, daman yasan abbanshi bashi da case
"Eh Abba"
"Wace yarece?" Ahankali ya kara cewa
"Yoruba" baki Abba ya bude
"Yan gidan abokina obasonjo kenan.. Waye babban ta?" Salem murmushi yayi
"Abba yar talaka ce..abbanta ya rasu"
"To Allah ya jikanshi..its good..haka zai baka access ka kara taimakawa talakawa tunda ga kudin babu abinyi da su" Salem daria yayi
"Eh mana tunda kullum cikin aiki kake..at least ko yan gidan matanka ka kara taimakawa zaka samu lada" Salem lumshe idanuwa yayi yana tunanin
"I wish such word is coming from first love mouth" yafada cikin ranshi, don ummanshi irin Matan nan masu mulki, masu ganin uwa tafi karfi cikin decisions din yayansu.
"Abba nagode.. You have always supported me...all ya saka maka da jannatul Firdausi.."
"Ameen habibi..kaima Allah yasa kar kayi Dana sanin zabinka"
"Ameen the best father in the world" Abba daria yayi, ahankali Salem yafara cewa.
"Abba kana ganin Umma zata amince?"
"Kunfi kusa"
"Please Abba katayani fada mata..." Ahankali Abba yace
"Aa..kasan yanda ummanka take...tana iyacewa ni na zaba maka yarinyan... Tell her ni kuma will be there to support you in case an samu matsala"
"Please Abba kayi min aduan kar a samu matsala.. Wallahi Abba I love her...Abba dukan mata danayiwa magana zagina suke..wallahi Abba wata har marina tayi..."
"what! Mari kuma?"
"Yes Abba.. Abba Tawakaltu kadaice ta saurareni..har kudi take bani"
"Tawakaltu.. Its a lovely name" inji Abba, lumshe ido Salem yayi yana daria, Dan shafa bayanshi Abba yayi
"Salem unlove" daria ya dinga yi Abba na tayashi.
Tawa dake zaune kusa da mami agajiye take, kanta bisa cinyan mami take ko dan kwalli babu, gashinta daure baya Amman da gani bata taba shafa mashi relaxer ba. Tana jin anyi knocking batayi tunanin komai ba tace
"Shigo" don a tunanin ta yaran neighbors dinsune.
Salem najin tace shigo ya yaye labulen sannan yayi sallam. Mami Dan murmushi tayi sannan ta amsa mashi, durkusawa yayi ya gaida mami, tawa hada rai tayi wuri ya samu ya zauna, ji yayi mami ta fara fada da yarensu, nan take tawa ta mike ta durkusa ta gaidashi sannan ta bashi ruwan sha, banda kallon ta babu abinda Salem ke yi, don yaune rana ta farko daya ganta babu dankwali kanta, kara ganin kyaunta yayi, mami mikewa tayi ta shiga kurya, itama tawa bayan ta tabi, ta dauki Dan gyale ta yafa, sannan ta kara fitowa, ajiye cup ruwan yayi ya kalleta
"Please tawa I need to talk to you.." Kanta kasa don wani irin kunyanshi takeji
"Am listening" ahankali yakara cewa
"Please can we go outside?" Batace komaiba ta mike shima yamike suka fita, cikin tsakar gidan in babu dakin kowa suka tsaya har lokacin fuskan tawa babu faraa.
"please am sorry.. Wallahi bazan gigin kara tabakiba..until it's halal..please da akwai abinda nakeson fada maki..can I continue?" Dan harara kasan ido tayi mashi sannan ta daga mashi kai, Salem yayi shuru tare da danyi ajiya zuciya sannan yafara cewa
"Tawakaltu.. Zan fada maki abinda ban taba fadawa kowacce ya mace ba..I love you! I love you so much...u are special.. I love you with all my heart... Please abinda nayi maki is unfair.. Forgive me" tawa shuru tayi tana jin wani irin dadi kasan ranta, ahankali tace
"Ya wuce..Amman promise me..." Da sauri Salem yace
"Anything for you" tacigaba dacewa
"Bazaka Kara zuwa gidanmu da dareba" Dan daria Salem yayi
"I promise" itama murmushi tayi
"Kayi hakuri I over reacted."
"No problem.. I love it.. Baki fada min how you feel about me ba" tawa shuru tayi kanta kasa sai murmushi take
"Please say something...you are my second love..." Gani yayi ta hade rai , daria yayi
"You are jealous ko...don't worry Ummata is my first love" sai lokacin tawa ta saki ranta.
"I love you too" ta fada ahankali, dadi kaman ya kashe shi
"I promise you won't regret it.." Hira suka sha kaman babu abindaya taba hadasu, daga karshen suka amso dinki sannan ya sanar daita zaiyi tafiya.
💚💙💜💛❤
ZAKISAN KONI WAYE
💚💙💜💛❤
®zuwairat(Ummu maryam).
2⃣3⃣
Aranan Salem da kyar suka rabu da tawa don dayazo tafiya sai ta marairace tace
"Please don't go" sai ya kara gyara tsayuwa su cigaba da hiransu, har bayan magrub suna tare, kallon gari yayi yace
"Habibty kalli dare yayi.." Dan turo baki tayi
"To ka tafi " tafada Amman badan ranta yasoba, daria yayi sannan yayi mata bakwana ya tafi.
Yana zuwa gida ya bawa Abdul dinki daya amso, hankali Abdul kwantawa yayi don yaga yanayin shi yayi kyau.
"Ka ajiye wannan kayan bayan boot din taxi din da zaku kai shaidaniyan yarinyan nan abuja"
Yafadawa Abdul
"OK sir " Abdul ya amsa mashi sannan ya mike ya ajiye kayan bayan mota. Salem yaso yaga sanda zaisa guards dinshi su fixgi ameera daga cikin jet dinshi su turata cikin taxi din data tsana suyi Abuja daita, yaso ya tsaya da hannunshi cikin aljihunshi yana kallon reaction dinta
"Bai bace ba..." Ya fadawa kanshi lokacin dayake Alwalla.
Aranan kwana yayi waya da abin kaunanshi, sai wajen 1 am yaji muryan mami tana yiwa tawa fada, dukda baijin abinda take cewa yasan fadawa tajeyiwa tawa ta kwanta. Ba kara bata lokaci ba ya kashe wayan tare da busa mata kiss.
Jiyake inama yana da right kanta, da babu abinda zai hanashi romancing dinta har sai ya tabbatar ta gamsu dashi sannan shima ya gamsu, kwantawa yayi tare da rungume pillow
"Love is sweet.. Love is wonderful.. I love you my heart desire..I can't imagine life without you"
Karfe 11 na safe jet dinshi ya iso kano, cikin nutsuwa ya shirya cikin wasu tsadaddun farar shadda, banda kam shi babu abinda ke tashi.
Umarnin yanda gobe zai kasance ya bawa Abdul da majid sannan ya hau jet pilot dinshi yayi gaba dashi.
Ko hour daya baiyiba naga jet ya sauka ciki wani makeken gida, komai na gida exotic, dukkan masu aikin gidan waje suka fito suna
"Alh Salem..alh Salem" Daka gan yanda sukeyi kasan da akwai so da kauna tsakanin su, dukan mazan musabaha sukayi sannan suka gaisa da Matan, gidane gari guda kaman bazaa mutuba, daga kai nayi nayi naga wata gareran mata my shegen kyau don da gani ita ta haifi Salem, sanye take cikin wasu expensive Arabian gown, daka ganta kaga bafulatan gaske don har tsagansu gareta, da gudu Salem ya nufe zai rungume ta Amman ta daga mashi hannu ya tsaya chak gabanta, cheek dinta na dama ta nunawa Salem, ahankali ya duka yayi kissing wajen, na hagu ta nuna mashi ya kara dukawa yayi kissing wajen sannan ta nuna mashi goshinta shima yayi kiss a wurin sannan ta bude mashi hannuwa ya fada jikinta
"Umma I miss you so much.." Keyanshi ta buga
"Karya kake" shafa keyanshi yayi yana yi kaman saiyi kukan shawagba, Matan tsayawa tayi tana kurawa danta ido, banda so da kauna babu abinda ke fita idonta.
"Son ka rame kayi baki..me ke damunka?" Tafada lokacin tana sakale da hannunshi sunyi hanyan wani makeken apartment.
"Umma aikine"
"Ko wa kake wa wannan wahalan oho..kai ba mata ba balle yara Amman you are working your ass off" daria Salem yayi
"Ai first love ko bani da iyali ba gaku..."
"Yimin shuru tunda sanin kankane babu mai bukatan kudin ka.." Salem daria ya kara yi cikin zolaya yace
"Amman kinsan am richer than dad.." Kara dukan shi tayi adaidai lokacin da suka wani irin babban falo,
"Ai kudin ban gan amfaninsu ba tunda babu maici" Umma ta fada mashi,hannunta cikin nashi ta kaishi kan wani golden dinning Wanda yake daukan mutane shabiyu, abinci ne jere kala2, in ka kalli kan dinning din sai kayi tunanin President ake tarba.
With out wasting of time ya zauna don tunda suka samu matsala da tawa ya rage cin abinci, Umma da kanta tayi mashi serving favorite, ya nade hannu riganshi yafara cin abinci kaman yayi wata baici abinci ba, daya daga kai sai su hada ido da ummanshi, banda kallon danta babu abinda take, shima dasu hada ido sai ya sakar mata murmushi. Saida yayi nat sannan yayi relaxing kan kujeran dinning
"Umma ina Abba?" Daria tayi
"Jairi..sai yanzu ka tuna da babanka?...anyway ya tafi rukanshi Amman bada dadewaba zai dawo"
"Abbah da rugah.."
"Oya je kayi relaxing kafin lokacin sallah yayi"
"Umma barni kawai in zauna nan..na kwanta yanzu bacci zanyi kuma its not good for my health.."
"Dalla rufemin baki...go an have some rest." Ba musu ya mike yana balla button din wuyan riganshi. Fita yayi daga side dinta ya koma nashi personal part, Wanda baa budewa sai in zai dawo abude a gyaramashi.
Bayan sallan jumaa Abba ya dawo, side dinshi Salem ya wuce bayan ya dawo daga masjid, gaisawa sukayi cikin so da kauna, kasa ya zauna gefen abbanshi
"Ya Kano?" Abba ya tambayeshi
"Abba Kano lafiya lau..."
"Ya abinda kaje nema?..da nasara ko har yanzu baka gama shiriritanba?" Salem shuru yayi yana shafa keyanshi
"Baka amsa minba" Abba ya kara cewa
"Abba.. Na samu nasara..Amman ban saniba ko zan samu goyon bayan Ku.."
"Me zai hana...tunda shekara nawa muje jiran kayi aure..." Salem shuru yayi yana tunanin ta yanda zai fara gayawa Abba abinda ke zuciyanshi
"Meyasa kake ganin bazamu baka goyan bayaba?" Abba ya tambayeshi, ahankali Salem yafara cewa
"Abba ba yarenmu..."
"Kaji min shashancin banza..yare yana hana aurene?...da mutumin ke zuwa wata kasa yayi aure fa?..ai wannan ba matsala bane...hope muslima ce?" Salem wani sanyi yaji cikin ranshi, daman yasan abbanshi bashi da case
"Eh Abba"
"Wace yarece?" Ahankali ya kara cewa
"Yoruba" baki Abba ya bude
"Yan gidan abokina obasonjo kenan.. Waye babban ta?" Salem murmushi yayi
"Abba yar talaka ce..abbanta ya rasu"
"To Allah ya jikanshi..its good..haka zai baka access ka kara taimakawa talakawa tunda ga kudin babu abinyi da su" Salem daria yayi
"Eh mana tunda kullum cikin aiki kake..at least ko yan gidan matanka ka kara taimakawa zaka samu lada" Salem lumshe idanuwa yayi yana tunanin
"I wish such word is coming from first love mouth" yafada cikin ranshi, don ummanshi irin Matan nan masu mulki, masu ganin uwa tafi karfi cikin decisions din yayansu.
"Abba nagode.. You have always supported me...all ya saka maka da jannatul Firdausi.."
"Ameen habibi..kaima Allah yasa kar kayi Dana sanin zabinka"
"Ameen the best father in the world" Abba daria yayi, ahankali Salem yafara cewa.
"Abba kana ganin Umma zata amince?"
"Kunfi kusa"
"Please Abba katayani fada mata..." Ahankali Abba yace
"Aa..kasan yanda ummanka take...tana iyacewa ni na zaba maka yarinyan... Tell her ni kuma will be there to support you in case an samu matsala"
"Please Abba kayi min aduan kar a samu matsala.. Wallahi Abba I love her...Abba dukan mata danayiwa magana zagina suke..wallahi Abba wata har marina tayi..."
"what! Mari kuma?"
"Yes Abba.. Abba Tawakaltu kadaice ta saurareni..har kudi take bani"
"Tawakaltu.. Its a lovely name" inji Abba, lumshe ido Salem yayi yana daria, Dan shafa bayanshi Abba yayi
"Salem unlove" daria ya dinga yi Abba na tayashi.