Sashe 36
Shahaab Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido yazuba mata kamar yasamu TV, ita kuwa kanta yana qasa tace "mama jinake Zaki qarasa da kanki"
Cikin sauri mama Tace"A a zauna kibani,saida kika sangarta ni dabani abinci sannan Zaki gudu? Wannan dakike Gani ba Bani zaiyi ba saide ma yafara min shagwa6a nabashi"
Ta qarasa maganar tana nuna mata Shahaab, batayi gigin kallon inda yake ba tace"yalla6ai Ina wuni"
Wani iri yaji, yalla6ai? Me yarinyar Nan take nufi? Jin yayi shiru yasa Mama ta kalleshi tace"narasa meyasa idan Aisha ta gaishe ka bakason amsawa, Karage qiyaiyarka ga mata mana"
Murmushi yayi cikin shagwa6a yace"mamaaah..."sannna yad'ora Kansa a cinyar ta, yazagayo da hannunsa ta hips dinta, ahankali Aisha ta zauna, tana zama taji ya mintsineta Adede kan hips dinta, kallon sa tayi taga Idonsa a Lumshe kamar bashi ba, mama ta kalleshi tace"baka rabo da fitina Mahmud,mekakeso yanzu?"
Wani irin taqaici ne yakama Aisha, tad'an kalli mama taga Sai wani riritashi take kamar wani jariri, tunanin tane ya tsaya lokacin dataji yana shafa hips dinta,gabanta ne yafadi, tasake kallon sa taga Idonsa a rufe, shi ko tsoron mama ma bayaji, Bayan tsoron taji motsin hannunsa, ahankali taji yace"mama nagaji ne"
Mama tace"tun safe kunata aiki ai dole agaji "
Tajuya ta halli Aisha tace"Aisha laifin me kikayi wa Abbanki ne ya turo ki aiki wajena?"
Cak Shahaab ya tsaya da abunda yake, sakamakon tambayar ta mama ta shige shi, shi Kansa yanaso yaji dalilin zuwan ta gidan, yasan idan ya tambayeta bazata kulashi ba, tunda yaga alama har yanzu bata huce ba.
Gaban tane yafadi, cikin sanyin jiki tace"Mama wani suke son su auramin, nikuma Bana sonsa, akwai Wanda nakeso, shine Abbana yace Gara yaturani aiki inyi nesa da gida saboda karna dinga haduwa da Wanda nakeso din"
Mama tace"subhanallah, Aisha ai ba'a bijirewa iyaye, duk abinda suke so shi akeyi, Amma menene laifin shi Wanda suke so subakin?"
Cikin sanyin jiki tace"bashida laifi mama, yanzu ma nakoma sonsa, shizan aura"
Cikin sauri Shahaab yabude Idonsa ya kalleta, lokaci daya fuskarsa tayi kicin kicin 6acin rai da tsananin kishi yafuto qarara, mama kuwa murmushi tayi tace"ikon Allah, har tsuntsun yatashi daga kan Wanda kike so din? To meyasa kika haqura da za6in naki? Inde har yanzu kina sonsa, Sai muje dake har Garin naku inyi musu magana cikin fahimta subarki ki auri Wanda kike so din"
Cikin sauri tace"A a mama, Aina haqura dashi, saboda ya yaudareni, ya6oyemin gaskiyar waye shi, Bayan nagane Kuma naji duk na tsaneshi"(🙆🏻♀️😂)
Runtse Idonsa yayi, cikin 6acin rai ya d'ago Kansa daga cinyar mama ya kalleta yace"kozaki danyi shiru please?, banson jin wannan shirmen "
Mama ta kallashi da tsananin mamaki tace"menene abun 6acin rai anan? Kai take Bawa labarin?"
Cikin masifa yace"mama I'm tired... tazo tasani agaba tanamin wani zancen banza da wofi... "
Idon Aisha yaciko da qwallah, yanda taga ransa ya6acin Nan saita tunada ranar dasuka fara fada yake mata kashedi akan ogonsa Mahmud Wakili, cikin kuka tatashi da gudu ta wuce daki, bayanta yabi da kallo, yanda take gudun yasa hips dinta suke rawa,wani irin jarabben yawu ya hadiye saida yaga shigewarta daki sannan yasaki wani irin tsaki.
Mama ta kalleshi fuskarta d'aukeda damuwa tace"meyake damunka ne? Yarinya tana bakin qoqorin ta akaina bata gajiya, sannan muna Dan zancen mu kazo kasata kuka ka Koreta, haka kawai badakai take magana ba kahauta da fada, ko tunda kake zuwa falon Nan ka ta6a ganin ta tazauna?"
Cikin kishi yace"mama Kuma saita zauna tanata cewa ta tsaneshi ta tsaneshi kinajin ta bazaki hanata ba? Tace ya yaudare ta kinyi shiru baki dauki mataki ba, tadawo tace ta tsaneshi Shima baki hanata ba, Kuma idan tace bata sonsa fa kwata kwata?"(🤣)
Mama tace"saime? Dakai take? Kai tace ta tsana?"
Cikin kumburi yace"a a "
Tace"to banaso, yanzu kasa tana kuka idan tafara wannan shegen fishin Nata Allah ne kadai yasan ranar dazata sauko, tashi kaje dinning Kaci abinci katafi part dinku"
Cikin shagwa6a yace"mama korata kike ko?"
Tace"nibana korarka,Kai dinne wani lokacin kacika rigima,kabar matarka acan nikuma kazo Nan ka dameni"
Murmushi yayi yace "shikkenan naji zan tafi, tashi muje kibani abinci"
Cikin sauri tace"me amfanin matarka?Nima Aisha ce tabani"
Murmushi yayi cikin ransa yace"aikuwa Nima saita Bani"
Amma a fili saiyace"to Bari in Dan kalli labarai idan zan tafi inkwnta saina ci abincin"
Tace"toshikkenan saida safe zanje in kwanta Nima,tunda ka kori yar hirar tawa,"
Cikin jin dadi yace"to mama saida safe"
Harta juya zata tafi saita dawo tace"yawwa wacece Aisha ne?"
Cikin sauri yajuyo ya kalleta yakasa bata amsa, tace"ka tsareni da ido baka Bani amsar tambaya taba"
Cikin wata irin kunya ya sunkuyar da qansa tareda shafa sumarsa yace"mama ai kece"
Murmushi tayi tace"banason qarya Mahmud, wacece Aisha?"
Cikin kunya yacigaba da shafa sumar sa,saide Kuma yaqi kallon ta, ahankali yace"wata ma'aikaciyar muce"
Murmushi tasake yi cikin ranta tana qara godewa Allah Dan da alama Mahmud din Nata soyaiya yake batare data Sani ba, cikin murmushin tace"ma'aikaciyar takuce zaka iya sadaukar da ranka saboda ita?"
Cikin shagwa6a yace "mamaaaah...."
Dariya tayi tace"to in tayi tsami naji, saida safe "
Cikin sauri yace"to Allah yakaimu mama"
Saida tashige daki sannan yasaki wata irin ajiyar zuciya, saida yayi Zaman minti ashirin shi kadai a falon, sannan yatashi yanufi dinning, yau da Kansa yazuba abincin acikin wani plate Mai kyau.
Sannan yad'auki gorar ruwa guda daya, yad'auki brief case dinsa yawuce Dakin Aisha.
Handle din dakin yakama sannan yashiga tareda rufowa, duhu ne ya wanzu a Dakin da alama ta kashe wutar ne ta kwanta, kunna wutar yayi lokaci daya ya hangeta kwance akan gadon jikinta a rufe ruf da blanket.
Hasken data Gani a idonta ne yasa ta bude idonta, lokaci daya idonta ya sauka akansa yana kokarin ajiye kayan dake hannunsa.
Shahaab littafin kudi ne, nera 300 na kacal
Zaki tura 300 ta wannan account
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN tareda shedar biya ta wannan number 08033300034
Mutara zuwa gobe🙏🏻
El Yaqoub ✍🏻
BASAJA TAKU NA BIYU
Ummah da Abba suna tsatstsaye atsakar gida suna kallon ikon Allah, Hajja ta riqe waya a hannu Sai zagaya tsakar gida take tana mita.
Abba ya kalleta yace"Hajja da haquri kikai da Kiran wayar nan haka, yanzu karfe goma saura, itama idan kin sameta ma may be basa tare Dame wayar, kokuma sunyi bacci"
Cikeda masifa tace"mamuda kaifa nariga nagama sanin baka damu da yarinyar Nan ba, inda kadamu da'ita lokacin data bugomin waya nace bazan bata kaiba Aida haquri yakamata kabani inhadaka da'ita, Amma saika yi mursisi kakara redio a kunne, nafi sati Ina Kiran yarinyar wayar taqi shiga, tayaya Hankali na zai kwanta?"
Umma ta kalleta tace"Hajja to tunda taqi shiga kibari mana gobe saiki kirata"
"bazan Bari ba Hadiza,kunga banfa riqeku ba, kuje kuyi kwanciyar ku, Amma nikam yau saina ji muryar mesunan qawa zan iya runtsa wa, haba dadewar ai tayi yawa, Yan birni da suka 6aci dason duniya waya Sani ma kohar sunyi tsiren ta"
Ummah ta sunkuyar da kanta tayi shiru, Abba kuwa kujera yaja ya zauna, Ina ya'isa yaje yabar Hajja awaje? Aikuwa da basu wanye lafiya ba gobe.
******
Bayan ya ajiye kayan zama yayi aqasan d'akin tareda daure fuska yace"sauko magana nazo muyi"
Babu musu taja hijabinta tasaka, sannan ta sakko Qasan Dakin ta zauna kanta aqasa hannunta duka biyun suna cikin hijab dinta.
Ajiyar zuciya yasauke yace"ba gaisuwa?"
Kanta aqasa tace"yalla6ai Aina gaisheka dazu"
Cikin sauri ya katseta "ke da Allah banason wannan yalla6ai-yalla6ai din,shikkenan dan abu yafaru bazaki tsaya ki saurari abinda zan fada miki ba, saiki yanke min hukunci, agabana kina cewa Wai wani kike so, ni kin tsaneni ko maaamah?"
Yaqare maganar da wata irin murya kamar zai Fashe da Kuka.
Hakanne yasa zuciyarta ta karye, Nan da Nan tafara hawaye, cikin kuka tace"bakaine ka yaudare niba, kasa Abbana ya rabani da Hajja yakawo ni wani waje aiki,aidama baka sona matarka kakeso tunda Qin fadamin kokai waye kayi" taqare maganar tana turo bakinta gaba
Cikin sigar rad'a yace"Amma nabaki haquri..."
Cikin kuka tace"ainima bance komai ba,kawai de karabu Dani kafita daga rayuwa ta, tun farko ma da nasan cewa kaine Mahmud Wakili bazan saurareka ba, sawun giwa ai ya take na....."
Cikin sauri ya katseta"maaamah.... Tun farko nasan cewa bakya sona, ranar Dana fara haduwa dake ma nasan cewa bakya sona..." matsowa yayi gab da ita, yasaka hannunsa biyu yariqe fuskarta,yasake yin qasa da murya yaci gaba da fadin"amma ni Ina sonki maaamah..."
Lumshe idonta tayi, Hakanne yabawa Hawayen idonta damar zubowa akan kumatunta, ahankali ta bude idonta, sannan tasaka hannu ta janye nasa hannun daga kan fuskarta, ta kalleshi tace"bazai iyu ba, saboda Abba na bazai baka niba, maqocinmu yaganni lokacin dana shiga motar ka, Kuma yaganni lokacin Dana futo, Abba na yayi fishi Dani Kuma duk kaine sila, tun farko inda kayi magana dashi dole zai fahimceni"
Tunda tafara magana ya zubawa lips dinta ido yana kallo, kawai moment dinsu na cikin mota yake tunowa lokacin dayake kissing dinta.
Ajiyar zuciya yayi shibaiga abun damuwa anan ba, ahankali yace "to maaama munshiga mota me mukayi? Meyasa Dan kin shiga motata Abba zaiyi miki wata fahimtar, ai babu abinda mukai..."
Cikin kuka ta daga murya tace"basaida ka tsotsi bakinaba, Kuma aina hanaka Amma shine kaqi denawa"
Murmushi yayi, yace"ni nama dade da mantawa maaamah, jinake kema kin manta, maaama akwai dalilin dayasa na 6oye miki kaina, mama da Ramadan sune suka sakani hakan"
Cikin sauri mama Tace"A a zauna kibani,saida kika sangarta ni dabani abinci sannan Zaki gudu? Wannan dakike Gani ba Bani zaiyi ba saide ma yafara min shagwa6a nabashi"
Ta qarasa maganar tana nuna mata Shahaab, batayi gigin kallon inda yake ba tace"yalla6ai Ina wuni"
Wani iri yaji, yalla6ai? Me yarinyar Nan take nufi? Jin yayi shiru yasa Mama ta kalleshi tace"narasa meyasa idan Aisha ta gaishe ka bakason amsawa, Karage qiyaiyarka ga mata mana"
Murmushi yayi cikin shagwa6a yace"mamaaah..."sannna yad'ora Kansa a cinyar ta, yazagayo da hannunsa ta hips dinta, ahankali Aisha ta zauna, tana zama taji ya mintsineta Adede kan hips dinta, kallon sa tayi taga Idonsa a Lumshe kamar bashi ba, mama ta kalleshi tace"baka rabo da fitina Mahmud,mekakeso yanzu?"
Wani irin taqaici ne yakama Aisha, tad'an kalli mama taga Sai wani riritashi take kamar wani jariri, tunanin tane ya tsaya lokacin dataji yana shafa hips dinta,gabanta ne yafadi, tasake kallon sa taga Idonsa a rufe, shi ko tsoron mama ma bayaji, Bayan tsoron taji motsin hannunsa, ahankali taji yace"mama nagaji ne"
Mama tace"tun safe kunata aiki ai dole agaji "
Tajuya ta halli Aisha tace"Aisha laifin me kikayi wa Abbanki ne ya turo ki aiki wajena?"
Cak Shahaab ya tsaya da abunda yake, sakamakon tambayar ta mama ta shige shi, shi Kansa yanaso yaji dalilin zuwan ta gidan, yasan idan ya tambayeta bazata kulashi ba, tunda yaga alama har yanzu bata huce ba.
Gaban tane yafadi, cikin sanyin jiki tace"Mama wani suke son su auramin, nikuma Bana sonsa, akwai Wanda nakeso, shine Abbana yace Gara yaturani aiki inyi nesa da gida saboda karna dinga haduwa da Wanda nakeso din"
Mama tace"subhanallah, Aisha ai ba'a bijirewa iyaye, duk abinda suke so shi akeyi, Amma menene laifin shi Wanda suke so subakin?"
Cikin sanyin jiki tace"bashida laifi mama, yanzu ma nakoma sonsa, shizan aura"
Cikin sauri Shahaab yabude Idonsa ya kalleta, lokaci daya fuskarsa tayi kicin kicin 6acin rai da tsananin kishi yafuto qarara, mama kuwa murmushi tayi tace"ikon Allah, har tsuntsun yatashi daga kan Wanda kike so din? To meyasa kika haqura da za6in naki? Inde har yanzu kina sonsa, Sai muje dake har Garin naku inyi musu magana cikin fahimta subarki ki auri Wanda kike so din"
Cikin sauri tace"A a mama, Aina haqura dashi, saboda ya yaudareni, ya6oyemin gaskiyar waye shi, Bayan nagane Kuma naji duk na tsaneshi"(🙆🏻♀️😂)
Runtse Idonsa yayi, cikin 6acin rai ya d'ago Kansa daga cinyar mama ya kalleta yace"kozaki danyi shiru please?, banson jin wannan shirmen "
Mama ta kallashi da tsananin mamaki tace"menene abun 6acin rai anan? Kai take Bawa labarin?"
Cikin masifa yace"mama I'm tired... tazo tasani agaba tanamin wani zancen banza da wofi... "
Idon Aisha yaciko da qwallah, yanda taga ransa ya6acin Nan saita tunada ranar dasuka fara fada yake mata kashedi akan ogonsa Mahmud Wakili, cikin kuka tatashi da gudu ta wuce daki, bayanta yabi da kallo, yanda take gudun yasa hips dinta suke rawa,wani irin jarabben yawu ya hadiye saida yaga shigewarta daki sannan yasaki wani irin tsaki.
Mama ta kalleshi fuskarta d'aukeda damuwa tace"meyake damunka ne? Yarinya tana bakin qoqorin ta akaina bata gajiya, sannan muna Dan zancen mu kazo kasata kuka ka Koreta, haka kawai badakai take magana ba kahauta da fada, ko tunda kake zuwa falon Nan ka ta6a ganin ta tazauna?"
Cikin kishi yace"mama Kuma saita zauna tanata cewa ta tsaneshi ta tsaneshi kinajin ta bazaki hanata ba? Tace ya yaudare ta kinyi shiru baki dauki mataki ba, tadawo tace ta tsaneshi Shima baki hanata ba, Kuma idan tace bata sonsa fa kwata kwata?"(🤣)
Mama tace"saime? Dakai take? Kai tace ta tsana?"
Cikin kumburi yace"a a "
Tace"to banaso, yanzu kasa tana kuka idan tafara wannan shegen fishin Nata Allah ne kadai yasan ranar dazata sauko, tashi kaje dinning Kaci abinci katafi part dinku"
Cikin shagwa6a yace"mama korata kike ko?"
Tace"nibana korarka,Kai dinne wani lokacin kacika rigima,kabar matarka acan nikuma kazo Nan ka dameni"
Murmushi yayi yace "shikkenan naji zan tafi, tashi muje kibani abinci"
Cikin sauri tace"me amfanin matarka?Nima Aisha ce tabani"
Murmushi yayi cikin ransa yace"aikuwa Nima saita Bani"
Amma a fili saiyace"to Bari in Dan kalli labarai idan zan tafi inkwnta saina ci abincin"
Tace"toshikkenan saida safe zanje in kwanta Nima,tunda ka kori yar hirar tawa,"
Cikin jin dadi yace"to mama saida safe"
Harta juya zata tafi saita dawo tace"yawwa wacece Aisha ne?"
Cikin sauri yajuyo ya kalleta yakasa bata amsa, tace"ka tsareni da ido baka Bani amsar tambaya taba"
Cikin wata irin kunya ya sunkuyar da qansa tareda shafa sumarsa yace"mama ai kece"
Murmushi tayi tace"banason qarya Mahmud, wacece Aisha?"
Cikin kunya yacigaba da shafa sumar sa,saide Kuma yaqi kallon ta, ahankali yace"wata ma'aikaciyar muce"
Murmushi tasake yi cikin ranta tana qara godewa Allah Dan da alama Mahmud din Nata soyaiya yake batare data Sani ba, cikin murmushin tace"ma'aikaciyar takuce zaka iya sadaukar da ranka saboda ita?"
Cikin shagwa6a yace "mamaaaah...."
Dariya tayi tace"to in tayi tsami naji, saida safe "
Cikin sauri yace"to Allah yakaimu mama"
Saida tashige daki sannan yasaki wata irin ajiyar zuciya, saida yayi Zaman minti ashirin shi kadai a falon, sannan yatashi yanufi dinning, yau da Kansa yazuba abincin acikin wani plate Mai kyau.
Sannan yad'auki gorar ruwa guda daya, yad'auki brief case dinsa yawuce Dakin Aisha.
Handle din dakin yakama sannan yashiga tareda rufowa, duhu ne ya wanzu a Dakin da alama ta kashe wutar ne ta kwanta, kunna wutar yayi lokaci daya ya hangeta kwance akan gadon jikinta a rufe ruf da blanket.
Hasken data Gani a idonta ne yasa ta bude idonta, lokaci daya idonta ya sauka akansa yana kokarin ajiye kayan dake hannunsa.
Shahaab littafin kudi ne, nera 300 na kacal
Zaki tura 300 ta wannan account
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN tareda shedar biya ta wannan number 08033300034
Mutara zuwa gobe🙏🏻
El Yaqoub ✍🏻
BASAJA TAKU NA BIYU
Ummah da Abba suna tsatstsaye atsakar gida suna kallon ikon Allah, Hajja ta riqe waya a hannu Sai zagaya tsakar gida take tana mita.
Abba ya kalleta yace"Hajja da haquri kikai da Kiran wayar nan haka, yanzu karfe goma saura, itama idan kin sameta ma may be basa tare Dame wayar, kokuma sunyi bacci"
Cikeda masifa tace"mamuda kaifa nariga nagama sanin baka damu da yarinyar Nan ba, inda kadamu da'ita lokacin data bugomin waya nace bazan bata kaiba Aida haquri yakamata kabani inhadaka da'ita, Amma saika yi mursisi kakara redio a kunne, nafi sati Ina Kiran yarinyar wayar taqi shiga, tayaya Hankali na zai kwanta?"
Umma ta kalleta tace"Hajja to tunda taqi shiga kibari mana gobe saiki kirata"
"bazan Bari ba Hadiza,kunga banfa riqeku ba, kuje kuyi kwanciyar ku, Amma nikam yau saina ji muryar mesunan qawa zan iya runtsa wa, haba dadewar ai tayi yawa, Yan birni da suka 6aci dason duniya waya Sani ma kohar sunyi tsiren ta"
Ummah ta sunkuyar da kanta tayi shiru, Abba kuwa kujera yaja ya zauna, Ina ya'isa yaje yabar Hajja awaje? Aikuwa da basu wanye lafiya ba gobe.
******
Bayan ya ajiye kayan zama yayi aqasan d'akin tareda daure fuska yace"sauko magana nazo muyi"
Babu musu taja hijabinta tasaka, sannan ta sakko Qasan Dakin ta zauna kanta aqasa hannunta duka biyun suna cikin hijab dinta.
Ajiyar zuciya yasauke yace"ba gaisuwa?"
Kanta aqasa tace"yalla6ai Aina gaisheka dazu"
Cikin sauri ya katseta "ke da Allah banason wannan yalla6ai-yalla6ai din,shikkenan dan abu yafaru bazaki tsaya ki saurari abinda zan fada miki ba, saiki yanke min hukunci, agabana kina cewa Wai wani kike so, ni kin tsaneni ko maaamah?"
Yaqare maganar da wata irin murya kamar zai Fashe da Kuka.
Hakanne yasa zuciyarta ta karye, Nan da Nan tafara hawaye, cikin kuka tace"bakaine ka yaudare niba, kasa Abbana ya rabani da Hajja yakawo ni wani waje aiki,aidama baka sona matarka kakeso tunda Qin fadamin kokai waye kayi" taqare maganar tana turo bakinta gaba
Cikin sigar rad'a yace"Amma nabaki haquri..."
Cikin kuka tace"ainima bance komai ba,kawai de karabu Dani kafita daga rayuwa ta, tun farko ma da nasan cewa kaine Mahmud Wakili bazan saurareka ba, sawun giwa ai ya take na....."
Cikin sauri ya katseta"maaamah.... Tun farko nasan cewa bakya sona, ranar Dana fara haduwa dake ma nasan cewa bakya sona..." matsowa yayi gab da ita, yasaka hannunsa biyu yariqe fuskarta,yasake yin qasa da murya yaci gaba da fadin"amma ni Ina sonki maaamah..."
Lumshe idonta tayi, Hakanne yabawa Hawayen idonta damar zubowa akan kumatunta, ahankali ta bude idonta, sannan tasaka hannu ta janye nasa hannun daga kan fuskarta, ta kalleshi tace"bazai iyu ba, saboda Abba na bazai baka niba, maqocinmu yaganni lokacin dana shiga motar ka, Kuma yaganni lokacin Dana futo, Abba na yayi fishi Dani Kuma duk kaine sila, tun farko inda kayi magana dashi dole zai fahimceni"
Tunda tafara magana ya zubawa lips dinta ido yana kallo, kawai moment dinsu na cikin mota yake tunowa lokacin dayake kissing dinta.
Ajiyar zuciya yayi shibaiga abun damuwa anan ba, ahankali yace "to maaama munshiga mota me mukayi? Meyasa Dan kin shiga motata Abba zaiyi miki wata fahimtar, ai babu abinda mukai..."
Cikin kuka ta daga murya tace"basaida ka tsotsi bakinaba, Kuma aina hanaka Amma shine kaqi denawa"
Murmushi yayi, yace"ni nama dade da mantawa maaamah, jinake kema kin manta, maaama akwai dalilin dayasa na 6oye miki kaina, mama da Ramadan sune suka sakani hakan"