Sashe 16
Shahaab Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajiyar zuciya ya sauke yace "to aini banga abun damuwa ba, saboda bawai zama zanyi da yarinyar har mutane suzo su taru akaina ba, kawai de Naga suna cikin yanayi na rashi, shiyasa zan taimaka mata, sannan Kuma ta fada min abinda yasa take min rashin kunya, idan batada hujja saina mata hukunci daidai da rashin kunyarta inkama gabana, shikkenan fa "
Ramadan yace"idan kuwa ka temaka mata ai zataso kudinga zumunci, ko yar wayar nan idan tana cikin halin buqata zata Iya kiranka ai, kayi hakuri muje da daddare yafi sirri gaskiya, babu wanda yasan munje, babu Wanda yasan mundawo"
Badon ransa yasoba haka yayi shiru, Bai qara magana ba saboda 6acin rai Wanda shi Kansa baisan dalilin hakan ba, Ramadan yadan juyo ya Kalle shi qasa-qasa dariya ta kamashi ganin yanda abokin nasa yahad'e girar sama data qasa
Karfe biyar na yamma suka koma masauqin su, saida aka Sha ruwa, suka huta, wajan qarfe bakwai da rabi suka futo, Ramadan ne yake driving, shikam Shahaab a sonsa, driver yakawo su, Amma Ramadan Sai yaqi yarda yace babu damuwa shi zai kawo su Garin.
Haka suka taho su biyu, da tambaya da komai Allah yakawo su Garin CHAMO, mutane dayawa Sai kallon motar suke saboda yanda take daukan ido tana wani irin qyalli na sabunta, Ramadan ya juyo ya Kalle shi yace "inane gidan?"
Kalle-Kalle yafara, can yace "danyi gaba kadan"
Ramadan yayi gaba, yasamu wani waje can Gefe ya Parker mota, Shahaab ya kalli Ramadan yace "Anya ba zamu koma ba kuwa Ramadan? Gabana faduwa yake, karnaje aljana ce"
Ramadan ya riqe hannunsa yace "mutum ce, duk da banganta ba nasan mutum ce, Ana daure duk wani shedanin aljani lokacin azumi, saboda haka kayi addu'ah kawai ka qarasa gidan"
"tokai bazakaje ba?"
Ramadan yace "Ina jiranka amota, ka dauki Bluetooth dinka saimu dinga magana ta waya"
Girgiza masa Kai yayi, sannan yasaka hannu yabude gidan Bluetooth din yad'auki guda daya,yacire jacket din suit din jikinsa, yacire Agogonsa Mai tsada, niktie din wuyansa ma yacire shi, Jiyayi botir din gaban rigar tasa ya kamashi, yasaka hannu ya6alle guda uku, Nan da Nan kuwa lallausar sumar qirjinsa tafara bayyana kadan, saida yagama gyarawa tsaf sannan yafita daga motar yana tunani a ransa yaushe zai iya bata kyautar dubu biyar saboda ya gwadata kamar yanda Ramadan yabashi shawara? Yanzu Yaya za'ayi ya ganta?.
Tafiya yake ahankali hannunsa daya zube cikin aljihun wandonsa, Sai Kalle Kalle yake kamar yana tsoron wani Wanda yasan shi ya ganshi
Har yaqara so qofar gidansu Aisha, yaja ya tsaya agefen wata bishiya dake kofar gidan, yadade a tsaye awajan yana tunanin wazai tura gidan Akira masa ita?to wazaice Akira masa shida baisan sunan taba?
Ramadan yakirashi yace "kakirata?"
"no, Ina jiran yaro de"
Yace "okay"
sannan yakashe wayar
Shiru shiru babu wani yaro dayazo wucewa ta qofar gidan, bishiyar yasake kalla yanemi waje ya zauna ko Allah zaisa wani Yaron yazo wuce wa, har qarfe takwas da rabi babu alamun mutum Kuma unguwar tafara yin shiru saboda sallar tarawih da aka fara mutane duk suna can suna Sallah
Wani sauro ne yarafka masa cizo abayansa cikin sauri yamiqe tsaye yakai hannun sa wajan yana sosawa, tunani yafara a ransa yaushe Rabonsa ma da cizon sauro?
Kafin yagama tunanin yaga wata tafuto daga gidan, hannunta d'aukeda sallaya,da alama wajan sallah zataje.
Hankalinsa ne yakoma kanta, Hasken wayar Hajja dake hannun ta tana dannawa shine yasake bayyana kyakykyawar fuskarta, hijabin Nata dogo ne har qasa, yanada hula hijabin Sai hular tayiwa doguwar fuskarta kyau sosai, gabansa ne yafadi, kafin zuciyar sa tayi masa tunanin wani abu yayi sauri ya qarasa wajan tareda fuzgota can Gefe, sakamakon fuzgotan Dayayi har jikinsu yana haduwa Dana juna, wayar Hajja tayi Gefe tafadi aqasa, gabanta ne yafadi, abinda takawo ranta kawai masu satar mutane ne zasu saceta, ganin kafafun mutane sun dauke babu wani Wanda zai ceceta yasa tafara kokarin qwace hannunta daya riqe Wanda tuni yafara yimata zafi, Bayan ta qwace hannunta ta kwasa da sauri zata koma gida, cikin sauri shima yakai mata wani irin ruqo bai samu nasarar kama hannunta ba, hakan yasa hannunsa ya sauka akan Bajajjan Qugunta, baisan lokacin daya sake yimasa wani irin ruqoba,tsoro ne yasake kamata, har zuwa lokacin batasan waye ba, cikin sauri ta bud'e dan qaramin bakinta zata masa ihu,tun kafin tasaki ihun cikin sauri Shima yasaka tattausan tafin hannunsa na Dama yatoshe mata baki,hannunsa na hagu Kuma yana riqe da Qugunta, kallanta takai gareshi, lokaci d'aya tagane shi,zuba mata ido yayi yana qare mata kallo acikin duhun, haka itama shid'in take kallo.
Alhamdulillah free fage yaqare💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Yaya makomar soyaiyar Inusa Mai Kanti awajan Aisha?
Yaya alaqar ta da Mahmud Wakili zata kasance?
Yaya haduwar Aysha Sulaiman Bompai wato Hajja A'i, dakuma qawarta Aysha Yakubu Sagagi wato Hajiya Mama?
Yaya alwashin munirat zai kasance?🤔
Ba'iya wannan ce gwagwar mayar da littafin ya qunsaba,akwai drama iri iri, Kashi daban daban, domin kuwa littafin Shahaab yazo da wani Salo na daban, kede kawai karki Bari abaki labari, bahaushe yace da abaka labari, Gara kabayar 😍
Duk me buqatar cigaban littafin SHAHAAB, zai tura nera 300 kacal👌🏻ki karanta abinki Hankali kwance 🥰
Zaki tura 300 ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma kitura katin MTN na nera 300 kacal, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034 😇
Amnah El Yaqoub ✍🏻
17&18
Cikin damuwa takira wayar mahaifiyar ta, Bayan sun gaisa da juna tace "Momy Mahmud ya sauya min gaba daya"
Cikin kulawa tace "sauya wa kamar Yaya munirat? Banason shashanci, yanda Mahmud yake sonki banajin zai iya aikata miki wani abu"
Cikin shagwa6a tace "momy yanzu yarage nemana, koda yayi tafiya baicika nemana kamar da ba, idan yana gida saide yayi shiru yadinga tunani, ni bansan meyake damunsa ba"
"kinjiki da shirme munirat, yaushe Zaki barshi da damuwa to? Kema kinsan abinda muke samu awajansa idan kikayi watsi dashi to zamu daina samu, kici gaba da bashi kulawa, 'yar kissar Nan, kina sake janye hankalin sa, Sai kiga komai yayi daidai"
"to shikkenan Momy, zanyi"
"yauwa, kina Dan adana wasu abubuwan de ko?"
Tace "momy wanne irin abu?"
"munirat banason shirme, kina matar Mahmud Wakili Amma ace ke d'an gidajen Nan ma bakida shi, bakida wata kadara daza'a siyar miliyoyin kudade, kina zaune ba Cas, ba as, yana mutuwa bakida komai kenan saide tumunin takaba, danhaka kishiga hankalin ki"
Jijjiga Kai munirat tayi, alamun ta gane inda momy tasa gaba, cikin murna tace "nagane momy, zakiji kyakykyawan bayani awajena momy, ki kulamin da kanki bye"
Tafadi hakan tareda kashe wayar.
(duk wacce ta karanta min novel batareda tabiya ba, nabar ta da ALLAH, domin nide ban yafe ba)
******
Hannu tasa tacire masa nasa hannun daya rufe mata baki dashi, cikin 6acin rai tace "ka qyaleni"
Lokaci d'aya yasake ta,tsugunna wa tayi tad'auki wayar Hajja da screen din yasake fashewa, cikin tashin Hankali ta dora hannunta duka biyun aka tace "innalillahi..." cikin sauri ta juya zata koma gida da alama ma ta manta da mutum akusa da'ita
Da sauri ya ruqo hannunta, juyowa tayi cikin fishi ta Kalli yanda yariqe mata hannu, gaba daya ma Sai mamaki ya kamata ganin yanda yake riqeta babu wata shakka ko tsoro atare dashi, ranta ne yayi baqiqqirin, ahankali tasaki ajiyar zuciya, sannan tadawo kusa dashi tace "sakarmin hannu malam, ko Bayan kama abubuwan bayin Allah Wanda basujiba basu Gani ba da ogan Naka yakeyi yanzu Kuma harda kama mutane yafara?"
Wata irin iska ya furzar daga bakinsa, Bayan tunawa Dayayi ashefa yafada mata shi din Yaron Mahmud Wakili ne, to Amma shi menene laifin sa danya sa an kama kayan 6arayin Gwamnati? Meyasa take masa haka ne? Hannunsa yatura cikin aljihun wandonsa, dayan hannun Kuma yana riqe da tsintsiyar hannunta, batare daya saketa ba yace "kifadamin menene oga na yamiki?"
Aisha ta Kalle shi tace "toka sakarmin hannu saina fada Maka"
Hannun yasaki, sannan ya nuna mata Qasan bishiya inda ya zauna kafin tafuto, babu musu ta zauna, Shima zama yayi, yana mamakin yanda yake zaune da wannan qanqanuwar yarinyar Kuma awani gari qauye irin wannan, Aisha ta juya ta Kalle shi, cikin zazzaqar muryarta tace "Kanaji ko Yaron oga, Mahmud Wakili bashida mutunci" (🙆🏻♀️)
Cikin sauri yajuyo ya kalleta, ransa ne ya 6aci, Amma saiya danne yace "meyasa?"
Gyara zamanta tayi kamar Dama jira take ya tambayeta, cikin sauri tace "Alhamdulillah, Gara da Allah yasa ka tambayeni,kullum shi bashida aiki saide kaji yakama abubuwan mutane yarufe, kullum maganar da akeyi kenan a gidan redio, sannan Kuma ga mutane Nan mabuqata bazai taimaka musu ba, saide yabawa Yan ball, Dan Allah Kai a ganinka wannan mutunci ne? "
Baqin ciki ne ya kamashi, yanzu Dama saboda wannnan dalilin yarinyar Nan take zaginsa? Jiyayi kamar ya kwada mata Mari, Kallan ta yayi akaron farko tunda suka zauna, ahankali yace"shine kawai?"
Cikin sauri tajuyo tana Kallan sa sosai tace "Ina kuwa, haka yakama gidan man Alhaji Audu maqocinmu, bawan Allah gashi da taimako, kullum idan ya dawo daga kudu saiya kawo mana tsarabar kayan abinci da manja, Amma shine yasa aka kama masa gidan mansa"
Tana fadar haka ta dora kanta akan qafafunta tafashe da Kuka
Shahaab Sai yayi shiru yana Kallan ikon Allah, yanzu yanzu yarinya ki gama bayani Amma kifashe da Kuka? Kamar wata tsohuwa? to kode da tsofaffi take zaune? Ahankali ya motsa lips dinsa kamar bayason magana yace "Menene abun kuka? Sannan waye yafada miki Mahmud Wakili ne yakama gidan mansa? A Abuja gidan man yake?"
Cikin kuka ta d'ago kanta tace "akano gidan mansa yake,kuma efcc ne suka kama masa, tunda aka kama masa har yanzu ko shinkafa kwano daya bai qara aiko mana ba, muda muke samun abinci ta qarqashin sa aimu Mahmud Wakili yacuta, Kuma insha Allah idona Idonsa saina fada masa baqar magana har ya mutu bazai manta Dani ba "
Cikin ransa yace"baqar magana na nawa Kuma "(😒)Gara yatafi, yaga alama gaba daya zallar yarintace a tareda'ita
Hannunsa yazura cikin aljihun sa yadauko dubu biyar, kamar yana tsoron bata yace"gashi"
Kallan kudin tayi ta girgiza Masa Kai tace "um Um, ankusa idar da sallah natafi saida safe" tamiqe zata saka gudu
Ramadan yace"idan kuwa ka temaka mata ai zataso kudinga zumunci, ko yar wayar nan idan tana cikin halin buqata zata Iya kiranka ai, kayi hakuri muje da daddare yafi sirri gaskiya, babu wanda yasan munje, babu Wanda yasan mundawo"
Badon ransa yasoba haka yayi shiru, Bai qara magana ba saboda 6acin rai Wanda shi Kansa baisan dalilin hakan ba, Ramadan yadan juyo ya Kalle shi qasa-qasa dariya ta kamashi ganin yanda abokin nasa yahad'e girar sama data qasa
Karfe biyar na yamma suka koma masauqin su, saida aka Sha ruwa, suka huta, wajan qarfe bakwai da rabi suka futo, Ramadan ne yake driving, shikam Shahaab a sonsa, driver yakawo su, Amma Ramadan Sai yaqi yarda yace babu damuwa shi zai kawo su Garin.
Haka suka taho su biyu, da tambaya da komai Allah yakawo su Garin CHAMO, mutane dayawa Sai kallon motar suke saboda yanda take daukan ido tana wani irin qyalli na sabunta, Ramadan ya juyo ya Kalle shi yace "inane gidan?"
Kalle-Kalle yafara, can yace "danyi gaba kadan"
Ramadan yayi gaba, yasamu wani waje can Gefe ya Parker mota, Shahaab ya kalli Ramadan yace "Anya ba zamu koma ba kuwa Ramadan? Gabana faduwa yake, karnaje aljana ce"
Ramadan ya riqe hannunsa yace "mutum ce, duk da banganta ba nasan mutum ce, Ana daure duk wani shedanin aljani lokacin azumi, saboda haka kayi addu'ah kawai ka qarasa gidan"
"tokai bazakaje ba?"
Ramadan yace "Ina jiranka amota, ka dauki Bluetooth dinka saimu dinga magana ta waya"
Girgiza masa Kai yayi, sannan yasaka hannu yabude gidan Bluetooth din yad'auki guda daya,yacire jacket din suit din jikinsa, yacire Agogonsa Mai tsada, niktie din wuyansa ma yacire shi, Jiyayi botir din gaban rigar tasa ya kamashi, yasaka hannu ya6alle guda uku, Nan da Nan kuwa lallausar sumar qirjinsa tafara bayyana kadan, saida yagama gyarawa tsaf sannan yafita daga motar yana tunani a ransa yaushe zai iya bata kyautar dubu biyar saboda ya gwadata kamar yanda Ramadan yabashi shawara? Yanzu Yaya za'ayi ya ganta?.
Tafiya yake ahankali hannunsa daya zube cikin aljihun wandonsa, Sai Kalle Kalle yake kamar yana tsoron wani Wanda yasan shi ya ganshi
Har yaqara so qofar gidansu Aisha, yaja ya tsaya agefen wata bishiya dake kofar gidan, yadade a tsaye awajan yana tunanin wazai tura gidan Akira masa ita?to wazaice Akira masa shida baisan sunan taba?
Ramadan yakirashi yace "kakirata?"
"no, Ina jiran yaro de"
Yace "okay"
sannan yakashe wayar
Shiru shiru babu wani yaro dayazo wucewa ta qofar gidan, bishiyar yasake kalla yanemi waje ya zauna ko Allah zaisa wani Yaron yazo wuce wa, har qarfe takwas da rabi babu alamun mutum Kuma unguwar tafara yin shiru saboda sallar tarawih da aka fara mutane duk suna can suna Sallah
Wani sauro ne yarafka masa cizo abayansa cikin sauri yamiqe tsaye yakai hannun sa wajan yana sosawa, tunani yafara a ransa yaushe Rabonsa ma da cizon sauro?
Kafin yagama tunanin yaga wata tafuto daga gidan, hannunta d'aukeda sallaya,da alama wajan sallah zataje.
Hankalinsa ne yakoma kanta, Hasken wayar Hajja dake hannun ta tana dannawa shine yasake bayyana kyakykyawar fuskarta, hijabin Nata dogo ne har qasa, yanada hula hijabin Sai hular tayiwa doguwar fuskarta kyau sosai, gabansa ne yafadi, kafin zuciyar sa tayi masa tunanin wani abu yayi sauri ya qarasa wajan tareda fuzgota can Gefe, sakamakon fuzgotan Dayayi har jikinsu yana haduwa Dana juna, wayar Hajja tayi Gefe tafadi aqasa, gabanta ne yafadi, abinda takawo ranta kawai masu satar mutane ne zasu saceta, ganin kafafun mutane sun dauke babu wani Wanda zai ceceta yasa tafara kokarin qwace hannunta daya riqe Wanda tuni yafara yimata zafi, Bayan ta qwace hannunta ta kwasa da sauri zata koma gida, cikin sauri shima yakai mata wani irin ruqo bai samu nasarar kama hannunta ba, hakan yasa hannunsa ya sauka akan Bajajjan Qugunta, baisan lokacin daya sake yimasa wani irin ruqoba,tsoro ne yasake kamata, har zuwa lokacin batasan waye ba, cikin sauri ta bud'e dan qaramin bakinta zata masa ihu,tun kafin tasaki ihun cikin sauri Shima yasaka tattausan tafin hannunsa na Dama yatoshe mata baki,hannunsa na hagu Kuma yana riqe da Qugunta, kallanta takai gareshi, lokaci d'aya tagane shi,zuba mata ido yayi yana qare mata kallo acikin duhun, haka itama shid'in take kallo.
Alhamdulillah free fage yaqare💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Yaya makomar soyaiyar Inusa Mai Kanti awajan Aisha?
Yaya alaqar ta da Mahmud Wakili zata kasance?
Yaya haduwar Aysha Sulaiman Bompai wato Hajja A'i, dakuma qawarta Aysha Yakubu Sagagi wato Hajiya Mama?
Yaya alwashin munirat zai kasance?🤔
Ba'iya wannan ce gwagwar mayar da littafin ya qunsaba,akwai drama iri iri, Kashi daban daban, domin kuwa littafin Shahaab yazo da wani Salo na daban, kede kawai karki Bari abaki labari, bahaushe yace da abaka labari, Gara kabayar 😍
Duk me buqatar cigaban littafin SHAHAAB, zai tura nera 300 kacal👌🏻ki karanta abinki Hankali kwance 🥰
Zaki tura 300 ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma kitura katin MTN na nera 300 kacal, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034 😇
Amnah El Yaqoub ✍🏻
17&18
Cikin damuwa takira wayar mahaifiyar ta, Bayan sun gaisa da juna tace "Momy Mahmud ya sauya min gaba daya"
Cikin kulawa tace "sauya wa kamar Yaya munirat? Banason shashanci, yanda Mahmud yake sonki banajin zai iya aikata miki wani abu"
Cikin shagwa6a tace "momy yanzu yarage nemana, koda yayi tafiya baicika nemana kamar da ba, idan yana gida saide yayi shiru yadinga tunani, ni bansan meyake damunsa ba"
"kinjiki da shirme munirat, yaushe Zaki barshi da damuwa to? Kema kinsan abinda muke samu awajansa idan kikayi watsi dashi to zamu daina samu, kici gaba da bashi kulawa, 'yar kissar Nan, kina sake janye hankalin sa, Sai kiga komai yayi daidai"
"to shikkenan Momy, zanyi"
"yauwa, kina Dan adana wasu abubuwan de ko?"
Tace "momy wanne irin abu?"
"munirat banason shirme, kina matar Mahmud Wakili Amma ace ke d'an gidajen Nan ma bakida shi, bakida wata kadara daza'a siyar miliyoyin kudade, kina zaune ba Cas, ba as, yana mutuwa bakida komai kenan saide tumunin takaba, danhaka kishiga hankalin ki"
Jijjiga Kai munirat tayi, alamun ta gane inda momy tasa gaba, cikin murna tace "nagane momy, zakiji kyakykyawan bayani awajena momy, ki kulamin da kanki bye"
Tafadi hakan tareda kashe wayar.
(duk wacce ta karanta min novel batareda tabiya ba, nabar ta da ALLAH, domin nide ban yafe ba)
******
Hannu tasa tacire masa nasa hannun daya rufe mata baki dashi, cikin 6acin rai tace "ka qyaleni"
Lokaci d'aya yasake ta,tsugunna wa tayi tad'auki wayar Hajja da screen din yasake fashewa, cikin tashin Hankali ta dora hannunta duka biyun aka tace "innalillahi..." cikin sauri ta juya zata koma gida da alama ma ta manta da mutum akusa da'ita
Da sauri ya ruqo hannunta, juyowa tayi cikin fishi ta Kalli yanda yariqe mata hannu, gaba daya ma Sai mamaki ya kamata ganin yanda yake riqeta babu wata shakka ko tsoro atare dashi, ranta ne yayi baqiqqirin, ahankali tasaki ajiyar zuciya, sannan tadawo kusa dashi tace "sakarmin hannu malam, ko Bayan kama abubuwan bayin Allah Wanda basujiba basu Gani ba da ogan Naka yakeyi yanzu Kuma harda kama mutane yafara?"
Wata irin iska ya furzar daga bakinsa, Bayan tunawa Dayayi ashefa yafada mata shi din Yaron Mahmud Wakili ne, to Amma shi menene laifin sa danya sa an kama kayan 6arayin Gwamnati? Meyasa take masa haka ne? Hannunsa yatura cikin aljihun wandonsa, dayan hannun Kuma yana riqe da tsintsiyar hannunta, batare daya saketa ba yace "kifadamin menene oga na yamiki?"
Aisha ta Kalle shi tace "toka sakarmin hannu saina fada Maka"
Hannun yasaki, sannan ya nuna mata Qasan bishiya inda ya zauna kafin tafuto, babu musu ta zauna, Shima zama yayi, yana mamakin yanda yake zaune da wannan qanqanuwar yarinyar Kuma awani gari qauye irin wannan, Aisha ta juya ta Kalle shi, cikin zazzaqar muryarta tace "Kanaji ko Yaron oga, Mahmud Wakili bashida mutunci" (🙆🏻♀️)
Cikin sauri yajuyo ya kalleta, ransa ne ya 6aci, Amma saiya danne yace "meyasa?"
Gyara zamanta tayi kamar Dama jira take ya tambayeta, cikin sauri tace "Alhamdulillah, Gara da Allah yasa ka tambayeni,kullum shi bashida aiki saide kaji yakama abubuwan mutane yarufe, kullum maganar da akeyi kenan a gidan redio, sannan Kuma ga mutane Nan mabuqata bazai taimaka musu ba, saide yabawa Yan ball, Dan Allah Kai a ganinka wannan mutunci ne? "
Baqin ciki ne ya kamashi, yanzu Dama saboda wannnan dalilin yarinyar Nan take zaginsa? Jiyayi kamar ya kwada mata Mari, Kallan ta yayi akaron farko tunda suka zauna, ahankali yace"shine kawai?"
Cikin sauri tajuyo tana Kallan sa sosai tace "Ina kuwa, haka yakama gidan man Alhaji Audu maqocinmu, bawan Allah gashi da taimako, kullum idan ya dawo daga kudu saiya kawo mana tsarabar kayan abinci da manja, Amma shine yasa aka kama masa gidan mansa"
Tana fadar haka ta dora kanta akan qafafunta tafashe da Kuka
Shahaab Sai yayi shiru yana Kallan ikon Allah, yanzu yanzu yarinya ki gama bayani Amma kifashe da Kuka? Kamar wata tsohuwa? to kode da tsofaffi take zaune? Ahankali ya motsa lips dinsa kamar bayason magana yace "Menene abun kuka? Sannan waye yafada miki Mahmud Wakili ne yakama gidan mansa? A Abuja gidan man yake?"
Cikin kuka ta d'ago kanta tace "akano gidan mansa yake,kuma efcc ne suka kama masa, tunda aka kama masa har yanzu ko shinkafa kwano daya bai qara aiko mana ba, muda muke samun abinci ta qarqashin sa aimu Mahmud Wakili yacuta, Kuma insha Allah idona Idonsa saina fada masa baqar magana har ya mutu bazai manta Dani ba "
Cikin ransa yace"baqar magana na nawa Kuma "(😒)Gara yatafi, yaga alama gaba daya zallar yarintace a tareda'ita
Hannunsa yazura cikin aljihun sa yadauko dubu biyar, kamar yana tsoron bata yace"gashi"
Kallan kudin tayi ta girgiza Masa Kai tace "um Um, ankusa idar da sallah natafi saida safe" tamiqe zata saka gudu